Showing 9001 words to 12000 words out of 33805 words
Chapter 4 - Gangar Jikinsa Na Aura Book 3 end Writing by Jamila Umar Tanko .txt
ya shigadaya
dakin yana shiga sai ya cire kaynsa ya duratawul
ya shga bandaki don ya ske wats ruw.Jikinsa byn
yayi wnkn ne ya dauro alwalla yanafitowa
yawucewajenkatuwrwadruf dake dakinyabude
wani bangare kyn sawarsa ne da kayan bacci. Ya
zbi wasu kayn bacci masu kyau da laushitubus
auduga ne zalla rig ce gjera iy cinyami
dogonhnnud dogon wando farare ne sol anyi
musufulawa da kalar shudi sababbine gar a
ledarsu yaciroya saka a jikins ya juya ya nufi
wajen madubiwanda aka dankareshi d mayukan
shafawa masukamshi da turrarruka designers. Ya
shafejikinsa da mayukan nan masu kamshi kana
yafeshe duk ilahirin jikins datufafns
datsdaddunturarurruk masu masifar kamshi wnn
na cewawane wnn sukahadu sukabda wani
daddadunkmshi. Haisam ya dauko comb y taje
gshinsa ya mulke da man gashi mai kamshi ,
hakika ko shi dakansa yasan yayikyaua daren nan
blle wacce yayidominta. Ya fitoya nufidakin
dahanna take zauneyashigo my love na barki kina
jirana ko? Tayimurmushi tace ba komai ai.Baka
dade ba, ya budewadruf ya dauko watakatowar
sallaya ya shimfidaya juya ya kalli hannato
bismillah zo ba yana ki tsaya zamuyi sallah
raka'a2 ta gdy ga Allah dayanunamana wnn
ranardamuka zama miji da mata da kuma yin
add'uaAllah ya kade man duk wata fitina ya
bamuzmnlfy da zuri'a ta gari koba haka bane?
Hanna tasahnnuta rufe idosbd murna da farin
ciki daya rufeta dakunya tace haka ne yaya. Ta
tasotazo ta tsaya abaynsa suka tada kabbarar
harama. Bayan sun idarhaisam ya daga hannu
sama yana kwararo addu'oihanna na amsa masa
da amin daga karshe suka shafa. Haisam ya juyo
yana kallon hanna kallo maikunshe da tsananin
soyayya da sha'awa jiyketamkarya hadeyeta a
daren yau. Ta sunkuyar dakanta kasa tana
murmushi maihade da kunya.yanisa yace zonan
kusa dani hanna. Ta matso kusadashita zauna
yace nan kusa dani zaki matso sosi. Ta sake
matsowadaf dashi ta zauna yasa hannu yashafa
gefen fuskrtaa hnklhar zauwa
gefenwuyantayayinda dankwalin ta ya sulale zai
fadi kasatayisauritaja dankwalinta daura ta danja
da baya.Yayi murmushi yace ja da baya ma kike?
Naga doleki cire wnn bakar doguwar rigar da
dnkwalin ki saka rigar bacciko dasu zaki kwana?
Hannatagyada kai tace dasu zan kwana.
Haisanyayi dry ya mike yje ya bude wadruf ya
zabowahanna wata tsaleliyar rigr bacci. Rigar yar
karamaceiya gwiwa yaloluwa marar nauyi mai
shara shara.Kalar pink ce anyi mata kwalliy da
wani gshimi lushi a ksn rigr dwuya,hnnun rigar dn
siriri ne wandaza'a iy daure shi ko a kwance. Ya
cirota daga ledaya mikewa hanna yace in ganin gr
kis wnn zakifijindadin bacci tunda bata da nauyi .
Hanna ta karbata daga rigar don taga yaya
girman rigar take, saitajigbnta ya fdi sbdit a gsky
tana jin nuyi d kunyar yaya haisam yaya z'yi
taiya sa wnn 'yar rigar agabansa. Tana son
haisam matukar amma bata jinzta iya kwana a
gado 1 dshi zucyrta na tuna matayadda haisam
yake da girma da kima a idanuwantatamkar wani
kawunta take gninsa sbd dawiniyar dyashada ita
tun tana yrny.hisam tace tshi ki saka k inzo in
taya ki balle mabllin. Hanna tace a'a ta miketatafi
can lungun gado ta cire dnkwalin rigar ta
ciredoguwar rigr sai mtsatstsen siket da rigr da
sukajikinta (body hook) haisam ya koma kujera
da takegaban mudubi ya zauna yayin da
idanuwansa suketsaye cak a kan hanna, ta juyota
dubeshi taga ita yake kallo sai ta dauki rigar
baccin ta nufi bandaki.Haisam yace ina zki kuma?
Cikin kunya kanta akasa tace bndaki zanje in
canja. Hism yabude bakizaiyi mgn sai wayarsa ta
fara kara. Hanna ta fadbndaki ta rufe kofa tasa
mukulli ta bme, ya dubayaga maiyi masa waya
sai yaga safiynu ne abokinsa daga kd, ya dnna
yace safiyanu yyakake?v safiynu ya kyalkyale da
dariya yace damannabugone don inyi tsokana in
dama ango da amarya,haisam yayi driyayace bbu
kyau fa zk duki alhaki.Sfiyanu yce tunda baka yi
brci ba yanzu taimaka kadubomin lambr shafi'u
na dubai ke cen saika zuna, yihkr ka bani ynzu
sbd gobef zn tafi dubai inaso inneme shi idn naje
can. Haisam yayi jiyar zuciya yacesafiyanu banda
kai wlh da bazn fita ba a yanzu sainaje mota fa
snn zn dubo mka diary na. Safiyanuyace nasani
abokin taimaka min nsan abun is noteasy ngo
dnye shrab kamr ka, ka fita kabar amarya at this
lte hours sorry dan allah, ka mika mingaisuwata
zuwa ga knwata hanna. Suna hira awaya haisam
ya bude kogar dakin ya fita ya saukokas ya bude
ya nufi wajen da motoci suke.Bayan hanna ta
shiga bandaki sai ta fad wankata fito,ta saka rigar
ta dubi kanta Madubi tagantatamkar wata
baturya rigar tayi matukr yi mata kyauhar da
wani ribon na daure gashi a sakale a jikinrigar.
Hanna t dure gashinta dshi. Sake kallon kntaa
jikin madubi sai taga duk ilahirin jikinta tan gani a
cikin rigr sita girgiz ki tace Ranta gsky baxn
yardayaya haisam ya ganni a haka ba, ta tsaya
tyi shiru abandaki tana tnn ydd za'ayi ta fito a
haka. Ta budewta lokar glass dake makale a jikin
banfo bandakinsai taga abubuwa ne kala kala na
gyaran baki ,masu sa baki yayi kamshi, huci yayi
wasai. Ta fra karnta jikinsu 1 bayan 1 don tsan
amfnin su yaddaza'ayi amfni dsu. Bayn tayi
brush sai ta shigadaukar kownnensu tana amfni
dashi. Na kuskurebkitakurba ta kurkure n feswa
ta fesa. Sai da tadauki tsawon minti 15 tana abu
1. Data gama istazo ta bude kofr a hnkl ta leko is
taga haisam bayanan, ta fito daga bandakn ta
ske duba ko inahaism baya nan taji dan snyi a
ranta don da fargbada kunya sun isheta. Ta nufi
gban madubi nan fa tazauna tana ta rangwada
kwalliya shafe shafe dafeshe feshe turare. Hnn ta
klli kanta da kanta tsndole ne ma yu haisam ya
rikice sbd tayi kyau sosai. Bayan ta gama kwalliy
ne ta tashi daga gbanmadubin ta tsaya cak a
tsakiyar dkin tana shawararkofa da mukulli tyi
kwnciyrta ne, ko kuma ta komabandaki ta rufe
kanta ne? A gsky yaya haisam bazaiji dadi ba ita
kuw batason ta bata mas rai kokadan a rywr ta
sbd haism bi taba bari wani ya bata mata rai ba
balle shi da kansa burinsa kullum yafaranta mata
ya ganta cikin farin ciki.Bayan ta gama kwalliy ne
ta tashi daga gbanmadubin ta tsaya cak a
tsakiyar dkin tana shawararkofa da mukulli tyi
kwnciyrta ne, ko kuma ta komabandaki ta rufe
kanta ne? A gsky yaya haisam bazaiji dadi ba ita
kuw batason ta bata mas rai kokadan a rywr ta
sbd haism bi taba bari wani ya bata mata rai ba
balle shi da kansa burinsa kullum yafaranta mata
ya ganta cikin farin ciki. Ji tayi burumya bude kof
y shigo, ta tsorata taja da baya. Hisamya kura
mata ido yana yi mata murmushi ya turakofar
dakin ya rufe da mukulli ya nufo inda hannake
tsaye a hnkl. Yasa hannu 2 ya jawota kan kirjinsa
yarungume ta tsm yayin dadukkansuzuciyoyinsu
suka hau bugawa a lkc 1 kownnensuyana jin
yadda ta dan uwansa take bugawa dontsananin
farin cikin da suka tsinci kansu a wnn
lkc.Kowannensu kwakwalwarsa na kokarin
tatantance masa shin dagaske ne ko kuwa
mafarki sukeyi. Hanna ta dago da knta hnkl ta
kalli hisamdon ta tabbatr shi din ne kuwan daidai
lkcn shimaya dago yana kallonta don shima ya
tantance tnnda yake irin nahanna ne. Cikin
sanyayyar muryahaisam yace hanna kece kuwa
ko mafarkin kinakeyi kamar yadda na sabayi
kullum? Dakyar ta iya mgn ta gyada kai ta kashe
ido yace abundanakeso in tabbatar kenan don
nima ina kokonto azuciyata. Kafin ta rufe bakinta
sai taji bakinsa cikinbakinta. Nan da nan ta sulale
ta tsugunna agananta yasa hannu ya dago da
fuskartayayi matakallon ido cikin ido yace kada ki
manta ada GANGAR JIKINKi bata tare dani
RUHINKI ne yke taredani, amma a yanzu
GANGAR JIKINKI DA RUHINKIsuna tare dani don
haka karki ji nauyi na ni mijinkine. Ya mike tsaye
ya jawo hannuntaya tashetatsaye suka zubawa
juna ido. Ta kashe idocikinzazzakar murya tace
jaine farincikina abun yardata, abunda nafiso a
rywr tana mallaka maka GANGARJIKINA. Ta dora
kanta akan kirjinsa ta lumshe idoyayin dashi
kuma yasa hannunsa 1 ya rungume tayasa 1
hannun yana shafar lallausan gashin knta.Hakika
ma'auratan nan yau sunfi kowa farin cikiarywr su
jinsu suke tamkarba'a cikin dny suke ba domin a
wnn dnyr tamu akwai bacin rai su kuwabasaji,
ana ciwosu kuwa sumul suke jisai tsantsarfarinciki
da yake nukurkusarsu. A tsakuyar gadojhannata
jita yayin dahaisam ya shigasumbatarta,yana
shinshinata, yana lasar dukilahirin sassanjiknta.
Sai a yau hanna tasan tayi aure kuma ta sami
tsantar soyayya da yadda akeyinta, ashe bello
mdushafar mai yake yi mata baisan yaya
akeyinsoyayya ba. Kuma shima hasam sai a yau
yasanyayi aure don a zuciyarsa a dagule take
hnkl sa atasheyakeidan yana tare da ramlah
sjikansa bai sansanda yake yiwa hanna wasu
abubuwan ba sun raya daren yau da sunna.Yau
ango da amaryarsa idanunsu basu ga barci ba.A
kunnensu aka kira assalatu.Dakyar da sud'in
goshi Hanna ta samu ta zarejikinta daga jikin
Haisam don ya cukuikuyeta yarungumeta k'am
kamar zai fasa k'irjinsa ya zurata a ciki.Hanna ta
mik'e da kyar saboda duk ga6o6inta sunjigata, ta
shiga tana shiga ta sakarwa kanta shayarruwan
zafi ta dai-daita ta surka da ruwan sanyi dai-dai
wanka.Bayan ta gama wanka sai ta d'auro alwalla
ta fito sai Haisam ma ya shiga.Bayan ta fito ne
sai yasaka wato doguwar rigaHanna kuma ta saka
bak'ar doguwar riga maid'ankwali suka yi jam'i
suka yi sallah. Basu bar kansallaya ba sai da gari
yayi haske kamar k'arfe 7 nasafe suna lazimi da
hailala da hamdala ga ubangijinsu sarkin
sarakuna daya basu dama ikonyin aure sbd suna
tsananin k'aunar junansu.Hanna ta mik'e tabar
Haisam a zaune yana jan carbita fita ta sauka
k'asa ta shiga kicin.Butar ruwan zafi ta jona ta
cika flask saita fasa kwaida yawa ta soya waina
masu kaurin gaske ta zuba a faranti ta d'ebo ta
hau sama.A kwance akan gado taga Haisam har
ya fara d'anbacci, bud'e kofar da tayi ne ta
tashe shi.Ya d'ago ido ya dubeta sai yayi
murmushi ya ce"Daman kicin kika shiga da
sassafen nan?"Hanna tayi dariya tazo ta ajiye
k'atan faranti me dauke da plate din wainar kwai
da flsk din ruwanzafi.Ta sake fita falo ta d'auko
wani faranti mai d'aukeda kofuna 2 da cukula
kanana da madara, sukarida milo tazo ta ajiye a
kusa da da farantin farko, tak'asaro wajen gado
inda Haisam yake kwance ta durk'usa har k'asa
cikin sassanyar murya ta gaisheshi, ya mak'ale
murya yana kwaikwayonmaganarta ya amsa.Su
duka suka tuntsire da dry, Haisam ya tashi
zauneya zuro k'afafuwansa k'asa daga kn gado
ya jawoHanna jikinsa ya ce "Hanna ai yanzu nafi
k'arfin gaisuwar ina kwana yaya a wajenki.Kinsan
irin gaisuwar da zaaki dinga yimin?"Hanna ta
girgiza kai ta ce "Ban sani ba."Ya ce "Duk sanda
zaki gaishe ni idan ni da ke saikizo ki tsotsi bakina
ki rad'a mun a kunnegaisuwar, idan kuma da
mutane a wajen saiki mik'a min hannu mu
gaisa.Irin wannan gaisuwar zaki dinga yiwa
yayarkiRamlah ki mik'a mata hanna kuyi
musabaha sannaku gaisa.Hanna tace zanyi yadda
kace insha Allah. Yayimurmushi yace na gode mu
lobe, af na manta bantambayeki ba yaya jiya?
hanna ta rufe fuska datafukan hnnunta tace
shiysa naga ya dace kashadan ruwan tea da
sassafen nan sbd naga ka gaji.Haisam ya
harareta yace au nine mana gaji banda ke? To
gobe ko ruwan tea din ma baza ki iya tashikidora
bani da ke zanga wandazi iya motsi da safeai
tausayinki naji yau. Hanna tayi dry tace yi hkr
danAllahni ba haka nakenufi ba. Bayan sun gama
karin kumallo ne suka koma kangado suka kwnta.
Hanna na kwance a kan kirjinhaism tna shafawa
a hnkl yayin da shi kuma yakeshafar gshinta da
gefen fuskrta ya zauwa wuyantasuna hira mai
dadi har barci mai dadi ya sure su,kowannensu
ya dora da mafrkin dan uwnsa.basu tashi
farkawa ba sai krfe 2 saura kwat ana
sallarazahar. Bayan sunyi wanka sun caba ado
sunyisalla sai haisam ya kama hannun
amaryarssukanufi bngaren rmlah wcce tuntuni
tasa anshirya musu abinci kala2 da yake tsan
anan zasudinga cin abincin rana dana dare sbd
haisam ya dakatar da kukun hanna sai nan da
sati 2 snn zasuzo suci gba da yin abinci kada suzo
su dame su, surage musu wani bangare najin
dadi. Ramlah na ganinsu ta taso da fara'a da
murna tazota rungume hanna snn ta rungume
haisam tasumbaci kumatunsa tace kun tashi lfy?
Suka amsamata da lfy lau. Ta kaisu wajen
katafaren teburn cinabinci mai dauke da nau'ikan
girke2 kala2. Sunacin abinci suna hira suna
tuntsira dry kai kace gidan biki ne. Haisam ya iya
surutu da hirahakaRamlah ma tana da mgn
hanna ce dai sai tayi ddagaske tunda ita ba
gwnar surutu bace. Tana jinsusuna ta surutu
saidai tayi dry idan na dry ne idankuma haisam
yayi mata tsiya sai ramlah ta shigarmata. Tana
tare mata don ita bata iya surutu ba sosai kuma
ko ba hakaba tana ganin haisam daramlah da
wata kima da girma a wajenta don hakatakejin
nauyin tayi ta shiga hirarsu da zolaye2 dasuke yi.
Da suka gama cin abincin sai suka koma
knkujeran falo suna kallo. Haisam da ramlah
akandoguwar kujera suke zaune, hanna kumana
wata kujera a gefensu.suna kallon kaset din bikin
hannada haisam na shagalin da akayi a tahir
guest palacewanda dan asharalle,boda da police
band sukacashe. Ango da amarya aka dallaro a
tsakiyar filiyayin da suk kurawa junansu ido
hanna nahawaye a kaset din. Ramlah tayi jiyar
zuciya tace soyayya. Haisam ya dan harareta yace
meye wanisoyayya. Ramlahta tuntsure da dry
tace meye toabun hararar don nace soyayya,
kawai cewa nayisoyayya masoya na gani. Haisam
yayi murmushiyace nasan da mgn a bakinki hana.
Ramlah kece fa,nasan halinki sarai. Tayi dry tace
da dai zance wani abu amma nafasa tunda har
kasa a ranka zancewani abu. Haisam ya jawo
hannunta. Ya murdeyace sai kin fada zan sake ki.
Hanna tayi murmushitace yaya haisam karka
karya mun anty na fa.Ramlah tayi dan kara tace
yallabai yi hkr sakeni zanfada maka. Haisam ya
sakar mata hannu yace to fadi ina sauraren
ki.Ramlah ta gyara zama ta dubeshi
tayimurmushi tace kafin in fadi abinda zan fada
donAllah zanyi muku yan tambayoyi zaku amsa
min?Haisam yace zamu amsa miki yaya zamuyi
tundaAllah ya hadamu da 'yar jarida. Ta juya ta
kallihanna tace kefa kanwata , idan na tambaye
ki zaki bani amsa tsakani da Allah, akwi abunda
nakesoinji ne sai in hada in fadi abunda yake
raina. Hannatayi murmushi ta sunkunyarda kai
kasa tace mai zaihana in baki amsa anty na zam
amsa duk abinda nasani I S A. Ramlah ta jawo
lokar jikin centre tble tadauko wani dan littafi da
biro tace yallabi ta kanka zan fara tambayoyin. Ya
gyara zma yace ina jinki,sharadi 1 idan kikayi min
karkatacciyar tambayasaina kara murde miki
hannu. Ramlah tayi dry tacena yarda. Tambaya
ta farko itace zaka iya gyamunyaushe ka fara son
hnna a zcyr ka. Hanna ta juyo takurawa haisam
ido tanason taji amsar da zai bata. Haisan yayi
shiru cn yayi murmushi ya dago ya kallihanna ya
juya ya kalli ramlah yce tun ranar danafara ganin
hanna naji ta kwant mun a raina amatsayin 'yar
yrnyr daya kamata in taimaka wa ahnkl kuma sai
naga tana da hali nagari kamarladabi da biyayya,
kunya, tawakalli, hkr, sanin y kamata, tsafta,
tausayi dadai sauransu sai naji tanasake shiga
raina amma bazan ce a lkcn soyayyanakeyi
mataba sbd yrny ce. A hnkl kuma sai najihanna
ta hau wani matsayi a zcyr ta wnda ya wucena
sabo ya zama idan tnn nake to tnn zanyi
hakakuma idan ina hangoni da matata ta aure sai
in hango hanna, daga nan kwakwalwata ta
tantacemun son hanna nake saina danne shi a
zcyta nakasa furtwa sbd wasu dalilai nawa masu
karfi.Haisam da hanna suka hada ido sukayiwa
junamurmushi. Rmlah tayi ajiyar zuciya tace
nagode saitambya ta2 kakan tuna hanna a zcyr
ka kamar sau nawa a rana? Haisam yace ko ina
ganin hanna kobana tre da ita koda yushe ina
tnn ta. Ramlah taceita kuma tsohuwar abokiyar
zamanka meyematsayinta a zcyr ka tsakani da
Allah. Su duka 3suka tuntsure da dry. Haisam
yace ita anty ramlahda farko bana ra'ayin
soyayya don ni har kunya nakeji idan aka ce ina
da budurwa daga bay nagalallai2 anty ramlah na
sona da gaske sai naga yakamata in aure ta. To
akasin da aka samu har tabani haushi shine da
naje na durkusa har kasa inarokarta tyi min izini
in auri hanna taki. To shinenima na toshe mata
hanyar walwala kamar yadda ta hanani nima. Su
duka suka tuntsure da dry.Ramlah tce da fatan
yanzu an bude mata hanyarwalwala tunda ta
bude maka itama. Yayi dry yace aituntuni ma
zancen da akeyi yi yanzu babu matsalaina sont
sosai. Ramlah tayi jiyar zuciya tace Allahyasa haka
ne amin. Ta fara rubuce2 a jikin takardai dake
hannunta. Can ta dago ta dubi hanna
tacekanwata gareki na dawo, shin yaushe kika
fara jinson mijinki haisam? Haisam ya zura mata
ido kemyana kallonta .Hanna ta gyara zama tayi
murmushi tace yayahaisam dai wani muhimmin
mutum ne a rywta.Tamkar dan jariri ne wanda ya
budi ido damanwacce ya kamata ya far sani a
dny ita cemahaifiyarsa. To haka na kasance ina
bude donasanda na fara sanin meye ryw yaya
haism na fra sani don haka shine wanda na saba
dashi, danafara sanin meye so is tsuntsun son ya
fada akansa,na kasance kod yaushe shine a
raina. Murmushikwai haisam yakeyi rmlah tce hka
ne nagodekanwata. Ta sakeyin rubuce2 daga
karshe ta rufekittafin ta jiye a gefe ta dago ta
dube su tace dlilin da ysa nayi wadannan
tambayoyin shine akwaiwani shiri da nakeyi a zcy
ta in har mijina ya baniizini inaso in fadakar da
matsa samari da yanmatagame da soyayya sbd
na koyi darussa da damaakan wnn lamarin naku.
Haisam yace ki fdakar aina? Ramlah ta nisa tce a
matsayina na wacce ta karanci harkar yada lbr ko
ince 'yar jarida a gidanradio mana. Haisam ya
girgiza kai yace bzan yardawani kato ya dinga jiye
min wnn zazzakar muryartaki ba. Hanna tace ai
bashi da aibo don mace tayiaiki a gidan rediyo.
Ramlah tace yauwa kanwatafada masa, ni bama
aiki nace zanyi ba kawai a sati sau 1 zanyi shirin
kuma ni zan dauki nauyin shirin.Haisam yace
meye shirin? Sai cewa kike shirrinfadaminme zaki
ce acan kuma yaya sunan shirin?Ramlah tayi dry
tace ni dai zan fadakar akan soyya.Macece
soyayya, kuma yaya ake yinta, kuma
dawayakamata ayi? Haisam yace haka sunan
shirin kenan dawa ya kamata yi soyayya? Ramlah
tace sainayi tnn dai insan sunan shirin da zansa.
Kanwatako zaki. Zabar min sunan daya dace in
sawa shirin.Ta tmby hanna . Hanna tayi dry tce
anty kisawashirin suna SOYAYYA GASKIYA CE.
Haisam da ramlahsukahadabaki suka ce
soyayyagsky ce. Ramlahtace gsky sunan yayi,
haka zansa masa kanwata kincewani abu kema
ina fatan zaki tallafa min shirin yayifarin jini
wajen bugomin waya da bada shawarwaria
FREEDOM radio zanyi shirin insha Allahu in
yallabaiya barni. Kaga itama kanwata hanna sai
ta rubutajamb wnn shekarar ta karbo result dint
tazo ta shig B U K ni kuma ina yan shirye2 na a
gidan radio donni ina balain sha'war yin aiki a
gidan radio kotelebijin tun ina yry don haka nema
na karancimass com. Kefa hanna me kike
sha'awar karanta.Hanna tayi murmushi tace
nidake sciences nayi asecondary ina sha'awar in
karanci medicine ko biochemistry. Haisam ya
dube su dukansu ya turahula keya yace ku gama
sha'awar ku ina jinki basai na barku ba. Ramlah
tace haba yallabai ya zaka yi mana haka saikace
wani mutumin can kauye, kamar wani tsohokake
kokarin hana matanka kara2 da aikin da
zaiamfani jama'a. Kaga yanzu kamata yayi
karshenwatannan kai da amaryarka ku fita honey
moonzuwa wasu kasashe kuyi kamar wata guda
acan, ni kuma kafin ku dawo na fara shirina a
FREEDOM.Haisam yace to uwar tsari tsara mana
tfyr waccekasa da wacce zmuje. Ramlah tace kaga
da farkoku fara zuwa dubai daga can sai london
ku hutasosai, ku wuce america da germany daga
can saiku wucce saudia kuyi aikin hajji tunda lkcn
aikin hajjin ya kusa ina ganin daia wata 2 zakuje
kuzagayo ku dawo. Haisam yadubi hanna yace
hannahaka yayi miki.Hanna tayi murmushi tace
yayimun tunda hakayayiwa anty na aini bani da
zabi. Ramlah tace hakaza'ayi yallabai ni kumasai
ka barni in fara shirina agdn radio duk sati.
Haisam yayi dry yace naga kindamu da wnn
shirin naki to na barki kije kiyi Allahya taimaka
miki. Idan kinji an fara saida form din jamb sai ki
sayawa hanna idan a lkcn bama nan.Kafin mu
tafi zanje kazaure in karbo matasakamakon
jarabawarta, is ki cike mata form dintazo ta zana
jarabawrta sai ta shiga B U K shikenanku skar
mun marata in hut zance ya wuce ko? Sukahada
baki