Showing 39001 words to 42000 words out of 70663 words

Chapter 14 - WACECE NI BOOK COMPLETE BY UMMUH HAIRAN.txt

na koma makaranta.
Satina guda da tafiya aka kira aka sanar da Ukteeh Ummuh batada lfy tana asibiti ashe qaddarar mutuwar matata ne da mahaifiyarta qawata, qin fadamin Ukteeh tayi suka shirya suka tafi 9ja..."




Muryarsa ce ta qara rauni kuka yacita sosai yaci gaba da cewa “daren ranar kamar nasan wani abu zai faru dani ban iya bacci ba gashi inata kiran wayar su Abuh da wayoyin su Ukteeh harma data kakanni na na kasa samu ashe a wannan daren qaddarar da rabuwata da Baby Zahrah ta fado Marwah jirginsu ne yayi hatsari a cikin 9ja ya dagargaje a duk wani mutum dake cikin jirgin ya mutu ciki harda Ukteeh da Baby Zahrah har garama Ukteeh su Abuh da mijinta sunga gawarta amma Baby Zahrah ta qone qurmus banganta ba Marwah ta mutu ta barni da ciwo a zuciyata.
Bansamu lbrn mutuwar ba sai bayan wata biyu kullum naje gdansu Baby Zahrah Abuha cemin yakeyi suna 9ja dana gaji na shirya na tafi 9ja na tarar basanan haka sukayita yimin yawo da hankali hardai na gaji naje nasa kakanmu a gaba nace saiya fitomin da matata ina kuka wannan ya tashe hankalinsu suka fito suka fadamin gsky"





Dakatawa yayi yayi kukansa me isarsa tana tayashi tana share masa hawayen idonsa tana girgiza masa kai ya sake rungumeta yace “Tunda aka fadamin banqara sanin inda kaina yake ba sai bayan sati uku ashe wai haukacewa nayi saida aka dorani akan magunguna sannan na dawo hayyacina amma ba fah kullum cikin kuka nake da kiran sunan Baby Zahrah wannan dalilin yasa Abuh ya hanani komawa Lebanon naci gaba da zama a 9ja wlh Marwah ko sigari bantaba shaba iyakar zamana a Lebanon sai bayan dawowata 9ja da azaba tayimin yawa gata zuciya gata jiki wani aboki nayi Mahfuz bayan Abuh ya shigemin gaba ya samamin makarantar yayan manya ta sojoji na fara zuwa Mahfuz ne yaga damuwa tayimin yawa bana tabuka abin arziqi so kinsan kowanne society da irin matsalarsu mu a al'ada irin tamu ta sojoji shaye² ba wani abu bane har gasa akeyi ta wanda yafi kowa iya shan giya Marwah tun ina qin sha haka Mahfuz ya rinqa nunamin idan nasha zatake ragemin damuwa haka kuwa akayi ranar dana fara shan giya har party akayimin aka nemomin zafafan mata aka bani kwalba biyu na shanye matan sukayita shafani suna lasheni nidai bansan meye ya faru dani ba sai bayan kwanaki biyu na farka wai ashe kwanana biyu a bige kuma abin takaicin ina farfadowa aka danne ni aka sake duramin wata wai ai maza saida ruwa daqyar naci abinci aka hadani da wata mace bantaba aikata zina ba sai ranar Baby Zahrah nake Kiran yarinyar har muka gama abinda zamuyi na koma bacci tun daga wannan ranar na zama dan hanu da zarar naji tunanin Baby Zahrah zai dameni sai kawai nasha giya nayi mankas na nemo mata suzo su tayani rayuwa.
Wannan lalacewar tawa ce da tayi yawa yasa Abuh ya nemamin auren Juwairiyyah yar wani abokin kasuwancinsa banaso haka akayi aurena da ita Juwairiyyah yarinya me biyayya insha giyata nazo na nada mata duka na mata kuwa har gda nake kawosu kuma har lkcn idan mace nason jin dadin zama dani to tayimin mgnr Baby Zahrah da wannan Juwairiyyah ta samu kaina na dan fara yimata abin arziqi...........





More comments😍
More typing😍





*Mrs Dr M.A...✍🏻*
[3/6, 1:09 PM] MRS M.K.D: *FREEDOM WRITTERS ASSOCIATION.* 📕🖊️
( _Y'anci don cigaban Mata, y'an ci ya d'ara bauta, freedom writters._ )


*( F.W.A)🖌*




*WACECE NI?*
*(SANADIN KUKANA!)*



_typing✍🏻_




*Mrs Dr M.A*




*24*




Rayuwa mukeyi da Juwairiyyah ta rashin yanci batada wani yanci a gdana saboda bana raga mata kona kwabo, a haka har muka dauki shekara guda da ita kuma a cikin wannan lkcn ne Allah ya azurtamu da samun qaruwa Juwairiyyah tanada ciki, aikuwa tuni hankalina ya dawo kanta na fara bata kulawa duk wani iskaci nawa na rage yi a gabanta abindai dana kasa dainawa shine shan giya kullum na fita a make nake dawo mata abun yana damunta ta zauna tayi kuka tayimin nasiha idan nayi kamar na daina sai kuma na koma ruwa.
Yawan laulayin Juwairiyyah a cikin yayi yawa hakan yasa Ummuh tasa aka nemo mata dattijuwar da zata rinqa taimaka mata wannan shine dalilin zuwan Baba Zulai cikin rayuwarmu tsohuwa ce me kirki da sanin ya kamata amma tana da karambani da kuma abin dariya wannan yasa muka daidaita da ita, kullum nazo zan taddata ita da Juwairiyyah suna hira tana bata shawarwari sosai akan hqr da halina takance mata ai ita tama godewa Allah da mijinta ba faqiri bane yake tata mata wannan iskancin wata tananan ga talauci ga wulaqancin da namiji.






Watannin cikin Juwairiyyah bakwai wata ranar laraba muka tashi da ita da wani matsanancin ciwon ciki da zazzabi babu bata lkc muka tafi asibiti aka duqufa akanta ana neman ceto rayuwarta, likitocin sukace cikin bai isa haihuwa ba amma labour takeyi saboda haka saidai ayi mata Cx haka kuwa akayi aka shiga da ita akayi mata aka ciro mata da namiji amma fah ankasa samunta saboda abin ya tadda ajali, Marwah da kudi suna siyan rayuwa da bazan bari Juwairiyyah ta mutu ba amma babu yanda zanyi inaji ina gani ta mutu nayi kuka kamar nima zan mutu daga qarshe dai na dangana, shima yaron kwanaki biyu tsakani ya rasu Allah ya sani mutuwar matata da dana mikin mutuwar Baby Zahrah da Ukteeh ta tasomin nan fah allura ta ta tashi na rinqa hauka Ina fasa komai na gdana dake mu bamu zaman makoki, Everlasting haka na fashi duk wani abu da yake gidan nima duk najiwa kaina ciwo rayuwa taqimin dadi duk wani abu dana qwallafa raina akansa ya yafi ya barni.
Ina cikin wani mawuyacin hali Abuh yazo ya taddani duk na yanyanke kaina da glass aikuwa ya rinqa yimin fada daya fahimci bana cikin hayyacina ya daukeni yakaini asibitin qwaqwalwa aka sake hoton brain dina suka tabbatar masa da qalau nake kawai damuwa ce tayimin yawa.





Duk da haka saida nayi sati guda a asibitinmu na sojoji ana kula dani bayan na murmure dan bazance na warke ba everlasting saboda wanda yayi ciwon iyakar jiki shine yakeshan magani ya warke amma na zuciya saidai aji sauqi mikine da mutum yake mutuwa dashi everlasting so dangi ne na mutuwa ni shaida ne bayajin rarrashi, haka naci gaba da rayuwata ni kadai sai Baba Zulai da takemin girki da kula da duk wani abu daya shafi gda idan damuwa tayimin yawa nasha giyata na bugu shine yafimin dadi Everlasting mata kuwa Allah yayimin farin jininsu duk wacce nace inason mu'amala da ita bani kanta takeyi hakan ya qara tunzurani naci gaba da sharholiyata na mayar da mace kamar abinci wacce zanci da safe daban ta rana daban ta dare daban.
Cikin hakane Allah ya hadani da qaddarata ta biyu lkcn shekara biyu da rasuwar matata an turani wani training qasar China muka hadu da Ra'isah a jirgi kallon farko da nayi mata na dauke kai saboda tafini shahara a iskanci ni da farkoma na dauka bayerabiya ce saboda irin shigarta batai kama data Hausa Fulani ba ita da wani guy ne yanata tsotseta da matse mata nono a cikin jirgi.





Dayake kusan duk mutanen dake cikin jirgin ba hausawa bane yasa babu wanda ya damu dasu kawai sai na tashi daga gurin nayiwa daya cikin ma'aikatan jirgin mgn nace inason VIP zanyi bacci, ba wani abune yasa na tashi ba everlasting inada qarfin sha'awa idan naci gaba da kallon yan iskan biyu hankalina zai iya tashi, haka kuwa akayi batare da bata lkc ba suka bani na shiga na kwanta ban jima da shiga ba naji an shigo na dubi me shigowar sai naga wannan matar ce ta dazu, na kalleta sosai kyakkyawa ce fara gajeriya kawai sai na kawar dakai ta matso kusa dani ta zauna tace “ko zan iya taimakonka?" Kallonta nayi da sauri cike da mamaki nace “taimako kuma?" Mamaki ya cikata jin nayi mata mgn da Hausa.
Murmushi tayi ta qara matsowa jikina tace “kana da kyau sosai inason mu'amala da namiji irinka ka zama abokina mana a qasar China idan babu damuwa zan tayaka zama kana cina da ganinka zakayi dadi sosai sana'ata kenan amma nace da iyayena na taho karatu ne"





Zuciyata ta buga da sauri naji wata tsanar yarinyar na tsani mace mara aji haka aikuwa kafin nayi mgn kawai saiji nayi ta cafki penis dina da hanunta ta kadamin hanu tana murmushi tace “kul kayimin gardama guy baayimin gardama tunda na kwadaitu dakai saika cini a yau dinnan" hankadeta nayi nazaro bindaga na saitata taji nayi quick nata ta sake ja baya da sauri tace “aa maida bindigarka kada ka kashe matarka"
Miqewa tayi zata fita ya cafkota yace “bazan taba auren karuwa irinki ba shashasha kawai da batasan mutuncin kanta ba" memakon maganata tayi mata ciwo sai kawai naga ta gama sarqar wuyana ta karanta abinda aka rubuta, cikakken sunana ne Marwan Ibrahim Darimah tayi murmushi ta bude cikin sarqar saiga hotona da Baby Zahrah tana ta yimin murmushi daya daga cikin hotunan da akayi mana ranar da aka daura aurena da ita, murmushi Ra'isah tayi ta juya ta fita bayan ca cilla min wani dan qaramin card, komawa nayi na kwanta nace “ballagarza kawai" cikin Hausa ta da bata fita normal da kinji kinsan ba itace mother language dina ba dole ce tasani na koya.





Sai dare muka sauka muna sauka motar training school din tazo ta daukeni takaini masauki bayan nayi wanka na qyafe na kwanta domin na huta amma nakasa samun sukuni kawai saina miqe na fita naje na siyo kwalaben giya zafafa da zasu cazani, tun a hanya na fara sha a reception muka sake haduwa da yarinyar cikin fitar hayyaci na yafitota aikuwa ta taho najata har dakina ranar muka ci juna sosai, kamar abin asiri haka muka kasance da Ra'isah har zuwa lkcn da zan dawo wata hudu nan fah ta rinqa yimin kuka wai saidai na aureta saboda bata taba haduwa da namijin daya iya sarrafa mace kamar ni ba.
Everlasting wlh nidai bansan meye ya faru ba na kasa bijire mata kawai nabada kai bori ya hau batare da neman izinin iyayena ba aka daura aurena da ita a qasar China muka kamo hanyar dawowa 9ja saida mukayi sati da dawowa it basu sani ba munata cin amarcin mu amma fa hakan be hanani neman matana ba saboda Ra'isah raguwa ce bata iya daukeni dana fara pompim nata zatayi release ta barni a tsaye, zuwan Ummuh gurin Baba Zulai ne yasa ta fahimci ashe na dawo kuma taga Ra'isah nan ta tambayeta wacece ita budar bakinta tace “ki tambayi danki mana zaki samu amsar da kikeso" daidai lkcn na sauko daga sama nazo na zauna a qasa kamar yanda na sabawa Ummuh na dora kaina a cinyarta ta shafa kaina tace “shukhur Bunayyah wace wannan?" Dagowa nayi na kalli Ra'isah nace “sorry Ummuh na manta ban fada miki ba aure nayi a China matata ce..."





Miqewa Ummuh tayi tana salati tace “Aure Bunayyah amma harka iya aure baka fada mana ba wannan wanne irin aurene mara albarkar iyaye..." Saurin daga mata hanu Ra'isah tayi tace “aa kinga Hajiya kada kiyiwa aurena baki ya lalace dane kin haifa na aura saboda haka abarni da kayana sai yanda nayi dashi"
Girgiza kai Ummuh tayi ta kalleni tace “ka fara gani kenan Bunayyah bazanyi maka baki ba Amma wannan matar ka aurowa kanka jaraba kuma ba komai bane haqqin matarka ta biyu ne Juwairiyyah inayi maka fatan alkhairi" ficewa Ummuh tayi daga gdana tabarni sunkuye da sassanyan jiki, ji nayi Ra'isah tace “eh naji dai aje dane dai kin haifamin na aura yanzu nike dashi bake ba"
Riqoni tayi tace “ka manta da wadannan yan bani na iya din masu son bata sunnar ma'aiki ni zanyi maka komai" har cikin raina naji ciwon abinda Ra'isah tayiwa mahaifiyata amma nakasa nuna mata yaqe kawai na rinqa yi mata, haka mukaci gabada rayuwa da ran Ra'isah ya baci gara na kowa ya baci amma hakan fah baya hanani idan tayimin na nada mata duka idan kuwa har kikaji hakan to tsakanin nida itane saboda haka Allah yayini bana daukan raini tsakaninta da iyayena kuwa ko oho wannan dalilin yasa naraba gari da iyayena ma saboda ita musamman Ummuh da ko kadan bata qaunar Ra'isah..........






More comments😍
More typing😍






*Mrs Dr M.A...✍🏻*



[3/6, 1:09 PM] MRS M.K.D: https://www.facebook.com/Freedom-Writers-Association-110039363936693/


*FREEDOM WRITTER'S ASSOCIATION.* 📕🖊️
( _Y'anci don cigaban Mata, y'an ci ya d'ara bauta, freedom writters._ )

*( F.W.A)🖌*





*WACECE NI?*
*(SANADIN KUKANA!)*




_typing✍🏻_



*Mrs Dr M.A...*



*25*




Haka rayuwa taci gaba da tafiya yanda akeso ba haka ake samu ba everlasting shekarar mu tara kenan da Ra'isah bamu taba haihuwa ba abun da ya fara bamu matsala kenan har muka fara tunanin mafita kwatsam sai Allah ya kaini gdan marayun ku nasan a lkcn baki ganni ba amma ni naganki tunda na ganki na kasa samun nutsuwar zuciya kullum cikin tunaninki nake nakanji irin ciwon da nakeji idan na tuna da Baby Zahrah, ban yarda inasonki ba sai ranar da nake fadawa Ra'isah cewa inason zanyi aure nazo mata a baibai na fada mata cewa zan aureki ne a matsayin auren sirri zamu boyeki har zuwa lkcn da zaki haihu mu karbi dan kekuma na sakeki.
Wlh da farko nayi tunanin kedin ba kowa bace zan iyayin haka din amma bayan na sanki kinsanni nasan wacece ke sai ni da kaina na qaryata kaina nabawa kaina amsar bazan taba iya rabuwa dake ba everlasting ki yarda dani Allah ya jarabceni da qaunarki kiyimin alqawarin iya wuya bazaki gujeni ba kuma zaki bani hadin kai"





Dago fuskarta yayi yana ajiyar zuciya yace “idan na kalli fuskarki sai naga kamar Baby Zahrah na Marwah kiyimin alqawari don Allah zamu rayu tare har abada" qasa tayi da kanta ya sake rungumeta yace “inasonku everlasting inason cikinnan dake jikinki don Allah kice zaki rayu dani har abada kinji?" Dagowa tayi idanunta cike da kwallah tace “in...inasonka don Allah ka rinqa tausayamin kana dagamin qafa ka fahimceni nima kuma ka yarda dani kadaina dukana tsoronka nakeji kayimin alqawarin zaka daina shan giya banaso yayanmu su taso su ganka a cikin wannan rayuwar..."
Rufe mata baki yayi da nasa yana lasar lips dinta ya gangaro saman fuskarta ya lashe hawayen yace “ na daina insha Allahu bazan qara ba amma kema ki daina guduna Everlasting banaso tunda na dandanaki banajin dadin kowacce mace a duniya amma ya zanyi inada qarfin sha'awar da idan har ta tashi bazan iya jurewa ba saina fitar da ita Marwah kiyi qoqarin gyara uban yayanki da jikinki da addu'ar ki kiyi qoqarin janye hankalinsa daga kan duk wata ya mace kinji?"




Daga masa kai tayi yayi kissing dinta yace “inasonki My Everlasting inadin dadin kasancewa dake" dariya tayi ta rufe idonta murmushi yayi ya miqe ya dagata yace “muje ki kwanta yau a barreck zaki kwana yarinya" langwabar da kanta tayi a jikinsa suka fito tanata zuba masa shagwaba ya nufi motarsa tana jikin nasa ya bude yasata shima ya shiga yaja suka tafi, suna zuwa wanka kawai ya taimaka mata tayi ya tayata ta shirya sukayi sallolonsu suka kwanta ranar dai yayi abin kai bai takura mata ba sukayi baccinsu, da asuba bayan sunyi sallah ya hanata aikin komai sai kwanciya da tayi wai kada babynsa ta wahala shi a dole mace ce a cikinta, zagewa yayi ya gyara musu ko ina ya hada musu breakfast ya koma dakin ya haura gadon ya shige jikinta yana shafa gashin kanta yana sunsunarta yana janye rigarta ta qasa, ta bude idonta ta zubasu cikin nasa ya lumshe idonsa yayi mata murmushi yace “kin tashi lfy" ajiyar zuciya tayi tare dayin miqa yayi saurin kallonta yanajin wani shorck a jikinsa ya cafki boobs dinta yace “Everlasting zansha nonona" kafin ta bashi amsa ya dora bakinsa ya kama nipples dinta ta cikin riga ya fara tsotsa yana zuqoshi, tayi saurin dafe kansa tace “kace fah zaka dagamin qafa Colonel..."
Rufe mata baki yayi da hanunsa yaci gaba da ciza kan nononta dole ta sake masa jiki suka rinqa tumurmusar juna tanajin wani irin yanayi itadai batajin feeling dinsa ko kadan amma dole ta rinqa mayar masa da martani har yakai ga rabata da komai ya kwantar da ita shima ya kwanta ya kama boobs din nata a hanunsa duka biyun yana murzawa yana tsotsa yanayi musu shan sweet ita kuma tana shafa sumarsa zuwa bayansa, duk ya rikice mata sai nishi yakeyi yana qara narke mata yana goga mata manhood dinsa a cinyarta tanajin shorck a duk inda ta sauka mirginawa yayi ya dagota cikin rawar murya yace “shasshamin nonona everlasting kinganshi kamar na mace..."




Kafin ya rufe bakinsa takai bakinta ta kama ya saki qara me qarfi saboda cizonsa din da tayi ya matseta a jikinsa ta saki tare da dagowa tanayi masa dariya, cije lebe yayi ya sake juyawa ya koma samanta ya buda qafarta yasa yatsansa ya dangwalo ruwan vulvo dinta ya lasa tare da lumshe ido ya gangara ya sanya hanunsa ya budata ya kafa bakinsa a gurin, wani shidewa tayi tace “ohhhh God Colonel dadi..."
Jin yanda jikinta ke rawa take qara bude masa qofar yasashi qara dagewa da tsotseta da tandeta yana murza nononta da hanunsa, yanda takejin saqon nasa ya fara ratsata ne yasata saurin janye jikinta tayi hanzarin hawa samansa ta buda qafafunta tare dasa gwiwowinta a kan katifar ta kama penis dinsa ta fara turawa a gabanta daqyar take shigarta saboda a tsuke take sosai haka ta rinqa turawa tanajin dadi tana nishi yanayi har saida ta gama shigarwa sannan ta fara cinsa tana gaba tana baya yana wani firgitaccen nishi yana bangarewa yana cewa “ahhhh everl...asting cini don Allah rinqayi da qarfi ki cinyeni ever kin iya cin bura...ohhhh burata dama ta zauna a ciki dumi ruwan durinki dadi Marwah wohhhhh! cin gindi da dadi everlasting durinki da

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login