Showing 1 words to 3000 words out of 52988 words

Chapter 1 - HAYAR MACE! BOOK COMPLETE BY OUM HAIRAN.txt

[7/7, 8:00 PM] Am Oum Hairan: _?HAYAR MACE!?_
_(Destiny and sexual story)_


_Oum Hairan_




*Note:* _Duk da cewar littafin nan ba free bane amma ina rokon Alfarma kada ki karanta min in kinsan bakida ?arfin zuciyar ?aukewa sannan na haramta karanta shi ga yan under 18, ban hana budurwa karantawa ba amma karki zargi Oum Hairan, karki duba ?arnar dake ciki ki ?auki sakon dake ciki zaifi miki amfani._






_Page one and two_






Dandazon matasan dake tsaye gindin bishiyar sune suka ?auki hankalin matashiyar budurwar dake tafe sanye da doguwar riga ba?a tayi rolling ba?in dankwalin a kanta hannunta rungume da takardu da suke alamta da alama daga makaranta take.
Da sauri cikin fa?uwar gaba ta nufi gindin itaciyar har tana tuntu?e takardun hannunta suna zubewa amma hakan baisa ta dakata daga kudurinta na kaiwa ga inda taga cinkoson matasan ba, can cikin hayaniyar da ba kowacce kalma ake fahimta ba taji ana cewa “Haba Mal Kabiru kai kuwa wanne irin ?an akuya ne da zaka tuso matarka har kwararo babu ko arzikin kallabi......"
Daidai lokacin matashiyar budurwar ta isa tsakiyar da'irar cikin ka?uwa ta zube a ?asa tana cewa “Innanillahi Kumbo meye hakadin me kikayi masa ya dakeki haka Kumbo meye yasa bazaki rabu da Azzalumin......"








Rufe mata baki matar dake dur?ushe a gurin tayi tare da girgiza mata kai ta bu?e kumburaren bakinta tace “Danku nakeyi Safiyyah kul na ?arajin kince da mahaifinki azzalumi ba kalmar ?a me tarbiyya bace, nasani Dani da mahaifinku bamu bawa tarbiyyarku gudummawa ba saidai kuma ban gaza wajen nuna muku girman ha??insa akanku ba Safiyyah akanku ne keda ?an uwanki, mahaifinku ya sakeni saki ?aya Kinga saura igiya ?aya aurena da ubanku ya ?are, saboda nace bazai turaki aikatau ba sannan bazai tura Safwan Libya neman ku?i ba.......
Sharrrr idanun Safiyyah ya kawo ruwa me ?umi ta zame ?ankwalin kanta ta rufawa Kumbon ta ta kama hannunta ta mi?e ta ha?ata a jikinta tace “Kumbo ina yawan furta Miki ki daina kula Mutumin nan akan duk abinda yazo dashi idan abune me yuwuwa ayishi kawai idan kuma bamai yuwuwa bane dakansa zai barshi amma bana ganin daraja cikin kulashin da kikeyi kullum kuna gantalar mana da ?ima da darajar da dama ba ita ke garemu ba, muje gida na siyo Miki balangu me ?umi"








Nufar gidan nasu sukayi ginin ?asa daya gaji da tsufa kwanon da aka rufa saman gidan duk yayi tsatsa gidan gidane na haya me ?auke da ?akuna bakwai sai bayi a can ?arshen gidan sannan Madafi.
Wani dake gefe ?aya da alamun baikai kowanne girma ba shi suka nufa Saida Kumbo ta zauna sannan Safiyyah ta zaro jakar dake rataye a wuyanta ta bu?e ta dauko ?aurin ledar ?arami ta mi?awa Kumbo ta kar?a tana bin ?ar tata da kallo tace “Safiyatu ina kika samu ku?i keda baki tafi makarantar nan da ko sisi ba har kika siyo nama?"
Zama tayi a gefenta tace “Na fa?a Miki ai muna tarin ku?i kullum Naira Hamsin to shine yau aka fasa aka raba kowa ya samu dubu uku da ?ari biyar shine na siyo Miki balangu na ?ari biyar ?in kinga sauran canjin sai musayi taliya ko guda biyar ce sauran ma ri?e muyi cefane.......








Da sauri ta ?unshe ku?in jin takun mahaifin nasu gabanta ne ya fa?i lkcn da taji yana cewa “ku sarakan ciki ko wato ke Safiyyah ba ?ar arziki bace, kowacce ?iya tana neman albarkar mahaifinta ke bandake saboda asararriya ce wannan gantalalliyar watsattsiyar uwar taki kika kawowa ku?i har kina maganar asai abinci nufinki Ni nakasa kenan ko? To bani ku?in ko naci ubanku dagake har uwar taki....."
?wace ku?in Kumbo tayi ta mi?e tana cewa “Aikuwa banga dalilin da zaisa baka ta?a bawa yarinyar nan ku?in makaranta ba a zubin ?osan da takewa Hadiza take samu ta biya ku?in makaranta har tayi rara ta aje abinta to Kabiru koni baci mata kudinta zanyi ba tunda ba wata uwa nake tsinana mata ba in bikin Zuwai ?awarta yazo ta sai ankon bikin"








Hannu ya ?aga zai zubawa Kumbo mari Safiyyah tayi saurin ri?ewa da Muryar kuka tace “Don Allah Bappi ka daina sha'awar dukan Kumbo ya kamata ace ko don darajarmu dake tsakaninku ku rin?a saurarawa juna, Kumbo ki bashi indai wa?annan canjin ne daya ta?a lafiyarki wataran zai iya sake illataki kina ganin dukan da yayi Miki kwanaki Saida kikaci ku?i badon Allah yasa Mal me Almajirai ya taimaka ba da bamusan ya zamuyi ba to ina amfanin hakan"
Fusge hannunsa yayi ya sake nufar Kumbo ganin da gaske Mal Kabiru ?ara tara mata gajiya zaiyi yasa babu shiri ta ?auki ku?in ta cilla masa tayi waje da gudu tana cewa “Kayi da wata ba A'ishatu ba mahaukaci" da hargowa ya fito yana cewa “A'i Ni kike cewa mahaukaci to wlh yau saina tura Miki takaicin da kika da?e baki sha?a ba ina raga Miki saboda yaran nan amma ke baki gani ko? Zaki gane ba tsoronki nakeji ba yau ?innan bakar munafuka kinsa mal me Almajirai ya takuramin Saida na dawo dake......."








Tsaki tayi tace “Indai wannan watsattsen auren naka ne ai dashi gara tallan gwanjo nidai cikin shekara ashirin banga uwar abin dana ?orar ba banda ba?in ciki auren ?an giya ko asara...."
Safiyyah dake ra?e jikin gini inda sabo ta saba da wannan cece-kucen na iyayenta kullum a haka suke babu me ragawa wani tsakaninsu kowa gani yake ?an uwansa bai isaba itakam da tanada wajen zuwa da tabar wannan ru?a??en gidan nasu me cike da hargitsi kala? zame jikinta tayi ta nufi gidan ma?otanmu Mal me Almajirai da matarsa Sahura, tana shiga ta nemi guri kusa da Inna Sahura ta zauna ta rushe mata da kuka, Inna ta saki muciyar tace “Ni Sahura ina ganin rayuwa Safiyyatu ke kullum bakya rabuwa da damuwa da ?uruciyarki ki rin?a sawa kanki damuwa....."








Cikin kuka tace “Meye yasa kowanne gida kowanne ma'aurata zaka riskesu cikin walwala da son suga sun faranta rayuwar junansu amma banda Bappi da Kumbona kullum basu da burin da yafi suga sun ?untatawa juna?"
Murmushi tayi tace “Safiyyah kenan zuwa yanzu Yakamata ace kin saba da wannan yanayin ?addarar taku, iyaye ne kuka ha?u dasu dukkansu babu ha?uri babu kawaicin rayuwa kune ha?uri ya kama mahaifiyarku da tanajin magana da tuni ta daina sauraron Mal Kabiru bare takaisu ga duka amma itama A'isha ta?i bari kedai da kike mace ina horonki da kada ki ?auki halin mahaifiyarki na rashin ha?uri zakisha wuyar rayuwa da namiji"
Hannu tasa tana share mata hawayen tace “Danma Mal Kabiru ya?i ne da masoyan nan da suketa zuwa da yabaki dama kin fitar da gwaninkin Yatuh da tuni kin huta da wannan kallon takaicin to yace shi ba kowanne irin namiji zai bawa aurenki ba"








Shiru ce ta ratsa can ta mi?e tace “Inna Sahura idan Kumbo ta daina kulashi suma zasu koma irinku a daina jin kansu?" Da sigar tausayawa tace “Abubuwa zasu ragu kam amma a daina gaba?aya sai a hankali tunda ba'a faro rayuwar da haka ba....."
“Safiyyah! Ke Safiyyah!! Kina ina ne ko sai na karya Miki ?auri...." Jikinta na tsuma da rawa ta cire mayafinta ta nufi wajen da gudu, can ta hangeshi jikin wata luntsumemiyar mota ya ran?wafa da alamun magana sukeyi da wanda ke cikin motar.
Tunda ta nufo motar idanun wanda ke cikinta yake kanta harta iso ta dur?usa tace “Gani Bappi!...." Da zafinsa ya juyo yace “Ke...ke do Allah tashi Yatuh banason shirme Alhaji ka ganta dubeta sosai ka ganta dai babban Molu ce" tana mi?ewa na cikin motar yana fitowa, wani farin Balarabe ne a ganin Idanunta sanye Da kayan Hausawa ya ?ora ba?ar hula a saman ba?ar hularsa.








Kallo yakeyi mata irin na ?urulla wannan yasa Safiyyah yin ?asa da kanta tace “Bappi....." Ran?washi ya zubanta yace “Alh bakace komai ba wannan harka kasan harkata ce kawai banason wannan arzi?in ya wucceni....."
Batayi tunanin mutumin ya iya Hausa ba Saida taji yace “Yaronka yayi sosai inason yaro me yawan abubuwa zan ninka maka ku?in indai yaronka yayi abinda akeso yayi" wata shashashar dariya Bappi yayi yace “Saini Uban ?an iska kawalin zamani abin kunya gaba na bashi ba baya ba Safiyyah ai kamar ta tafi Fatakwal ta gama maza maza muje ki ?ebo kayanki koda yake tsaya naje na ?ebo miki ke jeki haka ma a siya a can"








Tunda ya fara rawar jikin take kallonsa har Saida ya dire tace “Ina zani Bappi?" Da?uwa ya watsa mata yace “Harkar arzi?i zaki tafi wannan da kike ganinsa bazan tsaya Miki bayaninsa ba a hankali zaki fahimci wanene musu gardama ko taurin kai a matsayinki na ?ar talaka matsiyaci irina ba naki bane, Safiyyah na bawa Alh Urwat hayarki daganan zuwa wani lokaci idan kinje komai da ya kamata ki sani game da ma'anar HAYAR MACE zaki sani...." “HAYAR MACE! Bappi meye hayar Mace?"








_Kamar yanda na rubuta a sama ba free bane paid ne saidai yazo da sassau?an farashi Naira 200 PC 500 zaku iya turo kati MTN ta WhatsApp number 09013718241 ko ta acct 0255526235: gtbank ko ta first bank 3184512451 Fauziyya Tasiu Umar, ?an Niger kuma katin Airtel zaku turo._
_Please ina tuni don Allah kada ki biya min littafina kuma ki zageni domin na rubuta a farkonsa bana bu?atar surutu domin bazaisa na fasa rubutashi ba??._
[7/8, 10:50 AM] Am Oum Hairan: _?HAYAR MACE!?_
_(Destiny and sexual story)_


_Oum Hairan_




*Note:* _Duk da cewar littafin nan ba free bane amma ina rokon Alfarma kada ki karanta min in kinsan bakida ?arfin zuciyar ?aukewa sannan na haramta karanta shi ga yan under 18, ban hana budurwa karantawa ba amma karki zargi Oum Hairan, karki duba ?arnar dake ciki ki ?auki sakon dake ciki zaifi miki amfani._






_Page three and four_






Kallon da yake ka?a hantar cikinta idan yayi mata shi yayi mata ta fara ja da baya shu'una ta Bappi tsoro take bata wannan kirari da yakewa kansa yafi komai ?aganta hankali, bayajin kunyar cewa shi abin kunya gaba ya bashi ba baya ba, yanzu wannan shine za?in uban da Kumbo tayi musu....." Jin takunsa a bayanta yasata runtuma da mugun gudu tayi bayan layin nasu ya kuwa rufa mata baya yana sababi yana ?ura ?uren ashariya Allah ya bata Sa'a ta tarar da gidan Khamil a bu?e tana waigawa taga ba wanda ya ganta tayi Wuf ta fa?a ciki ta datse ?ofar daidai lokacin da Kamil yake fitowa daga wanka ?aure da towel.
Tsoro ne ya kamata ganin ya tsaya a ?ofar shiga gidan ya zubanta idanunsa yana mata wani mayen kallo da sama da shekara guda ta lura da wannan kallon da yake mata, matsawa tayi daga jikin ?ofar da sauri tayo ciki saboda sautin sababin bala'in Bappi data jiyo a ?ofar gidan yana cewa “To wlh shela nakeyi duk ?an shegiyar daya ?oyemin ?ata ya fito min da ita dama na lura unguwar nan kwartaye da munafukai sunyi yawa to ni bazanyi kyarkyarar iska ba tunda na fitar da kyakkyawan iri dole ne ta nemomin kyakkyawar makoma Gindin ?ata yafi ?arfin cin talak....."







Hawayene me ?umi yaci gaba da kwaranyo mata gaba kura baya siyaki tasan ko giyar wake tasha bata isa ta fita Bappi yaganta ba yanaji a ransa ta rusa masa burget a bayanta kuma Kamil ne sai wani murmushi yakeyi yanaji a ransa yau sa'arsa me girma ce tarkonsa ya kama zaki ga Safiyyah a da'irarsa.
Takowa yayi da nutsuwa ya sanya hannunsa ya kamo hannunta yace “Wannan masifaffen baban naki yau kasheki zaiyi idan ya kamaki Safiyyah kinason mafaka?" Saurin ?aga masa kai tayi don sanin yau batada wani za?i daya wucce yarda da mafitar da Kamil zai bata, Murmushin nasara yayi yace “ok muje ciki" kallonsa tayi da sauri ya kuwa ha?e rai yace “Kodai mu shiga ciki na baki mafita ko kuma na bu?e Miki ?ofa ki fita....."
Cikin kuka tace “Aa Kamil ka taimakeni inajin tsoron kar ya kasheni wai hayata zai bawa wani Balarabe zuwa Patakot....."
Duk iskancin Kamil yau yaji kakansa baisan sanda yace “haya kuma wanne mahaukacin ne yakeba da hayar mutum? mutum ?inma mace tsandareriya irinki to aikatau ko me?"
Share hawayenta tayi tace “Nima dai ko a labarin na marubuta banta?a jiba don Allah Kamil ka taimakeni ka fa?a masa ba daidai bane.…." Rufe mata baki yayi da hannunsa yana sake bin ilahirin jikinta da yake rawa da kallo yaja ajiyar zuciya da muryarsa da ta fara canzawa yace.








“Zanyi duk abinda kikace amma bisa shara?in Nima duk abinda nace zakiyimin yanzu ba sai anjima ba nasani Safiyyah baki tsoron maza nine kawai kiketa wula?antawa kwanaki A gabana kika kaiwa Jibril me chamise ?osai chamise ?insa kuka rufo shagon kun da?e baku fito ba ina fakonku wannan talakan ma da bazai iya baki abinda zaki sai dankunnen da zaki sanya ba bare Ni da duk abinda kikeso zanyi Miki"
Harara ta zafga masa tace “To ai kai Maryam ?awata tace cin gindinta kakeyi shikuma Jibril iyakarsa Nono kawai yake matsawa ko sha bayayi ya kuma bani magani na kaiwa Kumbo" hannu yasa ya ri?o ?ugunta yana ?ora dayan hannunsa a ?asan ?irjinta ya shigar da ita jikinsa yana sunsunar wuyanta tare da hura mata iska a wuyan nata yace “Itama so take shiyasa nake cinta ke in bakiso sai na koya Miki dabarun da ba saina ci ki ba... Ahhhh... Kinji jikinki taushi ?umi Safiyyah...."






Yayi maganar yana zuge zip din rigarta ta baya ta lumshe Idanunta tare da sanya hannunta ta ?alle hug ?in bra ?inta ta sanya hannu ta shafa saman madaidaitan nonuwanta.
Cikin salon hikima ya zame hannun nata ya mayesu da nasa yana mulmula kan nonon nata ta saki ajiyar zuciya tare da shigewa jikinsa hakan ba ?aramin da?i yayi masa ba ya sake maida hankali wajen mulmula mata nonon yana jan kansu tanajin wani da?i yana ratsata yanayin na bata wani nisha?i tuni ta manta da batun wani laifi data yima Bappi ta cukuikuye Kamil tace “Kak....kasha naji ya akeji......" Kamar me jiran umarni kuwa ya kafa bakinsa a hantsar nononta ya fara tsotsa da gan?arsa.
Gaba?aya ta rikice masa ta sakar masa jiki tana shafa kansa tana ?ara tura masa yanaci gaba da tsotsa, zare towel ?in ?ugunsa yayi ya kama hannunsa ya ?ora saman joystick ?insa takuwa yi saurin cafewa duk da cewar bata ta?a ganinta a zahiri ba amma tana gani a BF kuma tana karantawa a novels saidai data jita a hannunta Saida gabanta ya fa?i jin yanda ta cika mata hannu ga wani ruwa da take ambaliya.








Idanunta a lumshe ta rin?a mulmula saman kaciyarsa yana sakin Nishi tare da ?ara narkewa yana lasar nipples ?inta yana murza ?ayan ya cire bakinsa a nonon yace “In...inciki...Sas...Sa...fiy...yah" saurin girgiza masa kai tayi ya langwa?e kai yace “Shikenan bazan shiga ba amma ki bani dama na lashi ruwan da?inki zan samu relief" shima girgiza masa kai tayi ya kwanto Jikinta yace “Wlh marata ciwo zatayi idan ban fitar da wannan sperm ?in ba in kuma kin amince na kira ?awarki Maryam sai kiga irin yanda nake cinta a gabanki nasan kema zakiyi sha'awa"
Sake narkewa tayi da muryarta sexy tace “Nifa banason ka bu?ani kawai dai inason rage zafi ne course inada feeling gashi Bappi ya?i yimin aure...." Sutale under sikert ?inta yayi ya sanya hannunsa a matse?nta ya shafo yaji yanda ta ji?e ya ?ago suka ha?a idanu yayi ?asa ya sanya hannunsa ya bu?a ?afarta ya ?ora ?aya a kafa?arsa ya sanya yatsansa yana karka?a gurin ta saki wani Nishi me ha?e da ihu tace “Wlh zaka kasheni Kamil da?i....." Ihu ta saki saboda wani zugi da taji ya ratsata ta sunkuyo da kanta taga ashe bakinsa ya kafa a ramin pupsy ?inta.








Da sauri ta angajeshi ta yayumo rigarta ta nufi ?ofa da mugun gudu tana hawaye tare da cewa Allah ya isana Kai mugune ni ban hanaka shan nono ba amma banason ake ta?amin gindina inajin tsoron zafin da akeji.....
Yana kiranta amma bata saurareshi ba Saida takai bakin ?ofa tajita a datse da mukulli kawai ta dur?ushe tasa kuka ya iso bayanta ya ?agata cak ya nufi dakin da suka fito ya ban?areta ya sanya dick ?insa a tsakanin cinyoyinta yana gogawa yanashan nononta da wannan dabarar ya samu ya fitar da ruwansa ya janye ya matse matashi a cinyarta ya fa?a saman katifarsa yana mayar da numfashi.
Tisue ta yaga ta goge inda ya zuba mata sperm ?in ta mayar da kayanta ta juya zata fita ya kira sunanta ta tsaya ya mi?e haihuwar uwarsa ya zaro ku?i masu kauri ya mi?a mata tasa hannu ta kar?a yace, danma baki bari na shiga bane da dubu hamsin zan baki ga talatin nan ki rage zafi sai mun sake ha?uwa koda yake Ni ba mazauni bane ina aikine a Hourt-Court acan nafi zama amma duk sanda na shigo gari zan nemeki"






Bata bashi amsa ba ya bu?e mata ?ofa ta fice lokacin duhun dare ya tsala sosai tasan batada matsala da Bappi indai takai masa ku?i to ya wucce hakance tasa ta zare sha biyar ta ?oye ta fito da sha biyar ta nufi gidan ta kuwa yi saa ta isheshi zaune a ?aki yanacin tuwo yana ganinta ya taso kanta taja baya da sauri tace.
“Don Allah Bappi karka dakeni wlh ba yawon banza na tafi ba ku?i na tafi nema" dariya yayi yace “Hakane Yarinya nawa kika samo?" Mi?a masa tayi ya tuntsure da dariya yace “Shegiya ?ar na gada haka nakeso wanne ?an albarkar ne da yasan darajar bariki ya baki wannan ku?a?en ince dai kin bashi ya ?oshi?"
Turo baki tayi Idanunta ya ciko da hawaye tace “Ni Bappi tsoro nakeji...." Bugu yakai mata yace “Au ?an uwarki ke ba?in ciki kikasamin a harkarki kibada gato aci kin barshi sai tsatsa yakeyi kyaci ubanki ranar da aka

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login