Showing 66001 words to 69000 words out of 70663 words

Chapter 23 - WACECE NI BOOK COMPLETE BY UMMUH HAIRAN.txt

Yace mata sannan yace “ina baki umarni kina cemin bazaki iyaba ko saboda ni saanki ne?"
Qasa tayi da kanta ya kuma cewa “nabaki minti uku kiyi abinda nace kiyi" kashe wayar yayi ta miqe tsaye ta zare rigar baccin jikinta ya rage daga ita sai under siket tajashi zuwa qirjinta ta koma ta kwanta minti uku na cika kuwa ya doka mata kira ta rinqa kallon wayar kafin tayi pick taganshi kwance saman gado yayi daidai da bluethooth a kunnensa.




Murmushi yayi yace “cire wannan abin da kika rufemin dukiyata da ita" a matuqar kunyace ta janye siket din yaja wata ajiyar zuciya yace “wow baby bani insha samin a bakina zansha nono Baby" haska masa su tayi sosai ya lumshe ido yana lasar lips yace “dadi baby kinga babynki tunda na baro Lebanon taqi yin bacci bata taci abincinta don Allah tsotseta sosai" haska mata penis dinsa yayi tayi saurin rintse idonta ganin yanda ta wani miqe take haniniya ita kadai yana shafata yana matsa nipples dinsa zuwa qirjinsa yana wani nishi gaba daya ya rikice mata sai shafa qirjinsa yake yana riqe da penis dinsa yana cewa “budemin everlasting budemin vulvo dinki haskomin ciki ruwan nakeson sha haskamin nagani wayyohhhh baby zanci ki dadi ahhhhh" yanda ya rikice mata tanayi masa wani salo yana nishi ba qaramin birgeta abin yayi ba ta rinqa wasa da vulvo dinta tana haska masa yana qara haukacewa yana wani gurnani yana fadin “zan ciki baby budemin ahhhh dannani wayyohh dadi kibani nono nasha bani pupsy naci ahhhhhh...." Wani dadi Marwah takeji itama ji takeyi kamar gata gashi sosai take wasa da jikinta tana nuna masa shima yanayi har ta samu tayi release ta rinqa sauke ajiyar zuciya shima ta rinqa rikitashi har taji ya saki wani ihu ta zubawa penis dinsa ido taga yanda yake tsartuwar sperm jikinsa yana karkarwa yace “ashhhhh everlasting komai naki dabanne Allah yayi miki albarka hakan ma na gde zan samu nayi bacci" lumshe idonta tayi tace “bacci nakeji" murmushi yayi yace “kodai kinajin kunyar mijinki" dariya tayi tace “bye-bye" ta kashe wayar ta ajiye...........





More comments😍
More typing😍





*Mrs Dr M.A...✍🏻*
[3/20, 5:05 PM] MRS M.K.D: https://www.facebook.com/Freedom-Writers-Association-110039363936693/



https://www.facebook.com/Freedom-Writers-Association-110039363936693/


*FREEDOM WRITTER'S ASSOCIATION.* 📕🖊️
( _Y'anci don cigaban Mata, y'an ci ya d'ara bauta, freedom writters._ )

*( F.W.A)🖌*



*WACECE NI?*
*(SANADIN KUKANA!)*



_typing✍🏻_



*Mrs Dr M.A...*



*66-67*




Washegari da safe shine ya tasheta da wayarsa ta daga suka gaisa ya tambayeta lfyr yara ta bashi amsa sannan ya sake cewa da ita “yaushe zaki dawo" ajiyar zuciya tayi tace “nifa bazan dawo ba..." “what ?" Ya tambayeta ta lumshe idonta tace “Allah ni bazan dawo ba" kashe wayar yayi qit ta tabe baki tace “kaji dashi wai ciwon ajali a dan yatsa" ta miqe ta shiga tayi wanka ta dawo tayu sallah saboda makarar da tayi tayi azkar dinta ta miqe ta fito ta shiga kitchen ta fara shirya musu breakfast ta gama tsaf ta koma dakinta ta kwanta taci gaba da baccinta bata tashi ba sai sha biyu ta sake watsa ruwa ta fito Abuha ta gani da Abuh ta zauna suka gaisa ta miqe ta qarasa dinning ta hada abin karyawa ta dawo ta zauna tanaci suna hira anan Abuha yake tambayarta yaushe zata koma gdanta ta dago ta kalli Ummuh Ummuh ta kifta mata ido tayi qasa da kanta Abuh yace “bakice komai ba Zahrah" sakeyin qasa tayi da kanta tace “ni bazan koma ba..."




Dagowa sukayi da sauri amma banda Ummuh da taketa yiwa Ukteeh wasa Abuha ya kalleta yace “meyasa bazaki koma ba?" Shiru tayi batace komai ba ya miqe yace “ok nan da sati daya mukayi da Marwan zaizo ku tafi idan kinaso ki nunamin bani na raineki ba saboda haka ban isa dake ba kiqi zuwa sakarya kawai wadda batasan kanta ba, idan kikaqi dan uwanki Marwan ubanwa kike dashi da zaki rayu dashi bayanshi" yana fadin haka ya fice daga gdan Abuh ne ya dafata yace “kiyi hqr kinji insha Allahu abinda ya faru a baya bazai sake faruwa ba"
Miqewa tayi ta koma daki Ummuh ta miqe tabi bayanta tace “dama nasan haka zata faru amma kiyi hqr zamuyi maganinsa bazaki koma ba tare zamu tafi dake sai mun gama abinda mukeyi yanzu lamarin kishiyarki yana bani tsoro amma idan zatayi hankali yakamata tayi saboda duniyar dai ba matabbata bace balle wa ita da lafiyar ma ba isarta tayi ba"




Ummuh ta rinqa rarrashinta wanda azahiri ne take nuna bataso amma a badini farin ciki takeji sosai Allah ya sani biyayya kawai tayi ga Ummuh itama tanason kasancewa da mijinta ta yarda dashi da duk abinda yake fada mata kuma tasan ya gwaru sosai musamman da yake fada mata matarsa batada lfy duk wata mu'amala ma ta aure yanzu basuyinta rabonda wani abu ya shiga tsakaninsu tun kafin ta tafi Rasha, sosai ta tausaya masa saboda sanin rashin hqrnsa akan wannan abin amma yana mgnr shekara guda rabon da yayishi dole ya shiga wani hali.
Sosai ta dagewa amfani da abubuwan da Ummuh take bata harma da wadanda Granny take hada mata irin nasu na tsoffi aikuwa tana ganin aikin abin saboda ita kadai zataji tana tsiyaya musamman fresh milk din da Granny take blanding na dabinon ajwa da kaninfari da pure honey kullum take bata tanasha safe da rana da dare aikuwa tana ganin boni wani lkcn kwana takeyi batayi bacci ba saboda mintsininta da Verginia dinta yakeyi yanason a sosashi gashi ta dauki wani salo na iskanci na wahalar da zuciyar bawan Allah idan zai kirata sau dari a rana bazata dagaba sai sau daya a rana shima din gaisuwace kawai idan yace mata ta tsaya zasuyi mgn sai tace masa aiki keyi dole ya qyaleta a haka har ta cinye sati a ranar da satin ya cika kuwa yazo ranar kuma ta kama kwananta arba'in cifcif da haihuwa tayi kwalliyarta cikin doguwar riga tayi masifar kyau tana zaune a dakinta tana feeding din Ukteeh ya shigo sanye da kakinsa na soja gabanta ya fadi sosai saboda bata taba ganinsa cikin kaki ba sai yau taga yayi mata wani kwarjini ta zuba masa ido.




Murmushi yayi yace “mace me gudun mijinta yada kallo haka?" Kawar dakai tayi ta sauke numfashi lkcn da ya zauna kusa da ita jikinsa na gugar nata ya sanya hanunsa ya saqalo qugunta ya dora habarsa a kanta yace “kina yimin yanda kikeso yarinyar nan kin sameni a hannunki babu komai kiyi yanda kikeso nima akwai lkc na" danne nonon yayi ya zareshi a bakin yarinyar yasa a nasa ya zuqo da qarfi ta cije lebanta ta tureshi da sauri tace “niwai meye hakane banaso Allah" numfashi yaja yace “biyu kenan kuma bashi ne zaki biyani very soon" ruqo hanunta yayi yace tashi ki rakani naje na siyo kayan da zansa ban taho da komai ba daga Maiduguri nayo nan" noqe kafada tayi ya sake matse hannunta yace “wlh banason musu kinsan Idan wani abu nayi niyyar yi anan ma babu wanda zai hanani ko saboda haka kada kijawa kanki matsala ki tashi muje mu dawo jibi nakeso mu juya fah"……………





More comments😍
More typing😍





*Mrs Dr M.A...✍🏻*
[3/22, 7:59 AM] MRS M.K.D: https://www.facebook.com/Freedom-Writers-Association-110039363936693/



https://www.facebook.com/Freedom-Writers-Association-110039363936693/


*FREEDOM WRITTER'S ASSOCIATION.* 📕🖊️
( _Y'anci don cigaban Mata, y'an ci ya d'ara bauta, freedom writters._ )

*( F.W.A)🖌*



*WACECE NI?*
*(SANADIN KUKANA!)*



_typing✍🏻_



*Mrs Dr M.A...*

*_This Free page_*


*_Dedicated to_*

_Hayatuh Zubairu (Yaya Hayat) a madadina da daukacin fan's dina munayi maka murnar qara shekara mai albarka ubangiji ya qarawa rayuwa albarka Happy birthday nd wish you long life💃🏻_



*68-69*




Shareshi tayi saboda ita shidin ma gaba daya Allah ya sani tsoronsa takeyi, ganin dai da gaske takeyi bazata tashi ba yasashi tsuke fuska yace “ina mamakin yanda akayi kika rainani haka duk yanda naso da mu gyara tsakaninmu baraka ta daina shiga kinqi bani hadin kai Zahrah banaso gdanmu ya zama dandalin matsala ki bani hadin kai mu gina rayuwa me tsafta kinji"
Yanda ya marairaice Mata murya ne yasata miqewa a kasalance ta dauki mayafin doguwar rigarta suka fita yana sabe da Ukteeh a kafadarsa, gurin driver yaje ya karbi key din mota ya dawo ya bude mata ta shiga shima ya shiga yaja suka tafi tunda suka taho ya riqe hannunta a cikin nasa yana tuqi yana wasa da hannunta har suka isa wani shopping Mall suka fita ta tayashi zaben kayan shikuma ya nufi wani bangare da Ukteeh a hannunsa.





Sun jima sannan suka dawo ta miqe ta rinqa nuna masa kayan data zaba masa yayi murmushi yace “sunyi kyau everlasting Allah yayi miki albarka murmushi tayi sukaje gurin biyan kudin yabiya suka fita ya nufi wani gurin daban, sunyi tafiya me dan nisa sannan taga ya shiga wani gda yayi parking yace mata “fito muje" batayi masa musu ba ta fito suka shiga cikin gdan qofofin dukka a bude suke shiyasa bata kawo komai ba suna shiga ya mayar da qofar ya rufe yazare key din ya haura saman da Ukteeh a hannunsa da tayi bacci tun dazu, bai jima ba ya sauko dagashi sai boxes gabanta ya fadi sosai tayi saurin kawar dakai yayi murmushi ya matsa kusa da ita ya riqo qugunta ta baya ya kwanto da kansa a kafadarta ya sauke numfashi yace “yau ina cikin farin ciki zan kwana da mata"




Dagowa tayi ta kalleshi ya daga mata gira yace “hakane Zahrah bazakisan cewa nayi missing naki long time ba saina saki a kwana na fara baki wuta tukunna" kawar dakai tayi cike da fargaba tace “bance da Ummuh zan fitoba don Allah kayi hqr ka mayar dani gda" yamutsa fuska yayi yace “wannan kece ta shafa nikam dai yaj bazan kwana da wannan nauyin a marata ba" yana fadin haka ya sunkuceta tana zullo tana miqewa amma Saida ya dangana da ita da saman ya zaunar da ita gefen gadon ya zauna kusa da ita yace “me zaki bani yau?" Dauke kanta tayi tace “nidai da ka taimqkeni ka mayar dani gda da zanji dadi Colonel" hannunsa yakai ya kashe sweech din dakin yace “wasa kikeyi yarinya na rantse miki da Allah ya tare zamu kwana haba don Allah ke ko tausayina bakiji shekara guda kamar wani dutse"
Batace masa komaiba saboda ta lura yau koda me zata hadashi bazai saurareta ba, janyota yayi jikinsa ya fara shafa jikinta suka sauke ajiyar zuciya tare ya gyara mata kwanciya sosai ya balle bottle din rigarta ya zareta a hankali ya kwanto jikinta ya kama boobs dinta yana murza nipples dinta a hankali.




Saqonshi yana fara ratsata ta sake masa jiki sosai suka fara farantawa juna, duk yanda takai da feel dinta Marwan yafita yanda ya rikice mata ya haukace mata yake narkewa a jikinta kamar zai rabata biyu abin ba qaramin dadi yakeyi mata ba sun jima suna wasannin motsa juna kafin daga bisani suka shiga duniyar qarshe, da dabara ya rinqa shigarta saboda tayi bala'in tsukewa wani gardi da santsi yana dibansa yana sakin wani nishi me rikita zuciya itakam zafi takeji amma yanda taga ya susuce tasan kome zatace masa bazai saurareta ba dole taja bakinta tayi shiru ta rinqa taimaka masa yana dibanta da wani rikitaccen salo aikuwa ranar taga ta kanta tayi danasanin biyoshi tafi a qirga tun tana daurewa har saida ta fara kuka amma gogan baimasan tanayi ba qara zungurar ta yakeyi sai daqyar ta samu yati release sannan ya daina pompim nata ya kwanta luf a jikinta yana sauke ajiyar zuciya ta dadi ita kuma tana sauke ta wuya.




So ganin ta jigata ne yasa kawai ya saurara mata ta zame jikinta daqyar ta shiga bathroom tana kuka ta hada ruwa a bathtub ta shiga ta zauna tanajin zafi da wani ciwon jiki hakanan ta daure ta rinqa gasa jikinta har tasamu tadan samu qwari ta fito su Colonel an mayar da mugun yawu har anyi bacci ta lallaba ta shafa mai ta haura gadon can gefensa ta kwanta bacci me dadi ya dauketa itama taji ya matso ya shige jikinta da haka sukayi bacci kasancewar dama dare ya fara nisa.
Da asuba shine ya tashesu sukayi sallah ya sauka qasa ya dauko fresh milk ya kawo mata me dumi da farko qinsha tayi sai hawaye saboda tasan ta kade har ganyenta amma yanda taga yayi kicin² da fuska yasa ta karba tasha ya dake janta suka kwanta ya tsotseta tare da warming nata sosai aikuwa yasha kuka yayi aikin lallashi ta lafe a jikinsa tana kuka tace “Colonel!" Amsawa yayi da “na'am" taja ajiyar zuciya ta kuma cewa “don Allah ka rinqa dagamin qafa Colonel banida lfyr da zan iya daukeka har yanzu inajin ciwon gurin da aka yankani aka ciro min Sakinah please" yanda tayi mgnr ba qaramin tausayi tabashi ba ya rungumeta sosai yace “Insha Allahu zanke daga miki qafa kinji"




Daga masa kai tayi ta sake gyara kwanciyarta a jikinsa yana shafa gashin kanta da haka har bacci ya sake dauketa ya tashi ya leqa gadon daya kwantar da Ukteeh yaga har yanzu baccinta takeyi cikin kwanciyar hankali ya shafa fuskar yarinyar ya nufi bathroom yayi wanka ya dawo yasa kayansa ya fita gdansu Granny ya nufa ya shiga yanata zuba murmushi da kaganshi kasan yau kwanan farin ciki yayi ya zauna suka gaisa da Granny Mu'azzam ya taho gurinsa ya daukeshi ya rungumeshi yace “Son ina kashiga ne jiya akayi babu kai" harararsa Ummuh tayi tace “ina qanwata" shafa kansa yayi yace “batama tashi ba mamanta kuma batajin dadi" kallonsa tayi da sauri tace “batajin dadi?" Qasa yayi da kansa yace “kayy Ummuh kawai ciwon jikine shiyasa ma nazo na daukar mana breakfast"




Numfashi ta sauke tace “Allah ya kyauta gashi can dama yanzu nakeson bawa Shufa yakai muku" miqewa yayi ya kira yarinyar da take musu goge goge cike da mamakin yanda Ummuh bata tuhumesa ba ya bata umarnin ta dauki kayan takai masa mota ta dauka ta fita ya sakai zai fice Ummuh tace “banishi nan kuje kuji da waccan ma itama da ka kawota nan zatafi samun kula" murmushi yayi ya miqa mata Mu'azzam yayi masa bye-bye ya fice da sauri ya shiga motar ya koma gdan.
Har ta tashi tayi wanka tayiwa Ukteeh tana shiryata ya shigo ya tsaya yana kallonta tayi masa kyau sosai ga wata qiba da tayi me daukar hankali baisan sanda ya qarasa ya daki bombom dinta ba yace “yarinyar nan Lebanon ta karbeki wlh kinyi qiba abinki" lumshe idonta tayi ta bude tace “ina kwana" amsa Mata yayi tare da daukar Ukteeh yace “inajin yunwa jiya duk kin qarar dani tashi muje muci abinci" miqewa tayi suka sauko suka baje a parlourn ya rinqa bata abincin da kansa yana janta jikinsa yana shafa cikinta yace “so nake wannan karon ma bugun farko ace na saka qwaina a gurin nan..." Dagowa tayi ta kalleshi da sauri kamar zatayi mgn sai kuma tayi qasa da kanta cike da kunya, suna gama break din ta koma ta kwanta saboda ciwon da jikinta yakeyi mata shikuma ya zauna parlour shida Ukteeh yanata yi mata wasa tana bangale masa baki.




Wayarsa ce tayi ring ya kalleta ya kawar dakai ta katse wani kiran ya sake shigowa ya daga yanata yima yarsa wasa tanata dariya irin tasu ta jarirai yana fadin “mamana maman mamanta mamana tafi ta kowa" ajiyar zuciya Ra'isah tayi tace “jikina ne ya bani kana Lebanon gurin iyalinka Colonel don Allah ka taimakeni ka hadani da matarka mgn daya zamuyi da ita inyaso daga yau kada ka qara hadamu ma na yarda" banza yayi da ita yaci gaba da yiwa yarsa wasa kamar wani zautacce yana dariya, jin dogon lkcn da suka dauka ba tare da yace mata komai ba saima shashancinsa da yakeyi da yarsa yasata cewa “nasan Ukteeh tanada matsayi a zuciyarka da ita da uwarta dama dan uwanta saboda darajarsu nakeson kayimin wannan alfarmar koda kuwa itace zata zama alfarma ta qarshe tsakanina dakai kafin katsewar numfashina Colonel ko inaso ko banaso ruhina gaf yake da katsewa a jikina nasan tsakanina dakai akwai cutarwa laifukana gareka sunfi gaban na nemi yafiyarka a fatar baki Marwan..." Katseta yayi da cewa “nifa na fada miki koma me kikayimin indai tsakanin ni dakene na yafe miki amma bazan iya hadaki da matata ba ki bari mun kusa dawowa idan mun dawo kyazo inda take ki fada Mata abinda kikeso ki fadi Mata" ajiyar zuciya tayi tace “shikenan bazanyi maka dole ba zanyi rubutu a daren nan zan ajiye a dakin ka idan Allah yasa kun dawo kun taddani shikenan idan kuma qaddara bata qara bamu damar haduwa ba ka yafemin kuma ka nemamin yafiyar matarka"…….……..




More comments😍
More typing😍





*Mrs Dr M.A...✍🏻*
[3/22, 3:06 PM] MRS M.K.D: https://www.facebook.com/Freedom-Writers-Association-110039363936693/



https://www.facebook.com/Freedom-Writers-Association-110039363936693/


*FREEDOM WRITTER'S ASSOCIATION.* 📕🖊️
( _Y'anci don cigaban Mata, y'an ci ya d'ara bauta, freedom writters._ )

*( F.W.A)🖌*



*WACECE NI?*
*(SANADIN KUKANA!)*



_typing✍🏻_



*Mrs Dr M.A...*



*70-71*




Miqewa yayi da sauri yace “me me kike nufi Ra'isah bangane ba ki bari gobe zamu dawo ga Zahran bari nakai mata" dakin da Zahrah ke kwance ya shiga bacci takeyi tsakani da Allah ya hau saman gadon ya kamo hanunta yace “everlasting tashi Ra'isah tanason mgn dake" miqewa tayi tayi miqa ya kara mata wayar a kunnenta tace “hello" ajiyar zuciya Ra'isah tayi tace “amincin Allah ya tabbata a gareki haske a gdan Colonel Marwan haqiqa nayi farin cikin kasancewarki tare dani Ina alfahari da kasancewata silar hadaki da dan'uwanki Zahrah don Allah badon niba kiyi hqr ki yafemin rabaki da mijinki da nayi, na cutar dake na bataki a gurin mijinki, nayi miki qazafi nayi miki qage nasa an kawo namiji dakinki kawai saboda a rabaki da mijinki a sheganta cikin jikinki, haqana bai cimmma ruwa ba duk da yake nayi nasarar rabakun amma banyi nasarar canza qaddarar Allah ba, sai gashi sakina tayo kama da mahaifinta kamar da ko wanda baya gani zai

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login