Showing 54001 words to 57000 words out of 70663 words

Chapter 19 - WACECE NI BOOK COMPLETE BY UMMUH HAIRAN.txt

wlh amma yau ai tare zamu kwana da Mu'azzamu saboda kada ya hanaku sakewa"




Miqa mata shi yayi tare da leda daya yace “ki kula dashi sosai saida safe" yana fadin hakan ya daga Marwah cak ya nufi saman da ita ya saita bakinsa a kunnenta yace “a matse nake sosai everlasting wata hudu fah rabona da mace wlh bantaba qoqarin haka ba" suna shiga parlourn saman ya direta a saman kujera ya zauna a kusa da ita ya janye mayafinta ya zubawa zunduma zunduman nononta ido yanajin wani yarrr a jikinsa, hanunsa ya daga a hankali yakai qirjinta cikin rikicewar murya yace “kinajin yunwa?" Kawar da kanta tayi tare da girgiza masa kai ajiyar zuciya yayi ya fara rage kayan jikinsa yace “yanayin da nakeji idan ban ci vulvo dinki ba bazan taba samun nutsuwa ba burata tayi missing din daddadan ruwanki"
Yana fadin haka ya dagata cak ya nufi daya daga cikin dakunan da ita ya azata a gadon ya fara cire mata kayanta.





More comments😍
More typing😍





*Mrs Dr M.A...✍🏻*
[3/11, 8:47 PM] MRS M.K.D: https://www.facebook.com/Freedom-Writers-Association-110039363936693/



https://www.facebook.com/Freedom-Writers-Association-110039363936693/


*FREEDOM WRITTER'S ASSOCIATION.* 📕🖊️
( _Y'anci don cigaban Mata, y'an ci ya d'ara bauta, freedom writters._ )

*( F.W.A)🖌*



*WACECE NI?*
*(SANADIN KUKANA!)*



_typing✍🏻_



*Mrs Dr M.A...*



*42-43*




Saida ya rabatada komai sannan ya zare boxes dinsa ya fara tsotser boobs dinta a hankali cikin wani rikitaccen salo me hautsina lissafi yana matsa dayan a hannusa wani yanayi takeji da bata tabajiba game dashi qamshin jikinsa yana qara narkar mata da zuciya yana qara zage damtsensa wajan shanye mata nono tsaf, turs hannunta tayi cikin sumarsa tanajan zuciya ya dago a hankali yana nishi yace “sau uku zanyi baby kada ki hanani nayi missing dinki sosai bazan wahalar dake ba kinji"
Numfashi ta sauke yanda takejin hanunsa na yawo a jikinta tanajin dadi ko sau goma yace zaiyi bazata iya hanashi ba.




Hanunsa ya sanya ya fara shafo gabanta yanajin yanda taketa tsiyaya hankalinsa ya qara tashi ya fara wasa da yatsansa a ciki tanajin dadi sosai tana buda masa qafarta yanda zaiji dadin wasan, baija wasan da nisa ba saboda yasan suna mugum buqatar juna, saita penis dinsa yayi cikin gabanta yana dannawa a hankali yanda yajita a tsuke yayi mugun qara masa dadin abin ya rinqa kutsawa yana dannawa itama tana dannashi tanajin zafi amma yanda takeson jinsa a jikinta ya danne radadin da takeji.
Ya jima yana dannawa kafin ya shiga lkcn daya gama shiga kuka ta saka masa saboda zafin da taji ya mamaye lungu da saqo na vulvo dinta, shikuwa Marwan yayi nisa saboda dadine dabai tabajinsa ba yau yakeji nutsuwarsa ta sex ba yau dabance, da sauri ya rinqa cinta yana nishi yana kukan dadi cikin 10 minutes yayi yayi release da kansa ya tsara abinsa saboda ya kashe musu qishirwar juna.




Kwanciya yayi luf a jikinta yana sauke numfashi itama numfashin take saukewa tana qoqarin tureshi amma yaqi dagata saida ya dauki kusan 15 minutes sannan ya dago ya kalleta yana share gumi a goshinsa yayi mata murmushi ya sake cafkar nononta ya fara murzawa ta dora hanunta da sauri tace “ni nifa na gaji Colonel..." Yanda ya zuqo nononta ne yasata saurin hadiye mgn da takeyi ya kashe Mata ido yana murmushi yana tsotsar breast dinta yanda takejin yanasha kamar wani Mu'azzam yana lumshe ido yana sake shafo tudun abinta yayi yi mugun tafiya da ita ta rinqa banqaro masa qirjinta yanaci gaba dasha saida yasha me isarsa sannan ya janye bakinsa ya dora a bakinta yayi kissing nata ya fara tura hanunsa cikin durinta ta qanqameshi tare da daga masa qafa ai da sauri ya saki bakinta ya kwanta ya dagota ta dawo samansa sukayi kwanciyar kai da qafa ta kama penis dinsa da hannuta ta saita a bakinta tana lasa shi kuma ya kafa kansa a gabanta yana tura harshensa yana lashe ruwan yana lumshe ido.




Sosai suke caza junansu saida suka kai qarshe sannan ya janyota ya sake shigarta tayi yar siririyar qara saboda shigar dick dinsa jikinta cinta yake a hankali cikin salo da qwarewa tana qara bude masa tana nishi shikam tuni ya fara sambatunsa da ife ifensa yana wani gurnani yana caccakarta sun jima yana samanta tana qasa kafin ya juyata ta dawo samansa suka rinqa cin juna suna ihu kayy wagga abu sai hamde.
Wajen daya na dare sannan suka samu kansu ta jigata iyakar jigata komawa gefe tayi tana mayar da numfashi shima yana mayarwa ya sake rungumeta yana ajiyar zuciya yana shafa kanta.




Wahala da gajiya tasata bacci ya zubawa fuskarta ido yanajin qaunarta tana qara mamayar zuciyarsa matarsa qanwarsa Babynsa Zahrah sanyin ni'ima yakeji yana sauka a zuciyarsa ya qara qanqameta yace “Allah na gde maka daka dawomin da qanwata a lkcn da banyi zato ba Allah ka bani ikon farantawa zuciyarta"





More comments😍
More typing😍






*Mrs Dr M.A...✍🏻*
[3/12, 10:15 AM] MRS M.K.D: https://www.facebook.com/Freedom-Writers-Association-110039363936693/



https://www.facebook.com/Freedom-Writers-Association-110039363936693/


*FREEDOM WRITTER'S ASSOCIATION.* 📕🖊️
( _Y'anci don cigaban Mata, y'an ci ya d'ara bauta, freedom writters._ )

*( F.W.A)🖌*



*WACECE NI?*
*(SANADIN KUKANA!)*



_typing✍🏻_



*Mrs Dr M.A...*



*44-45*




Da asuba bayan yaje masallaci ya dawo ya sake caccakarta magiya takeyi masa sosai amma hakan baisa ya qyaleta ba saida ya gamsu sosai itama ya gamsar da ita sukayi wanka suka qara kwanciya bacci ya daukesu itadai kusan bacci wahala tayi tana maqale s jikinsa yaqi sakinta sai daqyar ta samu ta kwace tayi wanka ta shirya ta sauka qasa gurin Baba Zulai suna zaune itada Mu'azzam a parlourn sun gama aikinsu tsaf ta zauna suka gaisa sannan ta dauki yaron da yaketa miqo mata hannu tayi murmushi tare da fito da nono tasa masa a bakinsa ya kama da sauri yana wani lumshe ido sosai zafi takeji saboda nonon ya shawu gurin oga kwata² jiya.




Saida ta tabbatar ya qoshi sannan ta miqe ta nufi dinning din saboda yunwa takeji sosai ta hada tea tasha, jitayi an rungumota ta baya ta dago a hankali suka hada ido yayi mata murmushi tare da sauke mata kiss a goshinta tace “ina kwana" lakace mata hanci yayi yace “ni duk neman da nayi banganshi ba saidai na koma nemansa" kallonsa tayi da sauri ya daga mata gira ya zauna ya fara hada break din ya fara karyawa wayarsa tayi qara ya daukota a aljihunsa ya duba “Sweet" sunan dayayi seven number da ita kenan.
Kallon Marwah yayi wacce hankalinta ke kan danta tana masa wasa ya danna rejected ya miqe yace “zan fita ki kulamin da kanki da My Son" fatan alkhairi tayi masa ya fita ita kuma ta koma parlour sukaci gaba da hirarsu itada Baba Zulai sunata dariyarsu.





Sai yamma suka shiga kitchen suka shirya girkinsu lafiyayye suna gamawa ta bawa Baba Zulai Mu'azzam tace tayi masa wanka itama ta shiga tayi wanka ta shirya cin wasu riga da wando sun karbi jikinta sosai tayi kyau matuqa ta hada sumarta ta daure da band tana fesa turare ya shigo yaja ya tsaya jikin qofar cikin tsananin shauqin matarsa ya qaraso a hankali ya rungumeta ta baya yana sunsunar qamshin jikinta yanajin wani dadi yana ratsashi, numfashi ya sauke yace “bata taba yimin dadi idan bana tare dake" dagowa tayi a kasalance tace “me?" Juyo da ita yayi ya dago fuskarta ya zuba idonsa cikin nata yace “rayuwata" murmushi tayi ta fara qoqarin zame jikinta daga nasa ya matse weast dinta sosai ya jata ya hadata da wadrope ya sanya hannunsa ya zuge zip din wandonsa ya zare belt din ya fito da joystick dinsa ya soka mata a saman cibiyarta yaja numfashi yace “tun dazu take kiran sunanki da farko ban gane me take cewa ba sai daga baya na fahimci ashe Zahrah taketa kira Baby tana neman agajin Baby" qasa tayi da kanta ta zubawa penis din tasa ido jijiyoyin jikinta duk sun miqe tayi wani sambal da ita sai huci takeyi janyewa tayi da sauri tana qoqarin ficewa ya sake riqota yana girgiza mata kai numfashinsa yana wani sarqewa ya hade bakinsa da nata ya fara tsotsa yana tura hanunsa cikin rigarta yana zagaye shafaffen cikinta da hannusa yana sakar mata hucin numfashinsa a fuskarta.




Tureshi takeyi da zummar guduwa amma yaqi sakinta saima qara shigewa jikinta da yakeyi yana goga mata manhood dinsa da taketa digar da ruwan sha'awa, Allah yasani tsoronsa takeji sosai saboda jiya da dare zuwa yau da asuba taji a jikinta watannin data dauka bai gurgureta ba ta sangarce ta fara mantawa da waye mijinta, saukar hannunsa a saman bombom dinta ne ya dawo da ita daga duniyar tunanin data lula ta sauke numfashi tana juyowa ya hade bakinsa da nata tare da matseta sosai, batada wata mafita dole ta sake masa jiki don a zauna lfy tanaji ya zare mata wandon jikinta ya janye bakinsa itama rigar ya cireta ya sanya hannunsa ya shafo gabanta ya fara tura yatsansa matse matsinta yana juyawa durqushewa yayi ya daga qafarta ya dora a kafadarsa ya zubawa durinta ido yanajin wani shauqi yana dibansa a hankali yasa hanunsa ya bude fatar ya zubawa tsokar tsakiyar ido yanajin mugun feeling dinta na bijiro masa ya sake daga kansa ya sanya bakinsa a gurin ya fara suck nata.






Da sauri ta rintse idonta jikinta ya dauki bari ta fara janyewa a hankali ya sanya hanunsa ya hardeta yanaci gaba da tsotsarta da wani salo me fitar da hayyaci, gantsarewa tayi jikinta yana rawa ta tureshi daqyar tana haki ya miqe ya qara damqarta ya janyo pillow ya kwantar da ita a qasa ya budata sosai ya dora qafafunta a kafadarsa ya fara danna mata qatuwar burarsa yana nishi yana fadin “ashhhhh! Washhhh!! Hohhhhh!!!" Da iyakar qarfinsa ya rinqa cinta yana nishi tanayi yana cinta suna kwasar dadin junansu kwanciya yayi ya cafki nononta yanasha yana cinta yana kamar zai shide yana yana wani lumshe ido yana soka mata qaqqarfar burarsa, Marwah kam taga ta kanta ji takeyi kamar zai hardo mata kayan ciki ga wani mugun dadi da yake ratsata yanajin release dinsa ya taho ya dagata da sauri ya danna mata a bakinta ya tsiyaye matashi tass ta shanye sannan ya dagata ya kifata hannunta tokare da gado yayi mata goho ya sake soka mata bura yaci gabada cinta yana damqar nonuwanta yana ihu yana cewa “kada ki barni Zahrah kece rayuwata kece farin cikina kici gaba da hqr dani gindinki durinki dadi Zahrah ohhhhhh!" Haka yaketa sumbatu har ta samu tayi release qarfinta ya qare shikuwa kamar ma yanzu nasa yazo yaci gaba da sakadarta yana zungurar ta zamewa tayi ta kwanta a gadon amma saboda jarabarsa memakon ya qyaleta aa saima qara juyar da ita da yayi ya janyo qafafunta qasa ya durqushe ya budata sosai ya sake zura mata wutsiya yaci gaba da haqarta yana ihu yana nishi jin bashida niyyar yin release yasata tsuke gabanta ta ciki ai baisan sanda ya saki wani ihu ba ya fara tsiyaya mata fresh milk.




Yana gama release din ya qanqameta yana mayar da numfashi yana tsotsar breast dinta sun jima a a kwance kafin ta miqe daqyar ta nufi bathroom ta hada ruwan zafi ta shiga ta zauna ta gasa jikinta tayi wanka ta fito, yana bacci don haka ta fara shiryawa, kafin ta gama shima ya tashi yayi wankan yazo suka qarasa shiryawa tare suka fito da zummar yin dinner amma me? Wayarsa ce tayi ring bugun da yayi daidai da bugawar zuciyarsu dukansu da sauri tace “A'uzubillahi minasshaidanir rajim" kallonta yayi da sauri yana kara wayar a kunnensa jikinsa har rawa yake yace “Sweet" shiru ta ratsa kana ya sake cewa “ok ganinan to zan taho dashi" kashe wayar yayi ya juyo ya dubi Marwah yanason yimata mgn amma ya kasa, juyawa yayi zai bar dinning din tace “everlasting bakaci abincin ba fah" juyowa yayi ya kalleta dukkan wani annuri da suka sauko dashi ya dauke yace “na qoshi ki kula da kanki saida safe" mamaki ne ya cikata ta bisa da kallo har ya fice bata iya ce masa qalaba ajiyar zuciya tayi ta nufi dakin Baba Zulai tace “Baba ku fito parlour ya fita fa"……………






More comments😍
More typing😍





*Mrs Dr M.A...✍🏻*
[3/12, 7:30 PM] MRS M.K.D: https://www.facebook.com/Freedom-Writers-Association-110039363936693/



https://www.facebook.com/Freedom-Writers-Association-110039363936693/


*FREEDOM WRITTER'S ASSOCIATION.* 📕🖊️
( _Y'anci don cigaban Mata, y'an ci ya d'ara bauta, freedom writters._ )

*( F.W.A)🖌*



*WACECE NI?*
*(SANADIN KUKANA!)*



_typing✍🏻_



*Mrs Dr M.A...*



*46-47*





Komawa tayi ta zauna a falon tana kallon TV wani gefe na zuciyarta da tunanin kome tayi masa daya sanya hasken fuskarsa daukewa lkc daya? Da wannan tunanin baba Zulai ta fito ta isheta zaune da remote a hannunta,
Sun jima a zauna suna hira kafin Marwah ta duba agogo taga goma harda arba'in ta miqe a kasalance ta dauki danta tace “kije ki kwanta Baba zan kwana dashi Allah ya bamu alkhairi" shigewa tayi ta kwanta ta rungume danta a jikinta da haka har bacci ya dauketa washegari data tashi tayi ayyukanta ta gyaro musu saman sukaci gaba da harkokonsu da Baba Zulai tun wayewar garin take sanya ran shigowarsa gdan amma shiru har yamma kai har dare bata qara tsinkeeq da lamarin ba sai wajen goma da taje kwanciya ta dauki wayarta ta kirashi yafi sau goma bai dagaba qarshe ma akace mata a kashe wayar take.




Tun daga wannan lkc ya zame mata aiki kullum saita kira wayarsa amma baxai dagaba qarshe ma yayi rejected wannan abu yanacin zuciyarta hakadai ta rinqa daurewa tanayiwa Baba Zulai qaryar baya gari ne satinta daya da dawowa gdan Ummuh da Abuh sukazo da Abuha mahaifinta kallon kallo suka rinqayi saboda tsananin kamarta dashi harta baci hatta fatarta irin tashice batasan sanda tayi wani tsalle ta rungume mahaifin nata ba tasaki kuka tana qara shigewa jikinsa shima matseta yayi yana larabci yana gdy ga Allah ai babu wani batun DNA kawai wannan Zahransa ce saboda tsananin kamarta dashi kawai ta isa tasa a gasqata hakan sun jima rungume da juna suna kukan farin ciki kafin daga bisani su saki juna Ummuh tace.





“Ina mijin naki dagowa tayi da sauri cikin in...ina tace “am ya yafita bai jima da fita ba bari na kirashi" tana fadin haka ta miqe ta nufi saman da saurinta ta dauki wayarta ta kirashi abin mamaki da al'ajabi bugu daya sai ya dauka baice mata komai ba sai itace cike da zumudi tace “everlasting Abuna yazo kazo ku gaisa kaji"
Murmushi yayi yace “kema kince wani abu Ubanki kikace ba ubana ba sabida haka banida lkcn zuwa na gaisa dashi" kit ya yanke wayarsa ta saki baki cike da mamaki anya kuwa Marwan mutum ne?" Kasa miqewa tayi saboda shigar da mgnr tayi mata to ko zuwan baban nata baiyi masa dadi bane? Ta tambayi kanta tare da sharce hawayenta daidai lkcn da Ummuh ta turo qofar ta shigo dakin ta miqe da sauri tana goge fuskarta ta fara tattare kayan Mu'azzam da baba Zulai tayi masa wanki riqota Ummuh tayi da sauri tace “Kwanan Bunayyah nawa rabinsa da zuwa inda kuke?"




Dagowa tayi tana qoqarin hadiye kukanta tace “kullum yana zuwa bai jima da fitaba yanzun ma Dana kirasa cemin yayi yaje wani aiki sai ya dawo da dare zaizo" murmushin takaici Ummuh tayi saboda tanada masaniyar kwanakin da yayi rabonsa da gdan ta samu lbr a gurin baba Zulai amma batason cika bincike tunda mace da mijinta ta boye laifin abinta kai idan ka zaqe sai kayi laifi.
Kama hanunta tayi tace “ok muje kuyi sallama zasu tafi jini yakeson tafiya kiyi qoqari gobe kizo ki yini ku danyi hira kinji Allah yayi miki albarka"amsawa tayi da amin suka dawo parlourn ta zauna kusada mahaifin nata kaunarsa tana ratsata tanajin wani sanyi a zuciyarta ashe dama haka yaya sukeji game da iyayensu ashe shima I sunyi kewarta hawaye ne suka qara zubo mata maganganun Colonel Marwan suna dawo mata “ubanki kikace ba ubana ba..." Hawayen da take hadiyewa ya zubo mata tayi saurin qasa da kanta daga Ummuh har Abuh sun fahimci akwai damuwa a tattare da ita miqewa sukayi sukayi mata sallama tare da alqawarin zatazo goben.





Tayi tunanin zai shigo da daddaren amma ga mamakinta sai tajishi shiru bai shigoba har suka rufe qofarsu suka kwanta ranar tayi kukan da ta dade batayi ba ga jiri da yake damunta data miqe hakadai ta rinqa daurewa, cikin daren ya kirata agogo ta duba taga 12:30am ta daga ta kara a kunnenta tayi masa sallama bai amsa ba sai cewa yayi da ita “kin hadani da iyayena kinji dadi to bari kiji na fada miki bawai iyayena suke aurenki ba nine nake aurenki sanda ma naje na daukoki a wannan gdan da kika rayu na taimaka miki na aureki iyayena ma basu san dake ba saboda haka ki nutsu ki gane kanki wlh bazan dauki iskancin kai qarata gurin iyayena ba ki dawo cikin nutsuwarki aurenki din banza da wofi uwarme nake qaruwa da ita a aurenki"





Kashe wayar yayi ta ajiye wayar cikin sanyin jiki tace “waini meye yake faruwa dani ne me nayi masa waye ya fada masa ni wanne mutum na fadawa?" A wannan daren dai bata iya rintsawa ba.
Da safe data tashi ma da ciwon kai ta tashi saboda haka batako sauko daga saman bata sake jan bargo ta rufa wajen goma yazo gdan dansa ya dauka a parlour yanata wasansa ya cillashi sama ya cafe yana dariya shima yana dariya suka haura saman ya murda dakin nata ya shiga ya tsaya akanta tana kwance qudundune saman gadon bacci ya fara daukarta saboda zazzabin data kwana dashi zama yayi akan stool din mirrow din ya sauke yaron yaje ya haura samanta ya bude fuskarta ta bude idonta a hankali ta kamoshi jikinta da zafi zau tace “ka kyaleni junior kaji kwanta kayi bacci" saukar muryata yaji har tsakiyar kwanyarsa yace “ki tashi kisa kayanki muje kuyi sallama da Abuha gobe zai tafi"





More comments😍
More typing😍






*Mrs Dr M.A...✍🏻*
[3/13, 10:03 AM] MRS M.K.D: https://www.facebook.com/Freedom-Writers-Association-110039363936693/



https://www.facebook.com/Freedom-Writers-Association-110039363936693/


*FREEDOM WRITTER'S ASSOCIATION.* 📕🖊️
( _Y'anci

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login