Showing 12001 words to 15000 words out of 33805 words
Chapter 5 - Gangar Jikinsa Na Aura Book 3 end Writing by Jamila Umar Tanko .txt
dukkansu sukace mungode. Murna ce ta
lullubesu dukkansu musamaman hanna sai take
tananata sunayen ksashen nan a zcyr ta
Dubai.London, america makka. Lallai waya
gahnna a turai,har aikin hajj zanyi, yadda hanna
takeso tajemakka sai gashi ko sati batayi ba a
gidan miji anbiya mata makka. Sai hamdala
takeyiwa Allah a zuciyarta. La'asar tyi sai
dukkannin suka tshi sukayialwalla suka yi jam'I
sukayi sallr l'asar suk ci gba dahirr da kallon
talabijin salla ce kawai take tshin su.Byn sunyi
salla isha'I ne suka wuce teburin cinabinci suka ci
abincin dare ramlah ta raka su harbangaren
hanna tayi musu sai da safe ta dwo nat bngaren.
Hanna tna mmkn irin wnn kirki irin nakishiyarta
ramlah ashe yanxu akwai kishiyoyi irinramlah da
zcy 1 take abinta wasa da dry. Hakikanayi dace
da miji da kishiya ta gari. Hanna ta fada azcyr ta.
Babu bacn rai a zcyr hanna a yanzu sai farinciki
ko ina ta waiga. Haka Allah yake ikonsa ai, Allah
mai girma. Kwanan haisam goma a dakin hanna
kamar yaddaramlah ta amince masa yayi.haisam
da maryarsahanna sun cancare da amarci. Cikin
kwana 10nan.Sun farantawa juna an faiya ce irin
son da sukeyiwajuna. Bayan sun idar da sllar
isha.I suka wucew kanteburin cin abincin suka ci
suka koshi kmar yadda sukeyi kullum a bangaren
ramlah. Sai haism yacesu taso suje gidansu su
gaishe da hjyr sa. Haisamne yake tukawa
ramlahce. Ta zauna a gidan gabatunda itace zata
karbi kwanan a daren yau.Hannata zauna a
kujerr baya. Suna ta hira wasa dadry a hanya
harsuka isa suleimn cresent ciki gidansu haisam.
Hjyr haisam tayi matukr yin farinciki. Hnkl haisam
akwaance itama sai farinciki yakamata. Hanna da
ramlah suka durkusa gabadaynsu a gaban
surukarsu suka gaisheta cikinladabi da biyayya.
Ta amsa musu cikinfra'a gamidayimusu nasihohi
akan suci gaba da zaman lfy kamr yadda suka
fara kada su sauraru 'yan zuga.Su toshe
kunnuwarsu sbd wasu mutane suna dabakin ciki
bsa sosuga ana zaman lfy. Taci gaba dacewa
zaman lfyr su shine farin cikin danta haisam,farin
cikin haisam kuma shine kwanciyar hnkln tadaga
karshe tayi musu gdy da fatan alheri. Lemuna da
snacks kala2 tasa masu aiki suka kawo
musu.Bayan sun sha hira sai haisam yace su taso
su tafi.Har bakin kofa hjyr haisam ta rako su tayi
musu saida safe snn ta koma gida suka. Shiga
motasuka tafi.Gidan yaya hbib suka nufa da yake
hotoro GRAsuka daki gurbi don yaya habib baya
gida amma matarsa hidaya tana nan. Ta tare su
da fara'a tarungume aminiyarta ramlah suka
shiga cikin daki.Hanna da haisam suka zauna a
falo suna kallontalabijin din dake kunnne. 'Yayan
yaya habib guda2 zakar da nana sukazo wajen
hanna da haisamsuna taya su hira. Ramlah da
hidaya suna cikin daki a zazzaune a gefen gado,
hidaya tace kinsanmeyasa na jawoki daki muka
kebe? Toba wani abubane illa ince ni dasu aisha
suke da hauwamamman muka fga mun dace
muyi miki nasiha wlhramlah kin bamu mmk duk
wnn zafin naki ashe nabanza ne ina bakin naki
na masifa har kika yarda kika zama baiwa 'yar
kallo sbd wata yrny 'yarkauye. Gata zata kwave
miki miji. Ramlah tayi ajiyarzcy tace ai har meetn
kuka shiga a kaina ke dasuhauwa mamman?
Hidaya tace eh mana daman jibimukayi zamu
hadu a gidan aisha sule muje gidankidan dole mu
fada miki gsky akan bun da zai cuce ki meye
kawancen idanbamugaya mikiba wa xai fadamiki.
Wlh wnn 'yarbuzuwar da kike gani kina wanikara
wayar mata da kai sai ta waye taci ta koshi saita
mamaye gidan ki zama yar kallo. Ramlah
tacehaba hidaya yanzu ke da kanki kike cemin
haka?Bayan kinga duk tshn hnkln da haisam ya
shiga da iyayensa da danginsa gaba 1 a
sanadiyyar rabashida hanna. A gaban idona da
bayan idona babusurutun da ba'a yimin ba na
nacewa haisam nahanashi ya auri wacce yakeso
gashi nan nima bansami soyayyarsa ba. Yanxu
Allah ya amsa addu'ataya kuma yaye mun
tsananin kishi ya cusamin kaunar hanna muna
zaune kalau damijinakamekowacce mace yanxu
hidaya ba is ku tayanida addu'a ba da fatan
Alheri Allah ya kar munjuriya da cigaba da
samun zamn lfy ni da abokanzamana ba. Ramlah
na rufe baknta saisuka jimuryar haisam ya leko
yana cewa to kus2 din ya isa haka ku fito a hadu
ayihira har hanna. Hidayahaka ake karbar baki?
hanna ce bakuwa sai kija'yar gida daki ki bar
bakuwa a waje byn kawo tanayi itama ta saba da
dangi. Hidaya da ramlahsukayo waje ramlah tayi
dry tace kuyi hkr inakallon kyn jarirn data suyone
kasan ta kusa haihuwa. Hidaya tatabe baki tace
wa yaga bakuwaai ni nan daka gann bana
marhaban da zuwanamarya koba tawa bace balle
abunda yayi ramlahshi yayi ni. Haisam ya dan
harareta yace banganeba?hidaya tace hak zaka
ce mna wnn bkuwarda kake cewa nayi nace bana
marhaban da zuwan ta sbd ni Allah bi samin son
amare bame za'ayidsu,su shigagidasu tarar da
maceda'ya'yanta suyikane2 su kwace mata miji
idan ba'ayi sa'a bamasaisun fitar da ita. Ni
ramlahna sani saikai duk watabakuwa ban santa
ba. Ramlah tajiwani yarrajikintanuyi dakunya
suka rufetatayi sauri ta katse hidaya tace hanna
aikanwarmuce bari in daukomata lemo ma a
kicin. Ta yunkura zata tashi haisamyasa hannu ya
dakatar da ramlah yace ramlahbarshi ba komai,
ba sai kin dauko mata lemo batunda matar
gidanbata dauko mata ba kema bazaki daukoba
tunda ma tace hanna ba bakuwarta bace ai is mu
tashi mu. Tafi inda akenemanta akekuma sonta.
Hanna ta sunkuyar dakai kasa jikintayayi sanyi
kalau . Hidaya ta sake yatsine fuska tacelallai
rmlah sannu da kokari irin wnn rawar kanmijinki
yakeyi kan amaryrsa 'year gwal ce kenanba'a
tabta. Hanna ta mike tayi wuf ta fice da sauri ta
nufi wajen mota tatsaya yayin da gabanta
yahaufduwatna fargabar kada fa hidaya ta zuga
ramlahta canja musu ynayin zamansu in har
ramlah tacanja hali lalli hanna zata shigahalin
kunci muddinsuka shigayin tsiya2 da ramlah.
Hawaye ya zubosharr daga idanuwan hanna ta
jingina kanta a jikn mota tana hawaye. hisam ya
tsaya kawai yanakallon hidya haushinta ya
hanashi tunano kalmardazi fadamata ya girgiza
kai ya juya ya dubi ramlhwacce itama tayi tagumi
a zaune ranta ya gama bacisbd abundakawarta
tayiwa kishiyarta.Yayi ajiyar zcy ya ce "Ramlah ai
kinji abundaHajiyata ta fada muku d'azu ko dn
haka ki kula, kikiyaye sai kin toshe kunnunwanki
sbd 'yanzuga,'yan neman kar a zauna lfy kiyi
amfani dahnkl da tunanin sai kinyi yak'i da zcyrk
kinyi watsi d wasuwasun da ake cusa wa zcyrk na
munananshawarwarin da ake ba. Gaskiya Hidaya
ba Hannakika wulak'anta ba ni kika wulak'anta
don Hannabata san hanyar d'akin ba ni na
kawota kumaHanna bata auro kanta ba sai d na
aurota nazo nahad'a t da Ramlah, bnji dad'in
abunda kika yimin ba Hdy ko yayana Habib ne
yayi wa Hanna irinwannan walakanci zan fada
masa gaskiya kumabazan sake takowa gidansa ba
har abada balleHanna tazo.To amma yanzu tunda
ba shi bane yayi mun hakabazan ce na daina
zuwa gidan ba kwata-kwata tunda donshi nake
zuwa, ngd sai anjima." Ya mik'eya fita a
fusace.Ramlah ta k'uga da k'arfin cikin fushi ta
ce"Hidayaya zaki mun haka? Me yasa kika mun
hakaHidaya?" Ya kike so nayi da rayuwata?"
Hidya tata6e baki ta ce "Dalla banza kema 6acin
rai kike don nayiwa kiyishiryarki wulak'anxi, ni
Ramla kinabani mmk wlh duk yadda akayi
wannan amayartaki ta shanyebki." Tasa hannu
zata riko Ramlahdon taga Ramlah tayi matukar
damuwa Ramlah takauce ta ce "Banji dadi ba
gsky yau kin 6ata munrai." Ramlah ta miki ta
fita.Hidaya ta bita da kallo hr ta fice.Tayi
murmushi ta rike baki ta ce "Banza wai fushitake
akan na ta6awa kishiyarta. Ki mutu mana aihar
gida sai munzo mun yiwa Hanna tas sai dai
atsiremu. Yarinya data rikita miki miji har ya kusa
mutuwasbd ita k'iri-k'iri kina ganinta a cikin
gidanki kinkasa yi mata komai, kema sai ta
halaka ki takunna.Da Haisam ya fita ya nufo inda
Hanna take a jinginea jikin mota tana kuka. Yasa
hannu ya dafa bayantata juyo da sauri sai taga
Haisam tayi murmushi tasahannu zata goge
hawayenta idonta da sauri donkar yaga kuka take
sai Haisam ya rike hannun ya ce"Kuka kikeyi?"Ta
sake zubo da hawaye sharr ya ce "Hanna
dainakuka kinji yi hkr, meye na kukan kuma me
Hidatata isa ta sa ko kuma me zata hana karki
damumutane ne daban-daban masu halaye
daban- daban dole daman a sami 'yan zuga
mararsa sonsuga ana zaman lafiya."Ya
rumgemeta yana gogw mata hawaye.Sallamar
Ramlaj ce tasa su duka suka dago Ramlahtayi
ajiyar zcy ta ce "Kuka take yi?"Haisam ya ce
"Lallashinta nake yi don bata ji dadin abunsa
Hidaya tayi mata.Ramlah ta matso ya dafata ta
ce "Hanna yi shirudaina kuka kada ki damu kinji
ko, ina da hnklkuma nasan duk mai hnkl mai
kaunata bazai banishawarar kar in zauna da
kishiyata lfy ba.Kamar yadda Hjy ta fada mana
dazu sai na toshe kunne na kema haka zaki sami
kawaye ko 'yanuwanki masu zuga akan zamana
dake sai muntoshe kunnuwanmu mu duka.Hdy
kuma bata fahimce wacece kishiya ba kumameye
kishi amma insha Allahu komai zai dai-
daitatsakaninki da ita." Hanna ta gyada kai tada
hannu ta goge idonta ta cenaji aunty Ramlah na
gode. Haisam ya ce to yimurmushi sai mu san kin
huce." Sai su duka ukunsuka tuntsire da
dry.Hanna ta budewa Ramlah kofar mota, ta
shiga tazauna sannan ta rufe itama ta bude kofar
baya ta shiga ta zauna Haisam ya shiga ya kunna
yaja sukatafi.Basu tsaya a ko'ina ba sai kofar
gidansu mai gadine ya taso a guje yazo ya bude
musu get Ya duka har k'asa ya mik'a gaisuwa.
Haisam yawuce kai tsaye cikin gidan yaje ya tsaya
a wajen daake ajiye motoci su duka suka bude
kofofin motarsuka firfito. Haisam ya ce "To ai sai
muje mu rakaHanna 6angarenta. Suka dunguma
suka nufi 6angaren Hanna suna tafe suna hira
har sukashiga. A babban falo suka zauna, Hanna
ta shigakicin ta dauko lemon gwangwani guda 3
wandaaka yi shi da kwakwa ta dora akan dan
faranti ta zota dora akan center tebur ta dauki
daya ta bude tadurkusa har kasa ta mikawa
Haisam ta dauko wani ta bude ta durkusa ya
mikwa Ramlah sanna tadauko na karshen ta
bude ta koma kan doguwarkujera kusa da
Haisam ta zauna. Ramlah ma nadaya gefen
nasa.Suna shan lemo suna kallon sittile tashar
AfricanMagir wani Nigerian fim suke mai suna
THE LAST UPPER, fim din yayi musu kyau mutuka
sbd tsantsarsyy ce aka yi a ciki. Basu iya tashi
daga kallon nanba sai da fim din ya k'are, karfe
daya da rabi nadare.Haisam ya dubi agogo sai
yayi sauri ya mike yadubi Ramlah ya ce "Anty ya
kamata mu tafi haka kasa mu takurawa Hanna ko
tana so taje ta kwantatayi bacci nasan yau da
bana nan sai tafi sakewatayi ta juyi ita kadai a
gado, Hanna ta kalle shi saitayi murmushi ta
sunkuyar da kai.Ramla ta tuntsire da dariya ta ce
"Sai kai yalla6ai kacika tsokana kana so dai ka
cewa kanwata yau ta zama gauruwa da kyar in
zata iya bacci.Hanna ba ta ce musu komai ba
murmushi kawaitake yi, ta mike ta je ta kashe
talabijin ta kwashegwagwanayen lemon da suka
sha ta kai cikin.Ta fito ta iske Haisam a tsaye a
tsakiyar falon Ramlana zaune hr yanzu. Hanna ta
ce muje to in raka ku."Ramlah ta ce "Ai ke muka
rako ko za'a yi rakiyarkura ne?"Barshi kanwata
mu biyu ne fa."Haisam yayi murmushi cikin
tsokana ya ce "Nasantsoro kike ji muje in rakaki
sama ki kwanta." Hanna ta dan harare shi ta ce
"Tsoron me?"Ni ba tsoro nake jiba ni yanzu ma
kallo zanci gabadayi."Haisam ya ce,"Ai sama ma
da kallo muje sama saikiyi kallon."Ya juya ya kalli
Ramla ya ce "Ki jirani dan Allah minti 2 zan raka
wanna gauruwar.Ramlah tayi dry ta ce "Ka cika
tsokana, wacece iringauruwa bayan gata ga
mijinta a kusa da ita.In kuma kana ganin baxata
iya kwanciya ita kadaiba tazo muje mu kwana a
6angarena."Haisam ya ce"Hanna kin ji in baza ki
iya kwana ba zo mu je mu baki daki daya ki
kwana. Hanna tayi dry ta ce "AntyRamlah sai da
safe babu komai zan iya kwana, batsoro nake ji
ba." Ta wuce ta fara hawa samaHaisam ba biye
da ita suna shiga daki Haisam yajawota ya
rungumeta ya kalle ta ya ce "Fada mingaskiya
yau zaki iya barci d bana nan ko baza ki iya
ba?"Hanna ta sulale daga krjinsa ta nufi kofar
bandakita juyo tayi masa fari da ido ta ce "Me
yasa ka damuda sanin halin da zan shiga kai dai
ba kana tare dauwargidanka ba." Haisam ya rike
baki ya ce "Ahtambayata kike me yasa na damu
da halinda zaki shiga, Hanna kin manta Haisam
da Hanna?"Hanna tayi murmushi ta ce "to yi hkr
tundatambaya kayi zan fada maka."Ta murda
kofar bandaki ta shiga ta joyu ta dubiHaisam ta
kashe ido ta ce "Daren yau zai zame
munmarayen dare kwana dayan da baka nan zai
zame min tamkar shekara 1 zan kagu gari ya
waye wanidaren yayi domin ka kysanto
gareni.Guzurin da zan baka shine zcyt tana
gareka, ammakai bamzan so ka barmin zuciyarka
gaba daya basai dai ka dan gutsuro min rabi, sbd
idan ka banigaba daya zan shiga hakkin abokiyat
zamana, tunda yanzy yaya Haisam bana Hanna
bane itakadai. "Haisam yayi murmushi ya gyada
kai ya cena gode Hanna knyi gaskiya kuma nayi
farin ciki dakike sakani a kan hanyar adalci a
tsakanin ku." Kiniya magana kin iya tsara zance
mai dad'i a kanwatazan tafi da zucuyarki gaba
daya amma gaskiya nima sai nayi da gaske zan
iya bar miki rabinzuciyata sbd gaba dayanta tana
gareki." Yana nufoinda Hanna take a hnkl ya
karaso bakin kofar indatake tsayw suka zubawa
juna ido me cike da Syytamkar kada su rabu da
juna suke ji, can Haisam yanisa ya ce"Allah ya
jarrabeni da wani ciwo mai tsanani wanda na
rasa maganinsa, sai daga bayaAllah ya saukar
min da maganin ciwon sbd damanko wacce cuta
sai da aka saukar da maganintakafin a saukar da
ita."Hanna ta kalle shi cikin mmk ta ce "Cuta!
Wace irin cuta yayana?" Yayi murmushi ya juya
yana tafiya a hankaki ya nufikofar fita.Hanna ta
fito daga bandakin ta tsaya tana kallonsazuciyarta
cike da zulumin kada ya tafi bai faita cemata
abunda yake nufi da wannan kalamai nasaba.
.Yasa hannu ya bude kofar dakin sannam ya
joyuya dubeta yayi murmushi ya ce"Cutar ita ce
tsananin sonki,maganinta kuma dana sami wacce
nake son,Hanna na soki,ina sonki, kuma ba zan
daina sonki bahar abada,sai da safe kiyi bacci
lafiya."Ya fita ya jawo mata kofa ya rufe."Da
bandaki zata shiga tayi wanka sai ta tsinci kantata
nufi gado ta jawo filo ta kifa kanta tayi ruf da ciki
tana murmushi zuciyarta cike da farin ciki
dashaukin so.Ta sami soyayyar wanda take
tsananin so.Wata dankararriyar soyayyar da take
yiwa Haisamta dinga narkewa tana sake hawa
kantaTa lumshe ido saita hango kyakkyawar
fuskrsasai taji kamar muryasa nayi mata rada
akunnuwanta. Haisaam na saukowa ya nufo inda
ramlah takezauna yasa hannu ya tasheta tsaaye
yaceuwargidana yi hkr kinsan bakuwa kwanan
sabonwaje dole in dan tattaushe ta in bata hkr.
Ramlaahtaji wani haushi ya tokare mata wuya ta
dubeshisasai taga gaba 1 kalar danuwansa sun
canja muryarsa ma ta canja ta tabbatar a cikin
shaukin soyake. Lallai hanna ta caccako
dandakarriyarrsoyayyar dake zcyrsa. Ta fusge
jikinta dagahannuwansa ta huya masa baya cikin
fushi tacehaka zaka ce mana inyi hkr kana can
kuna takashew juna zcy gashi nan idinka duk ya
narke kana wni kashe murya to in har kwana 10
danabaka baiyi maka ba ka koma sama ni inyi tfy
ta.Kafin ta rufe bakinta haisam ya jwota jikinsa
yarungumeta tsam a kirjinsa yana cewa haba
antyrmlah ya ina yabanki salla zaki kasa alwalla
karfa kibata rawarki da tsalle mana, babu wani
kashewa juna zuciya da mukayi cewa nayi ta
tattofa addu'a akowcce kusurwar daki shikenan
fa abinda nacemata, wnn idon nawa kuwa da
kika ga ya zamahaka barci ne muryata kuwa
mura nake. Taharareshi tace naga alama mura ce
ta kama kaamma a yanzu daka hau sama ko?
Haisam ya kyalkyale da dry yace naga alama yau
ramlah sokike ki rikece mun, yau rigima kikeji zo
in goyakimu tafi .bata yi niyyar yin dariya ba
dariyar tasubuce mata ta kyalkyale da dry tace
kyaleni ni bawani goyo. Haisam ya jawota da karfi
yace wai dolesai ya goyata. Ramlah tace to
tsuguna in hau da kain. Haisam ya tsugunno,
ralmah ta haye bayansasnn ya fito ya lalubo
mukulli a aljihunsa ya kulle tabaya,Ramlah tace
ah ya zaka kulleta a ciki. Haisamyace da
mukullinta ai a wajenta in zata bude saitabude ta
ciki. Ya fara tfy ya nufi bangaren ramlah canya
tsaya ck. Tsakiyr hnya y ce wai wai nauyi
saukohaka hoyon ya isa ki karasa da kfrki. Kinsan
fabake kadai bace. Ramlah ta harari keyarsa tace
in bani kadai bace ni dawa nake? Yayi dry yace
kedadan cikin ki mana. Ta dan ja kunnensa tace
dagafada maka mgn harka fara yayatu aka to
saura kadinga fada har kowa yasan ina da ciki.
Kuma bazansauka ba sai ka kaini har cikin gida
kn gadofurnishment ne daman kumaza idan
kukayi sabuwaramarya saidai uwar gidan ta
toshekunnuwanta ta rufe idanuwanta ta
dainakallonkusbd wnn zumudin sai kunyi shi.
Yrny tace ba tsorotakeji ba wai kai a dole sai ka
rakata tsoro takeji kowaya saka oho. Ramlah na
baya tana yiwa haisamtsiya shi kuma yna ta tfy
yana dry a ciki. Har kan gado yakai ramlah snn ta
sauko ta shiga bandakihaisam kuma ya mike aka
gado yana nishi waikshin bayansa ya kusa
karyewa sbd nauyin ramlahda dan cikinta ramlah
na jiyoshi tana wnka tana drytanacewa ka santa.
Bayan ramlah ta fito sai haisamya tashi ya shiga
shima yayi wanka ya fito daure da tawul ajikinsa
ko kayansa baisa ba ramlah ta faradane bayansa
tace ya kaita kicin zata dauko ruwansha, nan dai
suka hau kokawa haism yacebazigoya ta ba itama
daman tsokanar sa take bakishirw takeji ba suka
runtuma kan luntsumemangdon dakemalale a
tsakyar dakin suka cakuda suka ya mutse
junansu yyin da kokawa t komasumbatar juna, da
shafa juna da rungume juna.Haisam da ramlah
sun farantawa junansu matuka acikin daren
yau.Kamar ydda hanna da haisam suke kaiw
ramlahziyara byn sallar azahar yau ramlah
dahaisam sundungumo bangaren hnn don suci
bincin rana dadare a wajenta daman sunyi mata
waya sun sanarmata da kunkunta yazo tana bye
dashi tanakoyonduk yadda yakeyin abinci irin na
yn gayu na zamani don ta koya ta iya, ta hutar
da masuiki tadinga yi da kanta. Hakahanna da
ramlah damijinsusuka kasance cikin farinciki da
kwanciyar hnkl,zaman lfy da kaunar juna. Kwanci
tashi hanna tayi wata guda da rabi a
gidanmijinta. Misalin karfe 5 nayamma haisam
damatansa suna zaune a falon ramlah suna hra
wasada dry. Haisam yace gsky na gaji da bin
dakunankuduk mai girki tazo ta sameni a
bangarena kullum nikenan cikin rrarraba kayana
sai ina bangaren ramlag na tashi zan dauko
agogona sai in tunayana bangaren hanna idan na
tashi zan daukogilas dina sai in tuna na barshi a
dakin ramlahshekaranjiya ma sai rigar hanna na
saka ta barcisbd ashe da mai wanki da guga ya
wanke yafitarmin da kyn barcin gaba daya ya
hada min kayayyakina na bangare na. To nagaji
kowaccetahado min nawa bangaren, abinci ma
duk maigirki tasa a dafo azo ajiye akan teburin
cin abincinasnn kowacce tzo mu hadu muci.
Ramlah da hannasuka kece da dry suna cewa
kaidin dai ka dingazuwa tunda haka ka farayi.
Haisam na cewa naki wayon ai yanxu na fara
gane wayo kuke mun.Hayaniya da dry da sukeyi
ita ta hana suji na dannakararrawa ana ta
kwankwasakofa. Can hanna tajitace ana danna
kararrawa fa. Ta mike da sauri tazota bude.
Wasu mata neguda 3 hadaddun 'yangayumasu ji
da kudi kallo 1 zaka yiwa dukkanin su ka gane
'yan hutu ne suna da kyau
kumadukkaninsu.Mace daya a cikinsu tana da
tsohon ciki ko yauko gobe. Hanna tayi
musumurmushi gami da yimusu sannu da zuwa.
Bata ishesu kallo ba balle suamsa mata kaitsaye
suka wuto cikin gidan. Ta bisuda kallo zcyr ta cike
da mmkn meye haka kuma lfydaga zuwansu su
haubata rai da harare2. Tasake kallonme cikin
don tana yi mata kallon sani, is canta tuno ashe
hadiya ce matar yaya habib nowonder hanna ta
fada a ranta. Ta tura kofa ta rufeta nufo
indasuka zzzune a sanyaye cike da fargabatasan
ko tagaishe su baza su amsaba. Ta bari
sukagama gaiswa da hisam snn ta gaishesu.
Kokontonta yazamagsky ai basu amsa mata ba
saima wata harara da suka sakar
matadukkaninsu.nan fa aka hau kallon kallo
tsakaninhaisam da ramlag da hanna da kuma
wandannanbaki. Hidaya ta yamutse fuska tace
aisha sulaiman,hauwa mamman kuzomu koma
wancan falon mu zauna mun isa muzomu zauna
a tsakiyar amarya daango.