Showing 24001 words to 27000 words out of 70663 words

Chapter 9 - WACECE NI BOOK COMPLETE BY UMMUH HAIRAN.txt

da dariya ta dora hanunta a fuskarta tace “tabdi bamani da kunya kenan hummm ummm babu ruwana ai wannan ai sai karuwai...." Murmushi yayi ya cafki nononta yace “kin yarda karuwa zata iya fadawa mijinki haka amma ke bazaki iya fada masa ba ko?" Daga kanta tayi yayi murmushi yace “nikuma nace wlh saikin fada"





Balle bottle din rigarta yayi ya sanya harshensa yana lasar tsakanin boobs dinta hanunsa ya dora a saman boobs din nata yana shafawa a hankali tana wani lumshe ido tana qara danno masa qirjin nata shikuma yana murzawa yana lailayawa yana matsa nipples dinta qarasa balle bottle din yayi yasa harshensa ya fara lasar nonon nata tun daga qasansa har samansa yanajan numfashi tare dasa bakinsa yana danna nipples dinta yana dan cizasu a hankali gaba daya ta gama susucewa dadi takeji har kwanyarta yawo yakeyi da hanunsa a jikinta tsakanin dayan nononta da cibiyarta yana tura hanunsa cikin wandonta yana shafo faffadan gindinta yana jan gashin gurin a hankali yana wasa da belinta yana dan murza kanta yana sanya yatsansa yana buda fatar yana wasa da dan kan abin tuni ta birkice masa ta dora hanunta biyu sa bayansa tana shafawa tana nishin da yafi komai gigita gigitaccen mijin nata sexy sound dinta ma dabanne shafashi takeyi tundaga sumarsa har zuwa matse matsin duwawunsa tana wani mammatse qafa kama hanunsa tayi ta qara dannawa a gindinta tana nishi cire bakinsa yayi daga nonon ya zare mata wandonta ya tura yatsansa cikin farjinta yana juyawa yana cakudawa yana caccakawa yana dannawa tanajin kamar yana danna ranta komawa yayi ya kwanta a gefe yaci gaba da qwaqularta tana shafa qirjinsa tanashan nipples dinsa daya tana wasa da dayan saida yaga takai qarshe jikinta yana rawa sannan ya zare hanunsa ya koma ya kwanta yaja bargo zai rufa dashi tayi saurin janyewa tayi ta mirgina ta haura samansa jikinta na rawa ta tura hanunta ta kama burarsa ta na murzata a hanunta tana danna ta tare da kama twins dinsa tana luguiguitasu yaja wani dogon numfashi har shidewa yayi na yan sakanni kafin ya dawo hayyacinsa ta kama tasa a bakinta ta fara tsotsa tare dasa hanunta tana qwaqular durinta da sauri ya riqe hanunta ya dagota shima ya sa mata pillow a bayanta ya dagota ya zaunar da ita a cinyarsa shikuma ya zauna a saman katifar ya saita penis dinsa ya fara wasa da ita a gurin sai yayi kamar zai danna sai kuma ya fasa gaba daya ta gama rudewa so take tajita a duniyar sama amma yaqi sai kwalele yakeyi mata duk da shi yama fita matsuwa haushine yasa ta ta fincike daga hanunsa ta miqe ta dira daga gadon ya riqota da sauri yanda yaga jikinta yana rawa yasashi janyota ta cake tana jan zuciya kawai sai hawaye ya balle mata ya miqe da sauri yace “menene kuma abin kukan?"




Sake fashewa tayi da kuka tace “ka sakemin hanuna banaso ka riqe abinka" murmushi yayi ya sanya hanunsa ya kama boobs dinta yace “ahhhhh kin...kinga fah tanda jikinki yake rawa kawai so kike na soka miki bura" kokawa suka farayi tana kuka tana cewa ”shine dan kaga na saba dakai inajin dadinka zaka jamin rai ka kyale abarka banaso nace banaso ai bakai kadai bane namiji kabarni nace ka barni Colonel banaso ka riqe...." Rufe mata baki yayi da hanunsa zuciyarsa na tafasa wai bashi kadai bane wato tanama tunanin bawa wani gindinta yaci kenan? wanna tunanin yasashi baisan sanda ya zafga mata mari ba jikinsa yana wata irin rawa yace “ki...kije tunda ma kinsan bani kadai bane namiji kije kibawa wanda kike tunanin zaki bawa din yaciki kiji zai jiyar dake abinda nake jiyar dake shashashar banza kawai" yana fadin haka ya turata gadon ya juya zai fice tayi saurin riqeshi tana wani irin kuka jikinta na rawa tace “don...don Allah kayi hqr kayimin ko kadan ne bansan yanda zanyi nayi control din kaina ba please" fusgewa yayi yace “bazanyi ba kije kibawa mazan wajen suciki Marwatuh wlh saina kasheki idan har hakan ta faru" sakin baki tayi tana kallonsa harya fice ta zube a gurin tare da tura yatsanta a gabanta da qarfi ta fara cin kanta da kanta tana kuka da sauri ta cire hanun nata data tuna haramcin hakan ta koma ta kwanta tana wani kuka me ciwo tafi awa daya a kwance a gurin sai mamnatse qafa takeyi tana kuka so take taji sauqin abinda takeji amma ta kasa Baba Zulai itace ta cuceta ta bata maganin mata tasha har kala biyar jin bazata iya hqrn ba dole sai an zugureta a yau ta miqe ta dauki rigar baccinta tasa ta shafe jikinta da turaren da Madam Helin ta bata ta fita ta nufi saman tun murda qofar tayi ta shiga tana budewa taji nishi yana tashi da sauri takai hanunta ta kunna hasken dakin gabanta yayi wata muguwar faduwa ta rintse idonta tare da sake budewa tabbas ba gizo idonta yakeyi mata ba Colonel Marwan ne kwance ya baje da wata mace a samansa tanata sukuwa akansa amma sunan Marwatuh yake kira yana fadin “kiyi da sauri ban...ajin dadi kamar kullum ki qara qaimi shafa zuma a durinki Marw.…atuhhh jikinta ne ya dauki wata muguwar rawa batasan sanda ta qwallah wata rikitacciyar qara ba abinda ya dawo dashi hankalinsa ya ture Shukurah da sauri yana layi ya nufota ta miqe da sauri tare da cije lebant har saida ya fashe tace.





“kar...kada ka tabani Marwan innanillahi wa innah ilaihir raji'un wannan wacce irin masifa ce ni wai yaushe ma nazo nan meye ya kawoni wayyohhhh idona me kuka ganomin da gaske ne ashe da gaske ne mazinaci nake aure meyasa kayimin haka Allah annabinka yayi alqawarin babu wani aure dazai kasance tsakanin bayinka masu taqawa da kiyaye dokokinka face ya kasance alkhairi garesu Allah meyasa ka hadani da fasiqi mazinac...." Bata ida rufe bakinta ba taji ya cafketa da qarfi yasa hanunsa ya farke rigarta ya cillata gadon ta diro da gudu tare da daukan wani cup din glass ta jefa masa ya bugu sosai amma baikobi takan bugun ba ya sake jefata gadon ya bita ya danne tare da cire comdom din jikinsa ya fara danna burarsa a jikinta tana tureshi tana cizonshi tana kuka me ciwo amma baiko tanka Mata ba zungura mata penis dinsa kawai yake yana ihu da dukkannin qarfinsa yana kama boobs dinta yana murzawa saida yayi mata fata² daga kwance sannan ya dagata yayi mata goho ya rinqa zungurar ta duk wani feeling da Marwah babu kuka takeyi me cin zuciya tana janye durinta yana qara riqeta yana pompim dinta yana ihu yana kiran sunanta wannan cin da yayi mata yau yafi qarfin cin kilishi saidai cin kwakwar giginya yana gamawa ya saketa ta zube a qasa bata ko numfashi saboda azaba........







More comments😍
More typing😍






*Mrs Dr M.A...✍🏻*
[3/6, 1:09 PM] MRS M.K.D: *WACECE NI?*
*(SANADIN KUKANA!)*



_typing_ ✍🏼

🌐
*_ALHERI WRITER'S* *ASSOCIATION_* ✍
*~[ Alheri danko ne, duk inda kayi shi zai dawo gare ka, burin mu mu ribantu da alherin da ke cikin wannan harka]~*



*ALHERI SAI DAN AlHERI* 👌



*Mallakar*
👇🏻
*Fauziyya Tasi'u Umar*
*(Ummuh Hairan)*




_Idan kinason cigaba da karanta wannan lbr ki biya 200 ta wannan account number: 0255526235; Fauziyya Tasi'u Umar_
_GTBank_
_Ko katin waya MTN ta wannan number:09031307566_

_Ki tabbatar kin turo screenshot na shaidar biyanki ta wannan WhatsApp number:09013718241_

_Ga masu buqatar VIP zasu biya 500 Lbrn *WACECE NI?* Koda kudinka saida rabonka_



*Warning* ❌
*_Dont read this book if you are not married. Mature content containd in it. Reader discretion is advised. You read at your own risk._*




*17*




Wanka ya shiga yayi ya tsaftace jikinsa sannan ya dagata cak yaje ya tsomata a ruwan zafin hakan shine yayi sanadin farfadowarta da wani kuka me ciwo amma babu sauti saboda muryarta da tashe tanajin azabar ruwan tana tureshi wai wankan yakeso yayi mata zuciyarsa babu dadi saboda yasan ya cutar da ita kuma dolene tayi kuka da yasan zata zo dakin nasa dabai kira Shukurah gdan ba.





Yanda take kukan tana tureshi ne yasashi tanye hanunsa daga ruwan jikinsa yayi mugun sanyi ta miqe a cikin ruwan ta fito yayi saurin riqeta ta hankadeshi da qarfi tace “Allah ya isa bazan taba yafe maka ba idan kakuma tabani dan akuya kawai" iyakar kalmar data fada masa kenan ta juya zata fita ya qara kamota ta qara fuzgewa tare da bude idanunta da suka qanqance saboda kuka da bala'i tace “na tsaneka Marwan wlh garamin rayuwata a gdan marayu garamin rayuwata ta rashin kowa da wannan qazamar rayuwar data gurbata da najasa kaicona Marwan kaicona dana rako mutane duniya waini ni Marwanatu nice mijina na sunnah ya kusanci karuwa da qazantarta a jikinsa ya gwadamin qarfi yayi raping dina wayyohh Allah na Allah ya isa ban yafe ba Allah ka...."





Dauketa yayi da wasu kyawawan maruka guda biyu yace “fice Marwatuh kada na kasheki ke har kin isa kice kin tsaneni wacece ke meye kike dashi da zaki kalleni kice kin tsaneni to bari kiji na fada miki dole ne ki zauna dani a duk inda nake banza kawai" dagowa tayi ta zuba masa ido hawaye wani nabin wani a kuncinta kamar zatayi mgn sai kuma ta fasa ta juya a guje ta sauka daga saman ta shiga dakinta ta fada gadon taci gaba da kukanta me tsuma zuciya hoton yanda taje ta tarar da Marwan da wata a kwance yana dawo mata tana rintse idonta tana toshe kunnenta.
Ta jima tana kukanta da batada wanda zai rarrasheta kafin daqyar saboda tsamin da jikinta yayi ta miqe ta shiga bathroom tayi wanka ta tsaftace jikinta tazo ta sanya kayanta ta shimfida praying meat tayi sallar Isha sannan tayi nafilfilinta ta dauki qur'ani mai tsarki tayi muraja'ah ta jima tana zaune saman sallaya don tun dayan dare bata tashi ba tana kuka tana karatun qur'anin har saida asuba tayi tayi sallar asuba sannan taji wani zazzabi ya sauko mata ta koma ta kwanta tana kukanta harta samu bacci barawo ya saceta.






Shikuwa gogan daren gaba daya shima bai rintsa ba fuskarta kawai yake kallo tana kuka tanayi masa Allah ya isa abin yanayi masa ciwo a ransa baitaba jin ciwo da kunyar wani mutum ba kamar yanda yakejin kunyar Marwatuh to dama ta samu lbrn shidin yana neman mata? A Ina ta samu waye ya fada mata tambayar da yaketa yiwa kansa kenan babu amsa.
Miqewa yayi da sauri ya bude qofar ya nufi qasan ya tarar da Baba Zulai ta fito daga dakin ya dubeta sosai yace “me takeyi a cikin?" Cikin sanyi jiki tace “kuka taketayi nayi nayi tayi shiru taqi tana roqona nasa su Emeh su bude mata get ta fita shine nace mata nima saida izininka nake fita sannan da zazzabi sosai a jikinta nayi nayi tasha magani taqi don Allah ka shiga ko kai ka samu tasha"





Ajiyar numfashi yayi ya murda qofar ya shiga dakin tun daga bakin qofa ya rinqa jiyo shassheqarsa ya qarasa a hankali ya zauna a saman bedset drower din ya sanya hanunsa ya janye blanket din a hankali ta bude rinannun manyan idanunta ta zubasu akansa kawai sai yayi qasa da kansa yarinyar kwarjini takeyi masa a baya iya jure kallon qwayar idonta musamman idan tana kuka kukan da yariga yasan shine sanadinsa a sanyaye ya zame daga kan drower yayi knilling ya matsa sosai jikin gadon yakai hanunsa zai riqota tayi saurin janyewa ta miqe da sauri har tana bigewa da gadon tayi wuf ta fada bathroom miqewa yayi yabita amma kafin yaje ta datse qofar zuciyarsa tayi mugun baqi ransa ya baci ya gaji da iskancin yarinyar dole ya dauki mataki akanta ya lura idan ya sake ba qaramin iskanci zata tata masa ba kamarshi da girmansa da matsayinsa da komai ya karya bullensa yazo zai bata hqr amma ta miqe tabar masa gurin to kansa nema aka fara neman mata ne ko kuwa saboda itane zai bari?
Numfashi yaja ya miqe ya fice daga gdan ko karyawa baiyi ba kai tsaye ya nufi gdan Helin cikin saa kuwa ya tarar da ita tana shirin fita ya tsaya a bakin qofar tana ganinsa tace “aa surukina Kaine da safen nan Allah yasa ba laifi yata tayi maka ba don nagasai harbin iska kakeyi kai daya"





Daga mata hanu yayi yace “kinje kin sanar da Ummuh nayi aure sannan kin fadawa Marwah ni mazinaci ne koda yake wannan koda baki fada mata ba ita da kanta ta zama shaida tunda ta kamani inacin wata a cikin gdana so ba wannan ne matsala ta ba idan kinga dama ki fadawa duniya ni mazinaci ne ita kuma matar mazinaci ce sannan ki fadawa duniya nayi aure na auri mara galihu tsintacciyar mage da bata mage sannan ki fadawa duniya nayi auren cika buri da ita yesss nayi kuma bazan fasa ba ko yau burina ya cika akanta zan qara mata gudu saboda ba ajina bace bata dace da rayuwata ba"
Murmushi Helin tayi me ciwo hawaye suka zubo Mata a kuncinta tace “babu komai Colonel Marwan ko iya haka mun kafa tarihi hmmm uhmmm Marwan ko yanzu ka saki Marwah don Allah kagani zata tagayyara a rayuwa wlh ko iya haka kabar Marwah ta tsira domin ta fito daga baqar rayuwa ta rashin gata da yanci zata rayu kamar kowanne mutum me yanci" sake share hawayenta tayi ta saba Jakarta a kafadarta ta kalleshi tare da dafa kafadarsa tace “yau nice nake kuka saboda tausayin Marwah yau Marwah ce take kuka saboda tunanin rashin makomarta amma kasani gobe kaina zakayi kuka Marwah tafi qarfin ka ka rubuta ka ajiye Marwan a diary dinka watarana wlh muddin ina raye saikayi kuka da hawayenka saikayi nadamar kalamanka kuma sai kasani kuma ka yarda marayu ma yayane kuma zaka gane bambamcin shege da batacce zaka gane cewa rayuwa tafiya take akan hurumin da buwayar ubangijin Yessu al'masihu wannan damar takace amma next tamuce baa fara wasan ba Colonel Marwan"




Juyawa tayi ta fice daga gdan da sauri ta fada motarta taja ta fice daga estate din ta nufi gurin aikinta tabarshi tsaye da sakakken baki daqyar yaja qafarsa ya koma motarsa ya jima a ciki kafin ya iya tada motar ya shiga ya fita daga estate din shima kai tsaye gdan Shukurah ya nufa yana zuwa ya tarar da ita tana sharholiyarta da wani bai kulata ba ya shige ciki ta jima sannan ta shigo ya dauketa da mari yace “banace ki daina kawomin garada gidana ba?" Murmushi tayi tace “au nidin hhhhhh Colonel kenan to ai bari kaji banma fara ba wani ma yayi tusa bare me ciki kaima kakai karuwa dakinka na sunnah gadon da kake kwanciya da matarka ta sunnah balle ni daba auren kowane akaina ba, kabani mamaki Marwan dama ashe matarka tananan kacemin batanan dama ashe bansani ba iskancinka ya shahara haka Allah ya isanta MARWAN ka cuceta da kasa idanunta yayi wannan mugun ganin yarinya qarama yar cikinka Marwan kaga kwalliyar datayi duk saboda kai amma saboda kai bunsuru ne tazo ta tarar dakai kwance da karuwa haba Colonel ai halal ma ana barinta don kunya balle haram Allah ya isarwa yarinyar nan Marwan Allah ya isar mata wlh nasan ba asalin matarka bace da kakejin tsoronta kamar uwar data haifeka wlh da bazaka kirani gdanka ba amma kasani aure duka sunansa aure wannan yarinyar da kakecin mata kake kiran sunanta kuma kake tata mata iskanci saita baka mamaki Allah dai ya ara mata dama"





Shigewa tayi bathroom ta sakewa kanta ruwa shikam zama yayi saboda juyawar da kansa yakeyi waishi meye yake faruwa dashi ne kowa Marwah kowa Marwah meye ne da yarinyar nan wacce baiwa ke gareta da duk wanda yaganta saiya sota?
Ficewa yayi daga gdan ya nufi gdansu yana zuwa yayi saa Abu yananan suka gaisa ya tambayeshi ya gdan sosai ya fara yi masa nasiha akan girman amana baidai fito ya fada masa wacce amana ba amma ya kashe masa jiki sai bayan Abu ya ga yi masa nasihar sannan yace “dama nazo yimuku sallama ne zantafi Germany yau"





Kallonsa Ummuh tayi tace “ita kuma yarinyar nan ina zaka barta Bunayyah jiya da ita na kwana a Raina" yatsina fuska yayi yace “zan tafi da ita zatayimin amfani" bai jira amsarta ba ya miqe ya fice suka bishi da kallo Abu yace “Allah ya shiryaka Bunayyah kayi nisa giyar kudi na dibanka" hawaye Ummuh ta share tace “idan kaga yarinyar zakasha mamaki yarinya ce qarama amma Bunayyah baya tausayinta baya rangwanta mata ta wajen mu'amalar aure wlh Bunayyah bashida imani Abu ya gama sissike yar mutane sannan kuma Wai yace Idan burinsa ya cika sakinta zaiyi wannan wacce irin rayuwa Bunayyah ya zabawa kansa ta rashin adalci tausayin na qasa da kuma imani Abu bana mamakin wasu miyagun halayen na Bunayyah saboda ya mayar da zina ba komai ba a rayuwarsa ina kuka Idan na tuna ni Sukhaina a cikina na haifi mazinaci mai gaggawa wajen sabon Allah shiyasa tun farko nace bazaiyi aikin sojan nan ba kace tunda yanaso abarshi yanzu gashinan yafi qarfin mu"





Rungume Abu yayi a jikinsa yana lallashinta har tayi shiru da kukan yace “ki rabu dashi kar nake kallonsa kada ki qara nuna masa damuwarki akan lamarin yarinyar" saida ya tabbatar tayi shiru sannan ya miqe ya fita.
Ita kuwa Marwah yana fita ta fito ta kwanta taci gaba da kukanta ranar ko ruwa tasa a bakinta dacinsa takeji saboda zuciyarta daci takeyi sosai hakadai a daddafe sukayi azahar Baba Zulai ta matsa mata tasha tea tayi wanka tasa wata doguwar rigar atamfa tayi kyau sosai tayi daurin dankwalinta simple amma iya yau kadai ta rame sosai abinka da mara jikin dama.
Tana zaune ta zuba uban tagumi ya shigo Baba Zulai ta miqe zata shiga kitchen yace “aa kiyi zamanki kawai dama yau zamu tafi ne a kula da gdannan sosai zaro kudi yayi masu yawan gaske yan dubu dubu guda uku ya bata yace da albashinta na wata biyar da abinda zaa kula da gda kafin su

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login