Showing 39001 words to 42000 words out of 56965 words

Chapter 14 - RETURN OF THE KING COMPLETE BY APHSERT KHAIREE .txt

28 Dec 2024

3336

koh,shiyasa sunan KING ya bika a koh ina.


Hahaha...idan ban manta ba ka ta6a fadamin burinka a rayuwa na son zama shugaba ka jagoranci al'umma,ina mai maka albishir na samuwar wnn damar our KING.Zaka jagoranci al'umma gurin kawo musu cigaba da kuma katse musu jindadi"


"Ina DIJA take?"


"Ka kwantar da hankalinka My KING,like I said zaka samu dukkan amsoshinka yau"






_ABIA STATE_


Parking yayi a kofar gidan ya daura kansa akan sitiyari,shiru yayi zuciyarsa sai kai kawo take masa yanaji kamar ya juya,yana jin radadin rasa tillon yarsa daya saudarkar da jariran 'ya'yansa har 4 akanta ama dukda haka bai tsira ba.Hannu tasa ta dafa kafadarsa


"What's going on Dad?"


Dago idanunsa da suka rine yayi yana kallon,kasa jure kallon idonta yayi yana jin innocent face dinsa na karyar masa da zuciya,dakyar ya kwakulo murmushi wanda kana ganin kasan iyakacinta baki ne


"No problem my Daughter, kaina kemin ciwo kadan"


"No Dad u looked worried,what's the matter?"


Kasa bata amsa yayi kawai ya bude motar ya fito,ganin ya fita itama Fahima ta bude ta fito.Zagayowa tayi inda yake tsaye,rike hannunta kawai yayi suka fara nufar gidan itade gaba daya a tsorace take don tasan tabbas nn ba ma'aikata bane daga yanayin ginin sai addu'a kawai takeyi daga zuci har bakinta.


Waya ya kira saiga wani basamuden guard yazo ya bude gate d'in,Fahima na ganin wnn guard din da fuskarsa bbu annuri koh kadan ta kuma tsurewa ama ta daure tana bin baban nata dake rike da hannunta har suka karaso entrance din gidan dake zagaye da guards kota ina.


Yana danna bell aka bude,nn fah yawun bakin Fahima ya 'kafe take taji hanjin cikinta ya kada ganin parlor da kallo daya zaka mishi ka fassara abinda ke kunshe a gidan,kawai kallo tabi Uchenna dashi tama kasa magana gashi koh ina ta juya sai tayi ido biyu da guards din nn da kana kallonsu kasan bbu Allah a ransu.Ji tayi kamar bada kafafunta take tafiyar ba kamar kawai janta yakeyi har suka shiga wani Dan corridor dake parlor inda dakuna ke jere, Uchenna ya bude kofar daya ya jawota ciki


Wani irin zaro ido tayi ta kasa gasgata abinda idonta ke gani,cikin wata irin murya tace


"ZEE KAITA"


Rufe kofar Uchenna yayi yana kallonsu shima da mamaki,Zee kuwa da tsohuwar customer tasu dake dakin daman jin motsin taba kofar yasa su makalewa da juna dukda haryanxu bbu wanda ya taba Zee din tukun saide a shigo kawo musu abinci ama a bala'in tsorace take don wacce ta samu a dakin ta bata lbryn komai na abinda suke mata


Dakyar Zee cikin tsoro duk ta fice hayyacinta tayi zuru² tace


"Fahima Aliyu,meya kawoki nn"


"Ya isa haka"


Uchenna yace yana nunawa Fahima kujerar dake dakin


"Seat down my daughter, let's talk"


Itade Fahima bin dakin da mutanen ciki kawai take da kallo,ta rasa ma me zatace,wani irin tunani zatayi.Gaba daya kanta ya kulle,haka tabi kujerar da kallo kawai ba tareda ta zauna ba tacewa Bbn nata


"Where do you bring me Dad,ina ne nan,me hakan yake nufi?"


"Ki zauna my daughter zan miki bayani"


Zama tayi kamar yanda ya fada ta kafeshi da ido


"A lokacinda aka min sharri a gari na mamanka harna dawo garinmu,duk en uwa nawa sun gujeni haka nayta fama cikin talauci da yunwa har Allah ya kawomin wani childhood friend d'ina Samuel bayan ya dawo daga Lagos yaga halin da nake ciki.Toh lokacin bansan me yakeyi ba haka zai ta bani kudi masu yawa ina amfani dashi har nima nayi sha'awar business dinsa nace masa inaso ya sani.The problem is inde ka riga kayi amfani da kudinsu bbu yanda za'ayi ka gujewa abin,haka ya daukeni ya kawoni nn gidan wajen shugabansu ashe cultists ne.Suna amfani da jinin mutane wajen tsafi su samu kudin and now am one among them,I sacrificed my four children just for you don banaso na rasaki,inasonki kamar yanda nakeson mamanki but am really sorry my daughter I've no other choice now dole na badake a matsayin sacrifice sbd kunqiya ta buqata wanda idan banyi ba babban matsala ne"


Yana gama fadamata ya bude kofar ya fice a dakin.


Tashin hankali,rud'u,daukewar numfashi jirkicewar tunani suman zaune na lokaci guda shine ya sami Fahima don jin maganganun baban nata take kamar a mafarki,kamar zata farka taga ba haka bane,kamar zata farka ta ganta a Kaduna batama zo Abia, batama hadu da baban nata ba balle har taji wnn rududden kuma mummunan lbry.....






😭😭😭😭
_RAYUWAR WAYE KUKA FI TAUSAYAWA?_
_KING_
_FAHIMA_ KOH
_ZEE_ ga tsohuwar customer


_WAI INA DIJA NE?_ 😣
_WAI MAI ZAKI YAKE NUFI NE?_


_GAREKU READERS NIDE NAYI NN_🚶🏻‍♀️🚶🏻‍♀️




COMMENTS
SHARE FISABILLAH 🙏🏻
[1/6, 9:10 PM] +234 708 603 7570: *RETURN OF THE KING*




BY APHSERTEEN KHAIREE


ELEGANT ONLINE WRITERS


29


Innalillahi wa inna ilaihirrajiun" Abinda Zee take ta maimaitawa kenan,jikinta har rawa yakeyi jin wannan rud'ad'd'en labaryn na baban Fahima,lalle duniya cikeda take da sark'ak'iya da abubuwan al'ajabi.Wai ace mahaifinka ya zama sanadiyyarka,ya zab'i duniya akanka,ya sadaukar da ran 'yarsa akan dukiya. Wannan wacce irin rayuwace,sai taji halin da take ciki bakomai bane,sai taji ta daina tausayawa kanta akan Fahima,ya zakaji a ranka ace wanda yayi sanadiyyar zuwanka duniya,wanda ya kasance bangonka a rayuwa ne zai bada fansar ranka akan dukiya.


Kallon Fahima data k'urawa waje d'aya ido koh kiftawa batayi,da alama ta shiga irin shock d'innan ne mai matukar rikitarwa.Hawaye ne ya fara sauka kan idon Zee na tsananin tausayawa Fahima, tanaji da zata samu dama zata iya kubutar da Fahima don ita ta rigada ta gama cire rai akan duniya da rayuwar cikinta


Juyawa tayi ta mayda kallonta kan tsohuwar customer tasu,taga yanda ta kife cikinta tana d'an mutsu²,she's deeply in pain,is like she can't even make it anymore.Kana ganinta kasan ta wahala,ta jigita,nata ya kare saide wani ikon Allah.Hawaye ne suka fara zuba a idon Zee ba wai na tausayin kanta ba saide na tausayawa Fahima da ku mutanen nn basu taba ta ba tasan mahaifinta ya dasa mata dapi da bazai taba iya barin zuciyarta ba.


Ga kuma wannan matar data nunamata yanda suke luwadi da ita, yanda duwawunta ya rarake kamar an tona rami,ya ciccinye sai wani iri ruwa mai wari dake fita ga wasu irin kananan tsotsosi da suke cin jikinta


Koh ya akayi tazo wajen nan har tsawon shekaru,koh itama mijinta koh babanta ne ya kawota? Ita da kanta matar batasan ya akayi tazo ba.


"Allah ka kawo mana dauki"


Abinda Zee take ta fada kenan tana kuka kamar ranta zai fita, suna cikin wannan yanayin sukaji an bude kofar,Zee ce kawai hankali yaje waje inda idonta ya sauka kan David


Take ta ganeshi don yana zuwa wajen AA tasha ganinsu tare,tasan a yanxu shine kamar amininsa


"Hey bitches"


Yace yana wani shegen murmushi,sai wani lashe lips dinsa yake yana binsu da kallo sai lokacin Fahima ta dan dawo hayyacinta ta kura masa ido tana kallonsa


Rufe dakin yayi da key ya tako inda Zee take yana murmushi, baya ta dingayi tana girgiza kanta cikin tsoro har takai inda matar nan take a kwance ta makale kafarta tana kuka


Hannu David yasa ya daga kafar matar nan ya wancakalar da ita gefe tasa ihun azaba,itakam Fahima ido kawai ta kura musu tana kallon Ikon Allah


Matsowa yayi daff da Zee ya tsuguna a gaban inda take dungule tana kuka jikinta sai rawa yake,cikin mugunta ya dagota sama tareda mannata a jikin bango,yasa daya hannun nasa ya yage rigar jikinta take tasa wani irin ihu.Bai kula ba yasa hannunsa ya luguigiuta mata krjinta cikin mugunta ya kara mannata da bango


Ganin abinda yake shirin yi na cire wandonsa yasa Fahima runtse idonta,zuciyarta na wani bugawa da sauri kamar zai ballo ya fito ta kirjinta hakama jikinta sai wani rawa yake.Jin razanannen ihun Zee ne ya sata bude idonta da wuri inda ya sauka kan mummunan al'amari wanda ya sata tsala ihun itama,take ta sume a wajen






_KADUNA_


"Nasan yanxu bbu abinda kake buk'ata kamar sanin inda matarka take,ina maka albishir da tana a raye wanda bani hadin kanka ne kadai zai iya dawowa da ita gareka cikin koshin lfy"


"Me kakeso a wajena?"


"Yardarka da amincewarka"


"Akan me?"


"Na zama shugaban kunqiya"


"Wani irin kunqiya?"


"CULTISM"


Ji yayi kamar ya caka masa wuka a kirjinsa, kurawa AA ido yayi yana kallonsa cikin tsanannin mamaki don bai taba kawowa a Kansas cewa AA zai iya shiga cults ba,bai taba tsammani haryanxu akoi en cults ba koda cikin wata qabilar ne balle kuma cikin qabilar bahaushe sannan musulmi.Yasha zargin AA akan inda yake samun kudi ama bai taba kawowa a ransa cults yakeyi ba yafi zargin koh wani ta'addanci koh 419 dukda koyaushe yana kokarin kawar da zargin a ransa


"Garin yaya ka jefa kanka cikin wannan mummunar halakar AA?"


KING ya tambayeshi yana kallonsa da idonsa da suka bayyana irin raunin da yake ji a ransa.Tun daga lokacinda ya fara mu'amala dasu David har zuwa yanda akayi ya fada harkar ya bawa King lbry


"Tayaya na tsinci kaina a ciki kuma ni menene alakata ta kunqiyarku da har kuke neman na zame muku shugaba,meyasa sai lalle ni?"


"Saboda irin farinjini da tarin nasarorin da kake dashi,lokacin da kunqiya ta buqaci na kawo wani makusanci nawa idan baka manta ba kasha tuhumata da kyamatar kudin hannuna Wanda hakan ba karamin ciwo yakemin ba shiyasa kawai na yanke shawarar jefaka kaima a harkar inga yanda zakiyi.Dana kai sunanka kunqiya nan take sukayi bincike akanka sukaga yanda kake da farinjinin jama'a kuma hakan ba karamin taimako bane ga kunqiya nan suka amince suka bani wani kwan tsafi guda biyu.


Watarana ka dawo daga lectures a gajiya da yunwa ni kuma nayi amfani da wannan kwan na dafa maka indomie dashi idan zaka iya tuna ranar"


Ya kyalkyale da dariyar mugunta,shiru King ne ya kokarin tunawa.Tabbas kuwa yasan lokacin don sbd yunwar da yakeji bai kawo komai a ransa ba ya cinye indomie nan da kwan daya dafa mishi guda biyu.AA ya cigaba


"Tho daga wannan lokacin kunqiya ta fara amfani da ruhinka wajen biyan buqatunta ba tareda saninka ba ni kuma da cigaba da bibiyarka da saka ido akan irin kudaden da kake gani koh zakayi amfani dasu koh zakamin zancensu ama sai naga ba abinda ya chanza daga yanda kake amfani da kudi.


Haka muka bada aikin a sace mana kai don kaika kunqiya sbd mu samu ka shiga cikinmu sosai kuma da cikin hayyacinka ama nsn ma bamuci nasara ba don wanda muka Bawa aikin ya mutu kuma daga nan muka fara shirye²n gama makaranta har muka bar jami'a bamuyi nasarar saka a kunqiya da saninka ba ama bamu daina amfani da ruhinka ba.NYSC mu kuma ya kasance ba waje daya ba sai daga baya aiki da zama ya kara hadamu a nan Kaduna.Tun ranar daka kira ZEE akan aikin da zata maka akan DIJA nida kunqiya muke cikin farinciki don burinmu dama bai wuce kayi aure ba a lokaci yanda zamuyi amfani da matarka koh 'ya'yanka.


Ka shiga takarar Governor ta taimakon kunqiya don na tabbata da kudin kunqiya kayi amfani wannan lokacin harka samu kujerar governor ni kuma ka nadani deputy ka abinda ba'a cika samu ba a Nigeria both Governor da deputy su kasance addini daya dukda ba laifi bane hakan.Mun samu goyon bayan jama'a sosai a shekara daya dakayi akan kujerar mulki"


"Ina ka kaimi Dija?"


King ya tambayeshi cikin bacin rai,zuciyarsa sai tafasa take yana wani irin nishi,ji yake kamar ya shake AA saide yana kokarin danne zuciyarsa saboda yasan inda matarsa take


"Matarka da kyawawan en biyunka da hannuna na mikasu kunqiya a lokacinda aka ciro matasu koh kallonsu baka samu damaryi ba sannan bada aikin a kashemin kai don na gaji da irin yanda kunqiya ke daukaka a kodayaushe,Nina kawoka kunqiya ama koda na buqaci zama governor kunqiya bata bani wannan damar ba sai kai,kasan yanda nakeji a raina,kasan yanda na tsaneka tun muna jami'a saboda yanda koyaushe kake wuceni a komai,koyaushe nake kasancewa a kasan ka shiyasa na saka trailer tabi takan motarka lokacinda ka fito daga asibiti bayan matarka ta haihu zakaje gida.


Har video yanda trailer tabi takan motarka an turomin na gani, yanda motar tayi ba yanda za'ayi kayi rai.Daga nan na bude sabon shafin rayuwa na hau kan kujerarka nayi rikon kwarya na cikon 3yrs da zakayi sannan na zama GOVERNOR AMINU ABDULSALAM KAITA ba mataimaki ba na tsawon shekara 3.


Bayan shekaru 6 da har na shafeka a babin rayuwata,ina murza duniyata yanda nakeso,ina ganin yanxu babu wanda yamin zarra koh ya fini kwatsam sai lbryn dawowarka naji"


Tasowa yayi daga kan kujerar dayake ya dawo kusada gadon King inda yake zaune yana sauraronsa cikeda al'ajabi,matso da fuskarsa yayi kusada ta King suna kallon juna ido cikin ido


"Nayi bakin cikin dawowarka kuma ina kanyi saide zan baka zabi daya cikin abubuwan dazan lissafa maka.Koh ka amince da buqatar kunqiya na zame mana shugaba kamar yanda kakeson zama shugaban al'umma,ka tsira da ranka, matarka da surukanka.


Koh kuma kaki amincewa da zama shugaban Kunqiya ka tsira da ranka don kunqiya bazata iya kasheka ba ama ni tabbas sai naga bayanka yanda wannan karan zan kasheka da hannuna tareda matarka da surukanka wato iyayen matarka.


Zabi ya rage naka kuma ina buqatar jin zabinka ayau sbd gobe zan kammala dukkan shirina akanka........


"Na amince"


"Ka amince dame?"


"Na zama shugaban ama sai naga Dija da iyayenta da idona na tabbatar da suna raye kamar yanda ka fada tukun"


"Hahahaha..nasani daman,nasan zaka amince.Karka damu gobe zan kaika har inda suke ama inaso a hanyarmu ta zuwa airport ka kwantar da hankali ka saki jikinka yanda jama'a bazasu kawo zargin komai a ransu ba.Don't evr try to make any foolishness"


Bai kara magana ba King ya mayarda kansa dake masa ciwo kan pillow yana tunanin yanda akayi yazo hannun AA shi kuma AA ya fice tareda rufe kofar da Key.




_WASHEGARI_


Wani guard ne ya kawowa King kayan sawa da abinci akan yayi wanka shirya,toilet ya shiga don yin wanka dakyar sbd yanda kansa ke bala'in masa ciwo,ga rashin bacci,ga tunanin duk ya taru yay masa yawa. Haka nan ya shirya cikin kayanda suka kawo mishi bayan 30mins guard din ya dawo da gun a hannunsa ya titsa keyar King suka fice a gidan inda suka shiga black tinted car dake Parke a kofar karamin gidan dake cen bayan gari.


A airport suka hadu da AA shi kadai sai wasu guards dinsa su biyu suka shiga wani private jet sai ABIA STATE.


Suna sauka suka tararda motar da tazo daukarsu,shide King binsu kawai yakeyi har suka karasa anguwar da gidan yake wanda bashida nisa da airport din garin.


A wani daki na musamman aka sauke King,dakin da yafi kowanne tsaruwa a gidan kafin su gama aiwatar da yanda zasuyi zuwa gobe.....


COMMENTS
SHARE FISABILLAH
[1/6, 9:11 PM] +234 708 603 7570: *RETURN OF THE KING*




BY APHSERTEEN KHAIREE


ELEGANT ONLINE WRITERS


30


"I need my husband, I need people, I need some noises.Na gaji da kadaicin nan ina buqatar mijina, kace min ya dawo toh yana ina?Har yaushe wannan zaman zai kare,please take me back to him"


Kuka take sosai kamar ranta zai fita,tasa fuskarta tsakiyar guiwuwinta tanayi


"Ki kara hakuri DIJA insha Allahu komai yazo karshe,KING WILL RETURN to u soon kede ki cigaba dayi masa addu'a"


Dago rinannun idonta tayi tana kallonsa tace


"Ka fadamin gaskiyar abinda ke faruwa,kace min KING ya dawo ama meyasa haryanxu baizo gareni ba.Tsawon shekara 6 muna tsare a gidan tareda iyayena,kun hanamu 'yancin mu,kun katse mana rayuwarmu,kun rabani da abinda na haifa wanda haryau bansan kalarsu ba sannan kaki fadamin dalilin hakan.Zan kara rokanka abinda kullum nake roko a wajena,don Allah Ku kasheni na huta nasan kun kashe min yarana,kun kashemin mijina don Allah na rokeka nima ka kasheni kawai"


Har cikin ransa yakejin kukan nata, ficewa kawai yayi a dakin nan DIJA ta kara fashewa da sabon kukan mai ban tausayi.




_ABIA STATE_


Ihun da Fahima tasa bai sa DAVID dakatawa da abinda yakeyi ba,runtse idonta tayi tana karkarwa jikinta sai 6ari yakeyi hawaye na rige² a idonta.Yakai 20mins yana abu daya,yaso ya juyata ya shigeta ta gaba ama sanin kunqiya bata yarda da hakan ba inde mace ta shigo gidan nan toh saide suyi luwadi da ita.


Yana zare jikinsa yayi wurgi da ita ta fadi kasa gefen matar nan,yayi ficewarsa


Yana fita Fahima ta rarrafa kusada ZEE tana kuka ta mayar mata doguwar rigarda David ya yaga ta dukda bai rufe mata kirji ba ta rungumeta suna kuka tare.Suna cikin wannan yanayin AA ya shigo, kallo daya ya musu yasa dariya


"Wow,what a pleasant surprised. Who am I seeing? FAHIMA ALIYU,so kece yarinyar UCHENNA?"


Takowa yayi ya zauna kan kujerar da Fahima ta tashi yana kallonsu


"I must say,this time around am the luckiest person.Fahima Aliyu kamar kinsan plan dina a kanki kenan tun ranar da kika fara shigamin hanci da kudundune dukda rasa mahaifiyarki da kikayi.ER jaridar da bata sarewa right?


Hahahaha....yau ga labarai kala² sai wanda kika za6a,am sure yanxu kinsan wanene mahaifinki sai kuma yanxu zakisan wanene governor ki mai ci yanxu.Las_las kuma kisan wanene KING our next governor kuma shugaba ga wannan kunqiya tamu"


Zaro ido Fahima tayi tana kallonsa da mamaki


"Don't be surprised dear, na miki alkawari kafin ki mutu sai burinki kema ya cika na son sanin wanene King"


Yana dariyar mugunta ya taro har inda suke ya dago wannan matar zaune,sai nishi take tana numfashi dakyar


"Am so sorry,kin taka sawun barawo.Nida kaina bansan ya akayi ke kika zo gidan nan ba a maimakon DIJA,taki kaddarar kenan na tsawon 6yrs da kika rayu anan gidan.Am sorry once again"


Dagata sama yayi shima ya mannata a bango kamar yanda David yayiwa Zee, ya cire mata Jan zanin dake daure a jikinta.Runtse idanuwansu Zee da Fahima sukayi suna kuka har AA ya gama abinda zaiyi ya jefar da ita.


Ajiyar zuciya take ta saukewa alamun samun relief na azabar da takeji.Ya koma kan kujerar ya zauna


"Fahima Aliyu"


Bude idonta tayi tana kallonsa


"Ina neman yafiyarki na kashe miki mahaifiya,ni nayi amfani da wannan bitch din tawa ta hanyar blackmailing dinta da past d'inta.Saboda tana tsoron kar a bata mata image a matsayinta na first lady shiyasa tayi yanda na buqaceta ba tareda sanin wanene yake amfani da ita ba


Mikewa tsaye yayi yana murmushi yace


"Na barku lfy girls,am sure zuwa dare kema FAHIMA zaki fara karbar naki so be prepared"


Yana dariya ya fice a dakin,kuka sukayi sosai har saida suka gaji Dan kansu sukayi shiru


Matsowa Fahima tayi inda wannan matar ke kwance da alama baccin wahala ya kwasheta ta dauko zanin nata dake gefe ta rufe mata jikinta dashi,sai kuwa ta farka a firgice daman batayi nisa ba.Ajiyar zuciya ta sauke ganin Fahima ce


"Zaki iya tashi,inaso

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login