Showing 39001 words to 42000 words out of 42465 words
basu san tana kallon suba,dan ko gabansu basa kallo junansu kawai suke kallo cikin yanayi naso da ƙaunar juna suna musayar kalamai.
Sabida rawar da jikin fiddah yakeyi har ture flaks ɗin ruwan tea tayi bata saniba.
Ƙarar faɗuwar flaƙs ɗinne yasa su Ayman maida hankalinsu gurin.
muje zuwa surbajon kuce.
[8/5, 20:26] Zahra surbajo: 🎀🎀🎀🎀🎀
*UMMU AYMANA*
🎀🎀🎀🎀🎀
Zahra Muhammad Mahmud
DA BAZARMU WRITERS ASSOCIATION
*Page 101-102*
Har suka ƙaraso gurinta kallonsu take cike da mamaki.
Bakinta na rawa tace.
"yaushe ka dawo ni ban saniba?kuma wanne irin sabon wulaƙancine wannan,dahar kake rawar ƙafa akan wannan bazawarar me ɗanyan goyon?".
Murmushi Ayman yayi yasake gyarawa Abu ayman kwanciya,ya shafo gefen fuskar ummu ya kashe mata ido sannan yace.
"Ɗazu da sassafe na shigo,sanin a ƙaidance itace da girki ne yasa nashiga ɗakinta,ko kaɗan ba wulaƙancibane,sede yanzu ne kike so na gwada miki wulaƙancin idan bakinki ya sake kiran hayati da bazawara,koda yake ba laifinki bane rashin sanin wacece ita agareni shi ya janyo kike cemata hakan,to ki saurara dakyau kiji,Hayati itace,my first and last love,akanta aurena dake na farko ya lalace, taƙaice de kamar yadda kunnenki yaji sunan dana kirata dashi Hayati itace rayuwata inba ita ni ba komai bane,wannan ɗa kuma da kike gani ɗana ne nida ita wanda ƙaddara ta faɗa mana muka samar dashi bata hanyar aureba,ina fatan kingane matsyinta a gurina".
Wata uwar shewa fiddah tayi sannan tace.
"Allah nawa,wato yanzu har Allah yakaimu lokacin da zaayi zina a haihu amaida hakan kaddara?matsayinta kuma nagane sosai,dama ay ko ba akanka ba duk inda mazinaci yake karuwarsa tafi matarsa ta sunnah matsayi agurinsa,ba se ka wahal da kanka gurin yimin dogon turanci ba simple kawai kace dadiro tace ada zanfi ganewa".
Kamin ta rufe bakinta ya ɗauketa da mari,wanda ya haddasa mata kifewa agurin,sannan yace cikin matsanancin fushin da be taɓa yiba.
"Lalle ke jahilace, ace miki ƙaddara har kina da ja game da hakan?any way kin faɗi gaskiya,tabbas ummu koda hakan tashiga tsakanina daita,tafiki daraja agurina nesa ba kusaba,kuma dadiro da kika kirata,ay baa ajiye dadiro se ka gamsu da test,da ƙirar halittarta,wanda akasarai seka duba kaga abinda tafi matar taka dashi sannan kake ajiyewa,ki dubeta da kyau ba abinda bata fiki dashi ba nafili dana baɗini,duk da bata hanyar aure nafara saninta ba,wanda nasan kaddara tace to ina me shaida miki,babu mace kamarta,ina alfahari dakasancewarta matata,kisa aranki har abada darajarki bazata kamo darajar takalminta agurina ba tunda baki da mutunci".
Daga ummu har fiddah kuka suke,ummu taji zafin maganganun fiddah ita kuma fiddah maganganun Ayman ne ke tafasa zuciyarta,tayi danasanin furucin da tayi,dama hausaw sunce in baki yasan abinda ze faɗa besan abinda zaa mayar masa ba.
Ayman jan ummunsa yayi kan dinning ɗin yazuba abincin yadunga bata abaki hartaci ta ƙoshi,sannan shima yaci suka tashi sukabar gurin inda fiddah ke zube tan ta risgar kuka.
Alkyabba ummu tasa suka nufi gurin me martaba ita da Ayman,d ɗansu.
me martaba tunda ya hangosu bakinshi yaƙi rufuwa dan yasan ko baa faɗa masa ba sun gano junansu.
waazi yamusu sosai gamida neman yafiyarsu abisa abinda yamusu,yafemishi sukayi,daganan suka wuce cikin gida gurin iyaye mata,anan suka jima anata hira,se azahar suka koma ɓangaran su.
basuga fiddah ba kum basu nemin sanin inda takeba suka ci gaba da alamuransu.
Ummu se gudun zama kusa da Ayman takeyi dan taga take takensa,koda dare yayi duk a tsorace take dashi,sata yayi tayo alwala sukayi sallah rakaa biyu domin nuna godiyarsu ga Allah,bayan sun idarne,taga yafita ba jimawa yadawo ɗauke da ledoji guda biyu.
Kajine lafiyayyu,da madara sassanya,haka yadnga bata a baki har seda ta ƙoshi shima yaci,wanka tashiga binta yayi kamar ɗazu seda yagama jagwalgwalata yabarta suka fito koda suka fito ummu naƙoƙarin zuwa gaban mudubi domin tashafa mai amman ina se jinta tayi anɗauketa cak baa ajiyeta akoina ba se akan gado.
"jan ajin ya isa haka,hayati,tunda safe miyauna yagama tsinkewa,amman naga ke ko ajikinki"ya raɗa mata akunne sanda yake ƙoƙarin jan bargo ya rufesu.
"Don Allah kabarni insa kaya ko fant fa babu ajikina,ni wlh ban iya bacci da tawul ba pls kabarni nasa kaya"tayi maganar tana shirin yimasa kuka.
Hannu yasa ya shafo ƙasan nata cikin wani salo wanda seda numfashinta ya tsaya na wucin gadi,sannan ya ƙara yin ƙasa da murya yace.
"Hayati wanne irin fant kuma kina tare dani,toni bari kiji wlh sa fant ɗin danma yazama dolene da wallahi sena haramta miki sashi,danni bani da wanda nake kishi dashi kamar ganin fant a manne da alƙaryata,sam banason ganinki dashi matuƙar kina tare dani".
Turo baki tayi gaba cikin shagwaɓa tace.
"wlh baze yiwu in zauna ba fant ba salon inje watarana inyi wawan zama a gabanka kamin dariya ko?".
ƙara matsarta yayi yana ƙoƙarin kwance tawul ɗin yace.
"waya faɗa miki mace na wawan zama agaban mijinta?in baki sani ba bari infaɗa miki ayshi wawan zaman mace a gaban mijinta sunan shi,come inside am ready so kinga,ay rage hanyane,dan haka nide na faɗa miki duk randa naga fant ajikin ki kina tare dani nida kene"ya faɗi yana ƙarasa kwance tawul ɗin.
Tun daga kan tafin ƙafarta yafara kissing ɗinta har zuwa sanda yazo headquater,tunda ya kafa bakinshi agurin be cireba seda yaga ummu daɗi nashirin sata suma sannan ya dena ya haura sama zuwa branch office,wasa yashigayi dasu cikin salon da ummu bazata iya jurewa ba,ganin yadda take kamoshi,ga kuma uban ruwa datake zubarwa ne yasa yagane ta ƙosa yayi signing,dan haya be ɓata lokaci ba gurin cika mata quantainer da kaya,wanda dama already tana bakin tekun dan haka acikin jirgi aka auno ta zuwa ƙasar da gwauro ko gwauruwa masu tsoron Allah basa zuwa.
muje zuwa Surbajon kuce.
[8/7, 07:32] Zahra surbajo: 🎀🎀🎀🎀🎀
*UMMU AYMANA*
🎀🎀🎀🎀🎀
Zahra Muhammad Mahmud
DA BAZARMU WRITERS ASSOCIATION
*Page 103-104*
Kai jamaa abunfa bana wasa bane,ina daga waje nace wato ba iya Anwar ɗin ilham ne yake kukaba,dan ga Ayman ɗin ummu nan ma shima ya taƙarƙare yana zunduma ihunshi son ranshi.
Basu gama signing papers ɗinba se gefin asuba,ummu duk ta gaji,se kukan shagwaɓa take masa.
Jawota yayi ya rungume ya tsuramata ido,cike da mamaki akan fuskarshi,da ace bashi da kanshi yafara kusantar ummu ba labari aka bashi, dase yace ƙarya ake mata,dan shide jinta yayi ya ɓare sabuwa a leda,ga wata niima wacce shi be taɓa sanin ana samun irinta a duniya ba.
Abunda Ayman be saniba shine,ummu tana cikin jinsin matannan da ake ce musu mace me mukulli,wainda su nauin halittarsu duk lokacin da namiji yazo kusantarsu,a sababbi ze jisu,dan bayan angama saduwa dasu gurin na komawa ya haɗe,shiyasa ake cemusu me mukulli,basu da yawa acikin al umma,se wacce Allah ya zaɓa yake yinta a haka.
Ayman rarrashinta yashiga yi yana samata albarka,itako se ƙara narke masa takeyi.
Ruwan wanka yaje ya haɗa musu sannan ya dawo ya ɗauketa suka shiga wankan,ya rigata fitowa dan haka canja musu zanin gado yayi,dan wancan inmutu be lura da abinda yake kaiba,ze ɗauka fitsarin kwance ɗaya daga cikinsu ya shimfiɗa akan gadon.
Komawa toilet ɗin yayi ya ɗaukota suka kwanta,rungume da juna,Ayman son ummu ne ya ƙaru azuciyar shi,sonta na ƙaruwa a ranshi ne aduk wani lokaci da zuciyarshi ya buga,yabata wani matsayi na musamman a zuciyarshi.
Washe gari tare sukai wanka,sukayiwa Abu Ayman,suka shirya,suka nufi dining,yau ba fiddah,bata fitoba dan haka cin abincinsu sukayi sannan ummu tawuce ɗakinta shi kuma Ayman yanufi ɗakin fiddah domin duba lafiyarta.
Koda ya shiga ɗakin a kwance yasameta tana chatting hankalinta kwance,kamar ba abinda yake damunta.
Gaisheshi tayi wanda yayi mamaki matuƙa da tayi hakan dan yasanta sarai,in sarautar ta motsa ko kallo be isheta ba.
"pricess me ya hanaki fitowa cin abinci jiya da yanzu?"Ayman ya tambaya.
Murmushi tayi sannan tace.
"Ay ba,se ka tambayeniba ya kamata ka nemo amsar da kanka,amman tunda ka tambaya zan baka amsa,abinda yasa kaga ban fitoba ba komai bane illah kawai banaso ina zuwa inda bani da darajar da takai ta takalmi,inda aka ɗaukeni ɗaya da ɗa namiji sabida rashin amfanina,shine kawai yasa banjeba"ta ƙarasa maganar cikin murmushi.
Se yanzu Ayman yaji kunyar kalaman daya faɗa mata,wanda yasan de itace bata da gaskiya,amman kalaman sunyi tsauri da yawa ga duk wani adalin miji,be kamata yayi suba.
ƙarasawa yayi kan gadon da take,jawota yayi ya rungume yana shinshina wuyanta,har ya iso bakinta inta ya zira harshenshi aciki,yana jujjuyawa,cafkewa fiddah tayi suka shiga kissing ɗin juna,yayinda hannun Ayman kuma ke murza na shanunta,cikin salo da kwarewa.
Seda yaga suna shirin yankar visa ne yasa ya kyaleta,ya rungumota jikinshi ya raɗa mata a kunne.
"Baby am really sorry for everything".
Murmushi fiddah tayi ta ƙara cusa kanta a ƙirjinshi,sun ɗauki lokaci mw tsayi sannan yamata sallama ya fice daga ɗakin,ɗakin ummu ya koma koda ya shiga isketa yayi kwance tana bacci sabida jiya bata samu bacciba,se Abu ayman dake gefenta idonshi biyu yanata wasa da ƙafarshi.
Lulluɓeta yayi da bargo ya kunna mata Ac,sannan ya ɗauki Abu ayman suka fice zuwa fada,domin gaida me martaba.
itako fiddah ba komai ne yasa bata nuna ɓacin ranta ba,illah wayar da sukayi da aminiyarta salmab,wacce itace tabata shawara akan karta sake ta nuna taji haushi,inda tamata albishir akan jibi zatazo kanon,dan yanzu haka tana Abuja gidan kawunta.
Sosai fiddah taji daɗin ziyarar da ƙawar tata zata kawo mata,wannan shine dalilin daya hana fiddah nuna ɓacin ranta.
Ayman tarasu yayi yamusu nasiha kan su zauna lafiya,inda ya raba musu kwanan girki inde yazo kano wato kwana ɗaɗɗaya,sannan ya ƙara da cewa inze tafi Abuja ze dunga tafiya da ɗaya acikinsu,in yadawo ze dawo da ita ya ɗauki ɗayar,dukansu sunyi amanna da hakan.
me martaba dakanshi yayiwa ciroma da umman ummu bayani akan abunda yafaru tsakanin ummu da Ayman,dukansu sunyi mamaki,inda ciroma yaɗau zafi akan dole se an hukunta Ayman,dakyar umma tashawo kanshi ya haƙura suka ɗauki hakan a mazaunin ƙaddara.
Yau take Sallah.
amman a gurin fiddah domin kuw yau ƙawarta Aminiyarta salmab jb lagos ta dira acikin gidanta tsakiyar ɗakinta.
Muje zuwa surbajon kuce.
[8/7, 08:29] Zahra surbajo: 🎀🎀🎀🎀🎀
*UMMU AYMANA*
🎀🎀🎀🎀🎀
Zahra Muhammad Mahmud
DA BAZARMU WRITERS ASSOCIATION
*Page 105-106*
Ihu fiddah take na murnar ganin salmab,nan tashiga hidima da ita,seda salmab taci tayi kat sannan suka fara tattaunawa game da matsalarsu.
Shi kuma Ayman yau da daddare ze koma Abuja kuma da fiddah ze tafi hakanne yasa yanufi ɗakinta domin shaida mata ta shirya kayanta,zasu tafi Abuja anjima,zuwanshi ƙofar ɗakin yayi daidai da sanda fiddah take cewa.
"Salmab nafa tsorata da sake yiwa Ayman Asiri,kina ganin wancanma damuka masa na ƙarin ƙarfin shaawa,ƙarshefa ɓigewa yayi da neman mata,ni bansamu biyan buƙata ba,dan haka nide kibar wannan zancan,damade na mallaka kikace to da sena amince".
Salmab shewa tayi sannan tace.
"Shifa matsoraci ako ina yake baya suna,kicire tsoron Ayman aranki,ki fuskanci hanyar da zaki bi kiyi maganin matsalarki,shine kawai,amman bawai ki tsaya namiji yana gasa miki magana ba".
Ayman dake waje jikinshine yakama rawa hawaye na fita akan idonshi,ashe duk wannan zinar dayay ta aykatawa fiddah da ƙawartane sila,sune suka masa asirin da be ita haƙuri se ya kusanci mace,zuciyarshi ke tafasa sabida ɓacin rai,juyawa yayi yaje ɗakinshi ya ɗauko belt ya koma ɗakin.
Da ƙarfi ya tokari ƙofar ta buɗe,a razane salmab da fiddah suka miƙe suna kallonsa.
"Kun cuceni amman kanku kuka cuta baniba,kunsa na samar da ɗa ta hanyar zina adalilin mugun asirinku to wlh ban yafe muku ba har abada,ke kuma fiddah kije nasake ki saki ɗaya".
Ihu fiddah ta kwalla tana bashi haƙuri amman ina ko sauraronta beyiba,ya ware iya ƙarfinsa yashiga dukansu da belt ɗin,babu ma kamar salmab dan kamin wani lokaci tuni halittar,bakinta ta sauya,ihu suke suna neman,agaji amman ina ya kulle ƙofar,cigaba yayi da dukansu,tuni saƙmab ta jima ta sakin fitsari ajikinta.
Zuwacan Allah yabasu ikon buɗe ƙofar suka fice da gudu,shimako yabisu da gudun yana dukansu,ganin sun rasa me taimakonsu ne yasa suka ruga zuwa fada,shima ko be tsayaba binsu yayi..
Da ƙyar me martaba ya rarrashi Ayman yadena dukansu,sannan ya tambayi abinda yafaru,Ayman duk abinda kunnensa yaji,shi ya faɗawa sarki.
Ran sarki in yayi dubu ya ɓaci najin cewa,sune silar gurɓacewar tarbiyyar Ayman,amman se yabar ɓacin ran aransa,inda yaci gaba da ba Ayman haƙuri.
Ayman shaida mishi yayi shifa ya saketa kuma be yafe mata ba.
Sarki beso sakinba amman tunda anriga anyu beda yadda zeyi.
Fiddah tsinewa salmab tashiga yi gamida da nasanin saninta da tayi a rayuwa,gashi tajawo an saketa,ta cuceta,haka suka rabu baram baram Salmab tajuya lagos da kumburar baki,da Allah ya isan Ayman.
Tunkamin fiddah ta isa sokoto me martaba yakira mahaifinta yamishi bayanin abinda tayi be ɓoye masa komaiba,mahaifin fiddah mutumne me hankali da fahimta dan haka shima ya goyi bayan hukuncin da Ayman ya yankewa fiddah.
koda ta isa gida ta tarar da hukunci agurin mahaifita me tsanani,inda taci gaba da danasanin ƙin bin shawarar ƙawarta jidda,tabiyewa salmab gashi takaita ta baro.
Ayman da ummu ya tafi Abuja inda taji daɗin hakan,dan tazo kusa da ummanta.
Ummu ko kaɗan bataji daɗin sakin fiddah da Ayman yayiba amman bata da ikon warware sakin,dole ta haƙura ta rungumi mijinta da ɗanta.
Yau da wuri Ayman yadawo daga office,kallo ɗaya ummu tamishi tasan da magana,a kitchen yasameta tana girki,hannu yasa yakashe gas ɗin,ya sureta se ɗaki.
Wasa yashigayi da ita na fitar hayyaci,seda yagama jagulata sannan yace cikin muryar dake nuna akame yake.
"nifa naƙi wayon kullum ni nake tsotse ki amman ke koda wasa baki taɓa gwadawaba da. Haka yau kema inason inga taki ƙwarewar".
murmushi ummu tayi,sannan tace aranta,"ashe ko zan baka mamaki".
Hannu tasa ta turashi baya ya kwanta,sannan itama,tabishi,hannu tasa acikin.....taciro sandar girma,tafara yimasa tafiyar tsutsa ajikinta da hannunta,tana ɗan sa ɗan yatsa tana ɗan danne bakin famfon,tana matsawa,zuwacan tasa harshe tafara lasowa tundaga kan tagwaye,zuwa sama,kamin daga bisani ta kafa bakinta akai tafara tsotsa.
Ayman rasa inda zesa kanshi yayi,dan dadi,gaba ɗaya yafice daga hayyacinshi,ummu miƙewa tayi tahaye ruwan cikinshi,kunsan abun turn by turn ne to yau ummuce da duty,dan haka ita tafara yin signing ɗin yau da kanta,ayman hannu ya miƙa yana wasa da na shanunta,yayi da ita kuma take musu signing,daga ƙarshe kifewa tayi akanshi tasa mishi su abaki yashiga tsotsa.
bidiri bireɗe, in ana sallah baa magana,
Ummu seda tasa Ayman yayi releasing har so huɗu alokaci guda,wanda koshi dakanshi bayayin hakan,dakyar suka haƙura da juna badan sun gajiba,wanka suka shiga suka fito,Ayman se mamakin ummu yakeyi,wato dama bahaushe yace bar ganin mutum shiru shiru.
Tana shirin ficewa daga ɗakin ya jawota ta faɗo jikinshi,ɗan kukan shagwaɓa tasa.
"Hayati ya akayi kikasan hanya haka,kinsa Allah na ɗauka befi kijamu daganan zuwa zuba ba kice kin gaji,segashi kinjamu har china,pls meye sirrin?".
Dariya tayi ta ɓoye fuskarta ajikinshi sannan tace.
"A gurinka na koya,kasan ance magaji mafiyi"tana gama faɗin haka ta ƙwace jikinta ta ruga da gudu zuwa kitchen.
Shiko Ayman kan gado yakoma ya kwanta,dan bayajin yau ze iya moruwa dan ummu ta zuƙeshi da yawa🤣🤣🤣🤣🤣🤣🤣Ashe ba daɗi kenan ita kullum se ya zuƙeta.
(gareku matan aure ba koyaushe ne zaki bari mijinki yamiki signing ba yakamata kema kidunga yi masa,ta hakane zamu ƙwato mazanmu daga halaka ta neman matan banza,dan da irin wainnan abubuwan matan suke siye zukatan mazajenmu,wanda munsani mazajenmu cokaline su basu da burin daya wuce sujisu a daɗi,dan haka mu kiyaye,inasaka wainnan abubuwanne dan mu ƙaru,agidajan auranmu)
taku har kullum surbajo.
[8/7, 17:11] Zahra surbajo: 🎀🎀🎀🎀🎀
*UMMU AYMANA*
🎀🎀🎀🎀🎀
Zahra Muhammad Mahmud.
DA BAZARMU WRITERS ASSOCIATION
*page 107-110*
Rayuwa suka ci gaba dayi me kyau da tsabta da nagarta,kowa burgeshi sukeyi.
watan Abu ayman Shida,ummu tasamu ciki,hankalinta in yayi dubu yatashi,shiko Ayman munarsa ta gaza ɓoyuwa,ita ko sam hankalinta be kwantaba.
Cikin kwanakin Abu ayman yafara rashin lafiya,dan haka suka kaishi Asibiti aka dubashi aka bashi magani,ummu gaba ɗaya hankalinta ba a kwance yakeba game da ciwon na ɗan nata.
Kwanan shi biyar da fara ciwon Allah ya amshi abunsa,daga ummu har Ayman,a sume aka kaisu asibiti asakamakon rasuwar ɗan nasu.
me martaba kanshi seda hawan jinin shi yatashi asakamakon rasuwar jikan nashi.
Da kyar da rarrashi kowa ya dauwama yabarwa Allah ikon sa,amman ummu duk sanda taga wani abu nashi se tayi kuka haka shima Ayman.
Ayman ne tatambayi ummu aynihin labarinta,bata ɓoyw mishi komaiba ta faɗa mishi,ranshi iya ɓaci dan haka shiryawa yayi shida ummun da jamian tsaro da umma da ƙanin ummun suka nufi garin gongola domin kamo su jameelu.
koda suka isa garin sunyi mamakin ganin gidan a ƙone amman a haka mutanan gidan suke rayuwa acikin shi.
Tuni iyayen malam mudi sun jima da rasuwa,se saude wacce suka tarar da ita ta gurgunce asakamakon ciwon suger daya ruɓar da ƙafafun aka yanke,shiko jameelu ƙanjamau ta mishi mummunan kamu,baba shuaibu kuma makancewa yayi,yayinda ko abinda zasuci yafi ƙarfinsu tunda sukayi gobara a gidan.
Haka aka tarkato su a motar jamian tsaro suna ta kuka suna neman gafarar su ummu.
ummu,da umma seda sukayi kuka na tausayin su sauden,daga gongola,ummu da umma Adamawa suka wuce dangin umman.
kowa yayi murna da ganinsu ba kaɗanba,satinsu ɗaya suka wuce Abuja domin sauraran ƙarar da Ayman ya shigar kotu tasu jameelu.
Sun halarci kotun inda aka yankewa jameelu hukunci kisa ta hanyar sare kanshi da takobi,ita kuma saude ɗaurin rai da rai,yayinda su baba Hamisu,da shuaibu da furera aka yanke musu zaman gidan kaso na shekara guda ko zaɓin tara dayake basu da komai haka aka tarkatasu prison.
namma su ummu se kuka suke.
Washe gari aka,zartarwa da jameelu hukuncinsa.
Rayuwa taci gaba da tafiya yadda akeso cikin ummu se ƙara girma yake,ummu taga tattali a gurin Ayman ba ɗan kaɗanba,komai shi yske mata,siyayyar haihuwa kuwa dubai yaje ya siyo duk abinda akeso.
Cikin ikon Allah watan haihuwarta ya tsaya,tana fara nakuda bata jimaba ta haifo ɗanta namiji kyakkyawa tamkar ubansa,faɗin murnar da Ayman yayi bazata misaltuba,haka kowa na dangin yadunga rubibin zuwa dubata.
Ranar suna aka sawa yaron sunan sarki suna kiranshi Abu Ayman.
Duk wata kulawa ta duniya babu irin wacce Ayman beyiwa ummu ita da ɗanta,bashida burin daya wuce ganin farin cikinsu,haka itama batason abinda ze ɓata ran mijin nats.
yau Asabar ɗin ƙarshen wata,a irin wannan ranar ne ummu da Ayman suke zuwa shopping ɗin abinda basu dashi.
Kamar kullum sunyi shiga ta ƙasaita suda ɗansu,suka nufi,shoprite dake Abuja.
.Sunyi siyayyarsu kaf ansa musu amota suna shirin shiga mota wata mata gurguwa ta ƙaraso gurinsu tana bara.
duk canjawar da