Showing 3001 words to 6000 words out of 33805 words
Chapter 2 - Gangar Jikinsa Na Aura Book 3 end Writing by Jamila Umar Tanko .txt
kyausosai kamar ba
ita ba dama yayi haisam na kusamana yaga wnn
kwalliya da tayi. Ta fito tsakr gida wajen girki
donta taya hajir aikin abincin dare dontaga
hayaki n tashi tasan an hura wutar ita cenabincin
dare. Tana fitowa hajir ta zabura ta mikekwalliy
kika caba yau kamar mai shirin barin kasar?Kai
gann irinta ba. Tasa hannun tana taba kayncikin
hanna. Tce kai ai laushi garesu wannan ba atmfa
bace.hanna tayi dariya tace ba tamfa bace
sunansamaterial kinsan a wajen yn birni kaga
abubuwa iriiri. Gunsu. Hajir tace lallai kuwa wnn
matar ta cabaki da kyan alatu iri iri. Hanna ta
nufi wajen garintuwo ta dauki rariya zata yi
tankadae hajir ta rikerariyar tace hanna baza ki
bata jikin ki da gari ba ga kayanki bakake barni
kwai in karasa tuwonatunda har an gam miya na
dora ruwn tuwo talgekwi zanyi in tuka na gama.
Ga kujera can a gefe jekiki zauna dai muyi hira.
Da rana maa ke kadai kikadafa abincin ni ina
zaune ai yanzu sai ki huta ni inyi.Hanna tace ni ai
zman hak kawai banaso sbd tun ina 'yar karama
na saba da aiki barni kawai bakomai inyi miki
tankaden. Haji taki fur suna tajayayya daga
karshe hanna ta hkr ta koma gefe tazauna tana
kallon hajir tana aiki. Hajir ta dago takalli hanna
ce kwanan sai inga kamar kina yawandamuwa da
tunani ko dai wani abu yna damun ki hanna?
Hanna tayi murmushi tace babu abindayake
damuna, hajir tace a'a fadi gsky ko sai na
mikibaro baro ne, ai dole kiyi tunninsa
haisammusamman kin baro shi ba shi da lfy. Su
duka sukakyalkyale da dariya. Hanna tace
donAllah ya akayikika ganeni? Da gaske abun ya
fara damuna ni dai fatana ace lfyr sa kalau ba
jikin bane ya dawo,hajira tace insha Allahu lfyr sa
kalauita lfy ita kebuya. Amma lalle haisam ya
samu shiga fiye dakowa har yafi marigayi samun
waje. Hanna tayi drytace ni dai baza kiji a bakina
ba. Hajir tace jiya kuwaahmad yake ce min a kalla
masu sonki a garinnansun doshi mutane 5 da
suka sameshi suka yi masa zancen don Allah ya
basu izini suzo su nemiaurenki wai in sunzo
wajen ki bakya fitowa. Hannata bude baki don
mmk tace don Allah da gaskekike? Hajir tace wlh
da gaske nake. Hanna ta gyarazma, ta dafe
kirjinta tace me kawun yace musu?Hajir tace
cewa yayi har a dangi an fara damunsa ya
kamata kiyi aure g masu sonki ki zabi daya
yacemin shi gsky bayason ki sake aure a kauyen
nnyafison ki auri haisam. To amma gshi yau
kusanwata 2 baizo ba bai aiko ba. In har ya bashi
wasulokuta bai aiko ba zai shawarce ki, ki zabi
wani tunda har akwai samarin da basu taba aure
ba a wadanda suka sameshi da zancen suna
sonki.Hanna tayi ajiyar zuciya tayi shiru tarasa ta
cewa saitsnanin bugun da zuciyarta takeyi. Ta ce
a ranta inhar haisam ya kara wata bai zo ba to
nasan akwaimatsala. Ko ya hkr da sona ne? Kai
haisam ba zaihkr da sona ba. Yaya xanyi yanxu in
har kawu yazo ya sani a gaba yace in fitar da
wani in aura?Sallamar kawu Ahmaed ce ta
katsewa Hannatunanin da take yi. Ya shigo da
saurainsa ya suritabarma sannan ya juyo ya kalli
Hanna ya ce,"Kidauko gyalenki ki kawowa bak'i
ruwa a sabonkwanon sha da kofina masu kyau.
Hanna ta amsa da "To kawu."Ta juya suaka had'a
ido da Hajir. Hajir ta ce "To koHaisam ne dan
halak yak'i ambato ya iso garingabannin
magariban nan." Hanna ta ce "Banjin ajikina ba,
Haisam bazai zo yanzu ba.Ni har gabana yana
fad'uwa Allah yasa dai ba masu neman auren
nawa bane aka sami wanid'an.........ya canjawa
kawu ra'ayi."Hajir ta ce "Kai haba dai tashi ki kai
ruwan kiga kowaye." Dakyar Hanna ta mike
saboda sanyun dajikinta yayi ta shiga d'aki ta
yafo dan yalolongyalenta ja ta d'auko kwanon sha
da kofuna 2 tazo wanke su tas ta cika da ruwan
randa mai sanyi tanufi zaure.Kanta a sunkuye a
k'asa tayi sallama ta ajiyekwanon sha a gaba
bak'in sannan ta gaishesu batare data d'ago kai
ta dubi fuskokinsu ba.Wata murya ce ta amsa
mata gaisuwar kamar a mafarki muryar da take
muradinta.Ta dago kai da sauri ta dubi mutumin
sai tagaHaisam d'inta ne gefansa kawu
Ahmed.Sai tayi murmushi ta sunkuyar da kai ta
ce,"Sannu da zuwa yaya."Ta yunk'ura zata tashi
ta shiga cikin gida sai kawu Ahmed ya ce "Hanna
ki kawo ruwa a butoci guda 2don magriba ta kusa
yi .Hanna ta amsa da "To kawu."Ta shiga gida.Ai
kuwa da murna ta k'arasa wajen Hajir.Hajir na
ganin yadda Hanna ke murna sai ta ce"Hanna ko
dai addu'ar tawa ta ci, "Haisam ne yazo?"Hanna
taje ta rik'e mata hannu ta ce "Hajir wlh
shid'inne kuwa, ko mafarki nake yi ne?"Hajir ta
ce "Gaske ne Hanna Allah sarki ya cikaalk'awarin
yazo, daman kawun ki yafi sonki dashi.Daman ina
jin jikin ne yahana shi zuwa Hanna ta ce "Kai
gaskiya babu alamar jinya a tare dashi yayi fariya
murmure daga ramar da yayi kinga k'ibar dayayi
kuwa, baza kice ya ta6a yin wani ciwo har anfasa
masa kukan mutuwa ba."Hajir ta ce don
Allah?"Hanna ta ce "Ai yau duk kunyarki sai kin
lek'a kin gaisa da mijina."Su duka suka tuntsire
da dry.Hajir ta ce,"Hanna ko 'yar kunyar nan
babuwannan karan lallai anayi da Haisam, ai
kuwazanzo mu gaisa."Hanna ta wuce ta d'ibo
butoci ta wanke su tas ta ciko su da ruwa ta nufo
zauren da suke zaune.Daf da ta shiga zauren taji
Haisam na cewa "Zanyitafiya zan dauki kimaninin
watanni 2 a turai ammaina neman izini zan turo
magabatana su zo nemanauren Hanna.Ina fatan
dai Hanna ta gabadar dani a wajenku daman
ko?"Kawu Ahmed ya gyad'a kai ya ce "Kwarai
kuwa tunsanda naje Nigeria zan daukota tun daga
can tafara bani labarinka.Kai ka dauki dawainiyar
karatunta harta gamasakandire. Sannan data
dawo daga Kano, tafiyar nan ta kwanannan ta
fad'amin kakaf yadda aka yi.Allah ya saka da
alheri.Haka Allah ya k'addaro muku shine yake
yin yaddayaso da bawansa.Babu komai ka aiko
magabatanka ai ba sai an yiwani dogon bincike
ba ai kunsan juna tuntuni. "Hanna tayi sallma ta
shigo zaure ta ajiye butocin agefe kanta a
sunkuye a k'asa ta koma cikin gida. Bayan sunyi
alwala, masallacin dake kofar gidansuka shiga
suka yi salla tare da jama'a.Hanna ,ma anan
cikin gida tayi salla bayan ta idartasake rangad'a
kwalliya a fuskarta ta gyarad'aurin d'ankwali.Ta
sami waje ta zauna tana jiran akirata taje ta gana
da abin kaunarata.Amma abu d'aya daya tsaya
mata a rai takenanatawa da Haisam ya ce zai tafi
turai sai bayanwata 2 kafin ta sake ganinsa.Son
Haisam ya sake yad'uwa a zuciyarta fiye danada
a kullum yana lkie a zuciyarta ko sakon daya bata
iya yi ba tare da tayi tunaninsa ba.Kawu Ahmed
ne ya shigo ya ce"Hanna zaki iyazuwa ku gaisa
shi kad'ai ne a zaure ki kunna fitalarkwai don
zauren da duhu.Ya ce a yau zasu koma Kano ba
zai kwana ba nikuma zanje wajen baba Sha'aibu
in fara sanar masa da zancen aurenku."Hanna ta
amsa da "To kawu."Kawu Ahmed ya fita.Ta mik'e
ta shiga d'aki ta d'auko fitila ta nufi zauretana
takawa d'ai-d'ai tana rangwad'.Tayi sallama ta
ajiye fitila a gefe.Haisam ya d'ago kai da sauri
yana kallonta hartashige lungu can gefe ta takure
ta tsugunna sannancikin ladabi ta gaishe shi.Yayi
murmushi ya amsa mata.Ya ce Hanna kamar zan
gudu dake kika tafi can nesa kika takure, ganan
gefen tabarma kusa danizo ki zauna mana.Koda
yake Hanna kin manta da uncle Haisam tunwata
shekara ko?"Hanna taji dariya ta kubce mata,
Haisam ma yayidry. Hanna ta taso tazo gefensa
ta zauna.Ta d'aga ta dubeshi suka had'a ido
yayin da watakibiyar SO ta caccaku a
zuciyoyinsu.Hanna ta lankwashe murya ta ce
"Yaya jikinka?"Ya k'ura mata ido can ya ce "Ai tun
ranar da nahad'a ido dake na nemi ciwon na
rasa, kuma tun ranar da nace miki good bye na
tafi na fara ciwo."Hanna tayi murmushi ta
sunkuyar da kai k'asa tace,"Ina fatan har abada
zan dauwama a wannanmatsayin daka
bani."Mamaki ya kama Haisam ya ce a ransa
"Hanna ce take fad'a min haka ko mafarki nake,
a zatona sainasha bak'ar wuya da Hanna kafin ta
fara sona saikuma nayi da gaske kafin ta waye da
irin wannansoyayyar ta 'yan birni.Ashe ni Hanna
a waye take harta wuce tunanina.Ga iya kwalliya
cas kamar 'yan birni, ga wani kallo da take yimin
ko wata 'yar birnin me digiri bataiyaba."Hanna ta
katse masa tunaninsa ta ce "Naga andoshi wata 2
bn ganka ba sai na shiga fargabarkoda ciwom ne
ya dawo maka?"Haisam ya ce ciwo ya tafi kenan
insha Allahu tunda Allah ya kawo min
maganinsa.Hjy ce dai ta hanani zuwa wai a rame
nake tafi sonin zo miki da k'ibata.Zaki fi murnar
ganina wai."Hanna tayi dry. Hakasuka shafe fiye
da auwa 1 suna hirar so da k'aunakowa na
fad'ar kalmar da zata dad'ad'awa
d'anuwansa.Yau jinsu suke kamar a aljanna suke,
d'an zaman nan da suka yi.Daga k'arshe Haisam
ya shaida mata cewa zasu tafiNew york jibi shi da
Ramlah zasu had'o kayanlefenta kuma Ramlah ta
ce ace mata itama honeymoon d'inta ne wannan
fitar don tunda suka yiaure ko Abuja basu ta6a
zuwa tare ba kafin amarya tazo itama taje
nata.Hanna ta yi murmushi ta ce "To Allah ya
kiyayehanya.Ya dawo da ku lafiya.""Haisam ya ce
abunda zaki ce kenan?"Hanna ta ce "Me zance
wanda yafi wannan?" Haisam ya ce "Kice asha
honey moon a had'ominlaefe mai kyau.Kuma
incewa Ramlah in Allah ya yarda kema zakozo ki
fata da angonki Honey moon lafiya."Hanna tayi
dariya ta rufe ido ta ce "A'a,"Yaya Haisam ka rufa
min asiri karka fad'a mata haka ni na isa in
fad'awa aunty na haka?"Haisam ya ce"To meye
Ramlah k'anwa da k'awa tad'aukeki.Bata da
wata hira da ta wuce tayi min hirarki shiyasa
nake jin dad'in hira da ita yanzu."Hanna tayi
shiru tana tuno yadda Bello Madu yake yi
mata.Hak'ik'a Ramlah tayi dabara a sannu zata
samu Syya wajen mijinta kamar yadda Bello
Madu ya farasamun shiga a wajena sbd kawai
yana yi min hirarHaisam. Haisam ya mik'o mata
wata k'atuwar abulan tadahannu 2 ta kar6a ya
ce "Inji Ramlah ki rabawa 'yank'ungiyarku tunda
kece shugabar k'ungiya ashe.."Hanna tayi dry ta
ce "Ashe ka sani wa ya gayamaka?"Ya ce "Ramlah
ta bani lbrn yadda kuka yi kakaf." Ya miko mata
wata k'atuwar leda ya ce wannannakine inji
Ramlah."Ya mik'o mata kwalin wata waya mai
tsada ya ce"Wannan wayar tafi da gidan kace zaki
gadirections d'inta a jiki da charje in an kawo
wuta kidinga sawa caji. Hanna tayi kasak'e tana
kallonsa tana tunanin yaza'a yi ya bata waya a
k'auye nan bayan babuservice a garin.Haisam ya
gane abun da ya d'aurewa Hanna kai saiya ce
"Wannan wayar #THURAYA ce tana yi a wajen da
babu service dan haka duk sanda na bugo mikiin
dai da caji kuma a kunne take zan sameki
inafatan duk kin san yadda zaki yi?"Hanna ta
ce,"Na sani Yaya."Ai satin dana yi a Kano Amratu
ta nunamin a tata. " Kud'i ne a shak'e a cikin
wata yar jaka ya mik'amata ya ce "Dollar America
ce wannan sbd bani dakud'in Nijer amma dalla
za'a iya canja ta a ko ina,kin dinga kashewa.Ki
bawa kawunki duk yadda kika ga dama a
cikinkudin. Kada ku sake ku sayi ko cokalin cin
abincina aure.Sabon gida nake gina muku mai
bangare 2 naki dana Ramlah yadda kowa da
bangarensa a sati ma wani ba zaiga wani ba.
Idan kuwa kika bari sukasuyo miki wani abu to
asararsa za'ayi." Turawa nesuke gina gidan, haka
su zasu zuba kayan ciki irinna kalar data
dace.Bana son abinda za'ayi asarasrsa kinji.Farin
ciki mai had'e da mamaki ya rufe zuciyar Hanna
ta tsaya kawai tana kallon Haisam.Can tayi a jiyar
zuciya ta ce "Yaya naga gidan nakuma mai
tsananin kyau ne kuma sabo gashi dagirma me
yasa zaka sake gina wani?"Yayi murmushi ya ce
"Haka Ramlah ta ce itama inhad'a ku kada in
warewa kowacce 6angarenta ni dai a tsarina da
ra'ayina naga gara in bawakowacce
6angarenta.Kuma kinsan ko harshe da hakori ma
ana sa6awani kuma gani bani da hkr idan naga
za'a ta6a min'yar k'anwata Hanna, ina
tsoratarwa da cewa zaniya kashe duk mai shirin
jefata a cikin tashin hankali a rayuwarta." Suka
kyalkyale da dariyagaba d'ayansu,Haisam ya
mik'e tsaye da dariya shirin tafiya, Hannata
durk'usa gwiwoyinta a k'asa ta ce "Yaya na
godemadallah Allah ya saka da alheri.Sai ta fara
hawaye shar daga idanuwanta ya ce a'aHanna
kukan mi keki yi ne? Kada fa in kasa tafiya in
naga kina kuka."Ya sa hannu a aljihu ya ciro wani
farin hankaci yamik'a mata ya ce ta goge fuskarta
kuma baya songanin hawaye a fuskarta.Ta taso
tana rakashi yana mata hira mai dad'i akanta
kwantar da hankalinta ba zai iya kaiwa tawa 2n
bama zata ganshi ya dawo.Kuma ko da basa tare
zuciyarsa na gareta.Direban da ya kawo Ramlah
shine ashe ya kawoHaisam.Hanna ta ce "A'a tare
kuke kak'i shigowa kasha koruwa ma." Shehu ya
ce ba komai suna da ruwa a mota."Ya durk'usa
har k'asa ya gaishe da Hanna.Taga abincin
gwangwani iri-iri da lemongwangwanaye ga
robobin ruwan swan nan a cikinmotyar sai taja
bakinta ta yi shiru.Don har da zata ce sai sun
tsaya sunci tuwo. Taga masu irin wannan dauka
ya za'a yi su ci iya cintuwonsu miyar kuka lami
sai wake aka watsa a ciki.Haisam ya ce da direbn
ya bud'e but ya shigar dakwalayen da suke but
din cikin zaure.Kwalayene manya-manya guda 3,
mak'il suke dakifin gwangwanaye da biskit da
alawoyi k'arama cikinsu kuma cike yake da kayan
shafe-shafe nakwalliyar 'yan
mata.Hoda,janbaki,mayukan shafawa,a jiki dana,
gashi dana hannu.Daman Haisam mai son irin
wad'anan abubuwanneshiyasa ya siya mata
mayukan gyara ta sake yin fes.Ga turarurka
designers abun baya misaltuwatsaddadu.hanna
ta langwabar da kai, ta rike murfinmotar.haisam
kuma na zaune a cikin motr gidngaba. Yayin da
shehu direba ya tsaye can kofargida yana jira su
kare sallamar. Ta yiwa haisamwani luguiguitaccen
kallo cikin muryar sanyoyyiytace yaya haism
nagode. Bansan wacce kalma zanyi amfani da ita
ba wajen nuna maka godiytaba, tun ina karama
kake fama dani har yau bakadaina ba ubangiji
Allah ya saka maka da alherins.Yace kina bata
bakinki wajen gode min balle hrkiding tnn kalmar
da zaki yi amfani wajen nuna mungodiyarki. Ni.
Tnn na duk abinda nayi miki dole ne a wajena ba
sai kin gode mun baki duaka aikina neai dole inyi
miki. Hanna tayi dariya tace haba yaya nina fara
saka haka a zuciyrta na gode dai znce.
Dagakarshe suka yi sallam akan zai bugo mata
waya.Yana. Tsokanarta wai yaga duk ta rame ko
batasonaurensa ne, za'ayi mata auren dole.
Hanna ta kasa bashi amsar wnn tambayar ta
bishi da kllo direbayaja motor suka tafi. Yana
dago mata hnnu itamatana daga masa. Bata
shiga gida ba saida ta dainahango fitilar motrsu.
Kawu Ahmd da matars har sunfi hanna mmk
datsananin farinciki wnn kyaututtukn na haism
damatarsa. Raba dare sukayi kawai suna
kallondukiya suna sambatu. Hanna kuma ta
shaida masucewr yace bai yarda a siya mata ko
cokali ba nakayan daki shi zaiyi komai. Nan kawu
ahmad ya sake jin wani sabon farin ciki ya lullube
shi. Saiwajen 12 dare snn hanna da kawunta da
matarsasuka shiga dakunansu don su kwanta.
Hanna tashiga nata dakin ta jawo kofa ta bame is
kuwa tadauko kwalin wayarta ta fara karanta
yanda akeamfani da ita. Abunka da nasara ya
rubuta dalla dalla yadda ake amfani da ita in
hour ka iya karantaturanci zaka fahimt nan take
karfe 1 daidai akakawo wutar lantarki. Hanna ta
mike daga kankatifrta taje ta jona caja a soket ta
jona wayar sainan da nan taga wayar ta fara caji.
Murna ta rufenata tnn haisam. Taga da wnn
kwanciyar da take tana ta tunnin gara ta tashi
tayi 'yan nafilfili ta godewaAllah da ya bata abin
data dade tana nema. Bayan tfyr hiasam da
kwana 4. Hanna na kwance adkinta misaln karfe
11 na dare taji wayarta ta hukara ta zabura
tatashi zaune ta jwo wayar tanakallo taji dai bata
daina karar ba. sai tace a ranta kohaisam ne yake
kira. Ta jawo kwalin wayar da saurita sake
karanta wayar dai ringing take ana sake redialing.
hanna ta danna wajen daya kamata tadanna don
amsawa. Sai ta kara kunneta ba taredata ce
komai ba. Murya tji anacewa hello
hanna,hanna,ko ba hanna bace? Haisam ta
kyalkyale dadariya tace yaya haisam kaine?
Haisam yayi dariyayce bkyauyiya ashe kina jin
tsoron kiyi magana. Hanna ta gaishe shi tace
kwana 2 shiru banji kayiwaya ba kullum da ita
nake kwana a kusa dani waiko zaka kira cikin dre.
Haism ya ce oh I am verusorry tun shekaranhiya
ban zauna b ina zurgazurga a airport jiya kum a
jirgi muka kwana. Hannatace har kunyi tfyr. Yace
yanzuma muna london ni da ramlah. Hanna tace
lah yaya ina anty ramlahtake mu gaisa. Haisam
yace ramlah ta fita kasuwakinasan da daddare
aka fi yin hindindimu a turai dakasashen
larabawa. Hanna lefen mu fa ramlah tatafi
suyowa lefan auran haisam da hanna fa.
Hannatyi dariya ta rungume filo haisam ya kashe
murya yace banji kince komai ba hanna ko damn
aurendole za'yimikibakya sona? Tayi fari taya
mutse fusktace cewa zak yi ko na daina sonka ne.
Bawai kobana sonka ba, tunda kasan ina......., sai
tayi shiru.Yace yaya kika yishiru, da kina me?
Hanna tace to aishikenn a bar maganar. Haisam
yace ai sai kin karasa so nake daman ki fadi
wannan kalmarshiysa na tsokano zancen kina
me? Hanna tce toyanxu diso kake inyi rashin
kunya yaya da kunyaince ina...... Ta sake yin
shiru bata karasa ba haismyayi murmushi yace
hnna kenan aure fa zamuyiyaya za'yi ure d
kunya ai da kin dan fra rarrageta kafin in fizget
gaba daya in yasr. To nibariin fadmikiabinda
nakeso ki fadaminkika kasa fad. Hanna inasonki.
Taji wani abu ya disa a ranta, dadi yalullubeta tyi
ruf d ciki akan katifarta ta dora kantaakan filo
tana sauraron daddar muryasa, tayi shirubata
amsa ba yace hanna ko bakya jina ? Cikin
shagwaba da kashe murya tace yaya ina
jinkashirun da nayi wani abune ya disu a zuciyata
yakezagayawa a kwalkwalwata nake kokarin
warwareabunda yake kokarin ya cushe min. Y
lumsheidoycekmryaya fa? Ta nisa tace ina cikin
watamatsannanciyar soyayya wacce ta zame min
ciwo a raina na fara zama mutum mutumi,
gangar jikin nwani wajen zuciyata kuma tan wani
waje. A kullumkum koda yaushe ina sake saken
wasikar jakiidnin ido 2 a bacci kuma ina mafarkan
da nakedukarsu tamkar tatsuniya. Sai gashi a
yautatsuniyta tafara zama gsky. Shine nke tnn
shin a mafrki nake jinka ko kuma a ido 2? Haism
yayimurmushi ya ringinsa akn kujerar shakatawa
dayke a bakin swimming pool din wani
katafarenhotel da suka sauka a london.yace hnn
this is rel,not dream so our dreams come true. I
love you, ofcourse I do. You mean much to me
hanna. I missed you so much........kfin haisam ya
rufe bkins is yjimuryar hanna kamr daga sama
cikin sanyayyiyarmurya tace yayahism na soka, in
sonka fiye datunanink fite da duk wani mutum a
duniya. I loveso much. Ya gyara zama yace hanna
ya fiye datshon mijinki daya rasu, haba hanna
kodai don king ya rasu ne? Su duk suka kyakyale
dadariyahanna tama rasu irin amsa da zata
bashi.Haka hanna d hiasam suka ksnce sun hira
mai ddihar karfe 2 dare snn suka yi sallam sukaa
aajiyewaya. Kowannensu juyi kwai yakeyi a
kwance donmurna bata barsu suniya barci
ba.kullum hak haism yake sai ya tabbatar hnna
ita kadai ce shimshi kadai sai ya bug mta way su
kashewa junansuzuciya. Bayan tfyr haisam da sati
3 'yanuwan haisam mzasukazo neman auren hnn
suka bada kudin komaida komi sdki ne da lefe
kwi suka rage b'a bayar ba.Murn wajen hnna da
haism abin baya misaltuwa.Watan su haisam 1
da sti 2 da tfyrsu snn suka dwo.Cikin ikon Allah
sai ga rmlah tayo tsrbr ciki, kowa murna yke
musmmn iyyen hism suna jin ddin yaddrywr
haisam ta far gudana kmr ta kowa. Duk indaka
ganshi fara'a yake wasa da dariya d mutanekamr
yadda yake ada. Ga wata uwar kiba da yakeyi da
fari baza kace wnn kshi da ran bane. Ramlahma
kamar tfi haism smun cnji a rywr ta sbd itama
mafarkinta ya zama gsky. Tana samun
kulawarhaism sun zma suyi hir, suci abinci tare
su kwantagado dya. In tayi kwalliya ya Daga ido
ya kalletayace tayi kyau. Wnn ba karamin canji
ramlah tasamu ba. Mai hkr yakan dafa dutse
yasha romon sainji bahaushe.Bayan su haisam
sun dawo da kwana 3 danginhaisam mata suka
cika hadaddun motocinsu naalfarma suka nufi
Dashi garin su hanna da lefe dasadaki.