Showing 48001 words to 51000 words out of 52381 words

Chapter 17 - AUREN FANSA Book Complete Document by NIMCY.txt

04 Dec 2024

3879

irina babu yadda zai yi ya faÉ—a, Wayyoooo Ummi kawo É—auki wlh jiri na keji, bana gani ihhhhuuu jama'a Ya Heemu tare da Mumynsa kuma Bazawara wacce tafi wata budurwar daÉ—i kashe ni"
Ya ƙare sumbatun yana haɗa uwar zufa a saman fuskarsa.
Jikinsa duk rawa yake yayinda bakinsa ya gaza yin shiru.
Ya Heemu ne irin mazan nan da idan sukaji sauyi irin haka sam basa shiru.
Zage murya suke suyi ta kwarara ihun daÉ—i san ransu.
Mannal tun ihun farko ta san cewa kashinta ya bushe a wajan Ya Heemu.
Domin shigarta ita babu ko sassauta wa.
Sai cije lips take tana riƙe damtsan hannunsa.
Sosai take son kurma nata ihun amma sam ko da wasa bata son yi masa kuka.
Ga wata matsananciyar kunya data kamata.
ÆŠan cikinta yau shine a samanta yana auratayya da ita.
Duk yadda tasu Ya Heemu ya rabu da ita ƙiyayi, ga wata azaba data keji a Jikinta.
Brest É—inta har wani tsagewa yay sbd yadda Ya Heemu ya basu wahala ba É—an ka É—an ba.
Kusan 1hr da minutes ya faɗa Jikinta tare da ƙanƙame ta yana sakin wani wahalallan numfashi.
Cikin rashin sabu da abun yaji jikinsa na masa ciwo Musamman ququnsa.
Kuka Mannal ta sanya masa tana ɓoye fuskarta a ƙirjinta,
A slowly ya shiga buÉ—e nauyayyen idanunsa wanda suka cike da hawaye wanda shi kansa bai san na menene ba,
Sam baiga illa ko kuma aibun auran bazawara ba, amma mutane da yawa sun masa gurguwar fahimta,
Yanzu idan budurwar yaywa wannan abun ai ƙilan yanzu suna asibiti ko kuma ta sume masa,
Lumshe idanunsa yay a hankali tare da maida kansa saman ƙirjinta kana ya kamata ɗaya brest ɗin ya ci gaba da murzawa,
Cikin kwaɓe fuska da kuma shasha kuka tace,
"Dan Allah ka barni, Mamana ciwo zaka tsige min"
Numfashi ya fesar tare da ƙura mata ido yana kallon yadda ta shagwaɓe fuska ta dawo kamar wata yarinya cikin nutsuwarsa
HaÉ—i kuma da kamewa yace.
"Thank you"
Banza tayi masa ganin haka yasa ya ƙara cewa.
"Thank you"
Still Shiru tayi no answering hannu yasa ya matse nippy ɗinta tare dasa baki ya fincika da ƙarfi ya shiga tsotsa,
Kansa ta riƙe tace.
"Ayyah! Tun safe bana da lfy ka rabu dani mana, kaje wajan É—ayar"
Murmushin jin daÉ—i yay yace.
"Bana baki maganin ciwon ba?"
Hannu tasa ta daki ƙirjin tare da shafawa ba tare da tace komai ba,
Laɓɓansa ya ɗura saman kunanta yace,
"Mumyna matar É—an yaro, yaron ma wanda ta raina"
Kuka ta sanya ta shiga ƙoƙarin janye Jikinta duk da ciwon da jikin yake mata,
Hannayensa duk biyun ya sanya ya azata saman jikinsa yace.
"It's okay, thank you, Duk da dai taimakon rai nayi"
Ya faÉ—a yana rungome ta tare da shafa sumar kanta,
Lubb tayi tana sauraran sautin bugawar zcyarta dake fita dib dib dib dib kamar wace BP É—inta yake shirin sauka,
Shiru gaba ɗaya sukai yayinda Ya Heemu yake tunanin zai yi ƙoƙarin ganin ya kamanta adalci tsakaninsu duk da cewa baya sonta amma
Dole zai É—auki mgnar mahaifin nasa ya bata farin cikin shekarun da suka rage mata,
Tun sanda tace masa mahaifinsa na raye yaji girma da ƙimarta sun daɗu fiye da baya,
Yana jinta a wani gefen shashe na zcyarsa duk da cewa bai san mene gaba zata haifar ba,
Amma yana riƙon Allah Ubangiji ya sanya ta haifar da abu mai kyau,
Mannal kam burinta gari ya waye ya bata divorce Paper É—inta tayi gaba, a hankali kuma
Zazzafan zazzaɓi ya fara ratsa jikinsa yana jin wani sabon feelings na ƙara zuwar masa,
Ci gaba yay da murza nippy ɗinta da sauri tasa hannu ta riƙesa ganin yana ƙoƙarin sanya hannunsa a ƙasanta ba ko kunya
"Pls kaje wajan Matarka banso"
Fesar da numfashi yay yace
"Ke ni ba shasha bane nasan me nake, And wane ya faÉ—a maki sha'awar wani tana kashe ta wani? Ke na fara sani ba ita ba, daÉ—in ki na fara sani ba ita ba,
Idan aka tambayar gareni wace uwargidan Ibrahimul Khalel zance Mumyna ce, dan haka I'll go for the second round"
Ya faɗa yana kwantar da ita kuka ta fara amma ko sauraranta bai ba saima ƙara tunzura shi da take, kai tsaye ya ƙara shigarta babu fargaba ko kaɗan cikin kuka tace.
"Wlh kafi ƙarfi na, dan Allah ka rabu dani kaji min ciwo, ko Abban Arman bai taɓa jimin ciwo ba"
Jin sunan Abban Arman yasa Ya Heemu ya ƙara shigar ta da ƙarfi yana jin sanda ƙasanta yace keeeeeeeet,
Ihu tasa masa tana riƙesa Jikinta duk rawa yake tace.
"Na shiga uku wlh ko a yanzu nasan kai Uban yaro ne ba yaro ba, dan Allah ka rabu dani ka yagani fa, kaji min ciwo"
Sai da ya gama dan kansa sannan ya sureta kamar yarinya yay toilet da ita domin sai a lokacin yaji tausayinta ya kama shi,
Amma son bai son nunawa kada ta raina shi.
Ya haÉ—a mata ruwan zafi ya sanyata ciki ya juya da sauri tare da sanya kayansa ya nufi part É—insa.
Mannal yana fita ta saki wani gigitaccen kuka na azaba sai rawa Jikinta yake ko a frist night É—inta bata sha wannan ruwar wahalar ba sam,
Yadda ta kejin zafi ya tabbatar mata cewa taji ciwo a Jikinta, da ƙyar ta shiga ruwa ta gasa Jikinta kana tai wanka ta ɗaura towel ta fito,
Allah ya taimaka ba'a bed sukai ba duk wannan abun a saman carpet ne bed ta faÉ—a tare da shigewa duvet ta kwanta abinta tana sauke wahalallan numfashi,
Ya Heemu yana zuwa part É—insa ya nufi bathroom yay wanka shima ya gasa jikinsa domin ji yake tamkar shi akaiwa abun bashi yayi ba,
Yana gaban mirror yana fesa wa jikinsa parfume sai sakin murmushi yake,
Time to time kuma yana É—an dafe kansa sbd ciwon da yake masa,
A hankali yay baya ya kwanta saman bed bakinsa ɗauke da addu'a nan take bacci ya ɗauke sa tare da wani zazzafan zazzaɓi,
Moha tana shiga part É—inta ta faÉ—a saman bed tana sakin ajjiyar zcy ta tsoro da kuma fargaba,
Tana jin lokacin da Ya Heemu ya fasa ihu kana kuma ta jiyo sautin ihun Mumy,
Da sauri ta sanya pillow ta danne kunanta dashi, tare da sakin kuka wanda bata san na menene ba amma yadda suke ihu kaÉ—ai ya isa ya fahimtar da ita cewa Abinda Ya samu JIDDERH ne ya samu Mumy, tunawa da lokacin da ABU MALEEK ya farwa JULDE ne a lokacin daya fita da ita ran gadi ne yasa ta saki ihu,
Kenan Ya Heemu shi ne ya farwa Mumy, ba gwamma ABU MALEEK ya samu juyewar tunani ne a lokacin daya samu nasarar raba JIDDERH ta budurcinta ba, harya gama abinda yake a tsakiyar ciyayi kusa da ƙorama bai sani ba,
Amma shi Ya Heemu ai da hankalinsa kenan Mumy zata rigata haihuwa ne ko menene?,
Tana cikin wannan kukan ne kuma bacci yay gaba da ita.
Washe gari
Yana sanye da wata farar ash ɗin Arabian Jallabiya mai ƙaramin hannu,
Sai ƙwantaccen gashin kansa dake kwance sai ƙyalli yake,
Dawowar sa kenan daga sallar Subhi, kai tsaye part É—in Moha ya nufa a hankali ya tura jinta a buÉ—e kuma ya sanya ya tura kansa ciki baki É—aya.
Tana kwance saman gado sai bacci take tana sakin ajjiyar zcy,
Zama yay ya ƙura mata ido ba tare kuma da yay mgn ba ya sanya hannunsa ya jawota kusa dashi ganin bata Mutsa bane yasa ya shiga kiran sunanta a taushashe.
"Humairahhhhhh!! Humairahhhhhh!! Humairah!!"
Ya faɗa yana dukan kumatun ta buɗe ido tayi tana ganinsa ta ɗauke kanta tana mai miƙewa tsaye domin ta fahimci lokacin sallah yayi,
Miƙewa yay ba tare da yace komai ba yaja mata ƙofar yay waje abinsa,
Part ɗin Mannal ya nufa, yana shiga ya lumshe idanunsa sbd wani ƙamshin Air freshener da yaji ga ƙamshin turaran Al'ajabu daya cika cikin bedroom ɗin,
Tana kwance saman Sallaya hannunta riƙe da casbawa da alama tana cikin addu'a ne bacci ya ɗauke ta,
Jingina yay a jikin ƙofar tare da harɗe hannayensa ya zuba mata firgitattun idanunsa a cikin lokaci kaɗan kuma komai na zcyarsa ya keson sauyawa,


*UHM ABU_MALEEK YA KUSA ZUWA KADA KUJI KUƊIN YAY MAKU YAWA WANNAN DALILIN NAKE TA ƘARA TUNA MAKU, A YANZU 500 AKE BIYA KAFIN A FARA POSTING KUƊIN YAFI HAKA*


Wani ƙawataccen Murmushi ya saki har sai da dimples ɗinsa ya luma tare da bayyanar teeths gave ɗinsa mai kyau da kuma tsarin gske,
Gently ya ƙarasa inda take kwance tana bacci yana zuwa ya sanya hannunsa ya sureta zuwa saman bed, a hankali kuma ya zare hijab ɗin jikinta, kusan suman tsaye yay domin gaba ɗaya brest ɗinta a waje suke tsirara, sbd bata zuge zip ɗin duguwar rigar ba,
Cikin baccinta taji mayataccen turarensa yana dukan hancinta, ajjiyar zcy ta sauke tare da ƙara shigewa jikinsa tana sanya hannunta duk biyun ta rungomesa sosai a Jikinta,
Jikinsa har rawa yake wajan sanya bakinsa zuwa ga abinda yake tsune masa ido,
Da sauri ta buÉ—e idanunta suka haÉ—a ido kashe mata ido É—aya yay yaci gaba da yin abinda yake,
Kuka ta sanya masa tana cizonsa a ƙirji,
Yana jinta yay mata banza ganin yadda yake rawar jiki yasa ta ƙara sakar masa kuka tana faɗin.
"Wai baka da tausayi ne? Jiya kaji min ciwo ko a jikinka ka tafi ka barni, yanzu kuma kashe ni ina jin zakai"
Dry yay yana sakinta yace
"Haba É—an yaro dani zan kashe uwar mata"
Turo baki tayi tana kwaɓe fuska tace
"Uhm ni dai a'a, wlh kai babba ne nayi believe da hakan yesterday so leave me kaji"
Idanunsa da yay sosai ya kalleta dasu,kafin yaja baya kaÉ—an yana Rungome da ita a jikinsa yace.
"A cikin biyu za'ai É—aya, ko dai ki barni na sauke abinda na keji ko kuma ki sauke min"
Girgiza kai tayi tace.
"Me zan maka?"
Yana tattare rigar jikinsa zuwa sama yace.
"Just watching and see"
Idanunsa a lumshe taji ya kwantar da ita tare da tallafo da kanta, kana ya buÉ—e mata baki abinda taji a bakinta mai kama da
Rudi ne yasa tai saurin buÉ—e idanunta da sauri kuma ta rufe idanunta, Ya Heemu
Na fesar da numfashi yana sakin wani gurnani yace
"Suck it Mumyna"
Tasan cewa ba zai rabu da ita ba hakan yasa ta zage tana masa abinda ya keso harya samu nutsuwa,
Rungome ta yay sosai yana mai jin daÉ—i da kuma farin ciki,
Ɗan zamewa tayi zata ƙwace ya matseta sosai a jikinsa,
"Finally komai yay dai-dai sai ka sallame ni"
Kallonta yay irin kallon bangane ba É—in nan yace.
"Me fa?"
Fuskarta a haÉ—e tace.
"Ka sakeni AURAN FANSA ya ƙare"
Sakinta yay a Jikinta yana mai miƙewa tsaye yace.
"AURAN FANSA yanzu ya zama AURAN SOYAYYA DA KUMA FARIN CIKI"
cikin rashin fahimta tace.
"Soyayyya dawa? Goodness Malam ka sakeni bana son zama da mutum mara kunya"
Dry yay mata sosai.
"ÆŠan iska ne da zan sakeki? Ki bari na zama mahaukaci kamar ABU MALEEK sai na sakeki, kuma koshi da yake Mahaukaciya bai saki matarsa ba matsala aka samu, dan haka ki shirya zama da mijinki kuma É—an ki Captain Ibrahimul Khalel"
Yana faÉ—in hakan ya fice daga cikin part É—in ya nufi nasa,
Harara ta watsa masa tana mai turo baki a shagwaɓe tace.
"Banza mayan nono"
Tana faÉ—in haka ta shige bathroom domin shiryawa.
Misalin 11 na safe Moha na zaune saman Danning table ita da Ummi sai Papi, suna breakfast, tun daga nesa taji ƙamshin turarensa,
Sunkuyar da kai tayi ƙasa tana juya tea ɗin gabanta a hankali
Kuma take sha tana É—an haÉ—e rai,
Zama yay sosai yau yana cikin wata dakakkiyar shadda white colour sai hula mai tangaran,
Yay masifar kyau kana kallonsa kaga ango kuma sabun shiga,
"Ummi, Papi mrng"
Murmushi Papi yay yace.
"Fatan ka tashi lfy?"
Yace "Allahamdulillah"
Ummi kam ko É—ago kai ba tayi ba sbd sosai jiya ihunsu ya cika mata kunne hakan yasa Papi yace yau zasu koma É—aya gidan tunda wannan yafi girma sai Ya Heemu ya zauna a cikinsa tare da matansa,
Shiru wajan ya ɗauka kowa ya yana cin abinci ba kajin ƙarar komai sai ta Spoons knives, Suna gamawa Ummi ta shaidawa Ya Heemu barin su gidan sosai yaji daɗi domin shima kunya ya keji,
Tashi sukai daman tuni su shirya tafiyar basu É—auki komai ba
Sai kayan sawa har mota Ya Heemu da Moha suka rakasu Mumy kam kasa fitowa tayi sbd kunya,
Suna tafiya Ya Heemu ya faki idanun Moha cak yay sama da ita sai bedroom É—insa,
A ranar Moha ta faɗawa aya zaƙinta, yasha cizo daya ƙushi, kuka babu kalar wanda ba tayi ba, har suma,
Lokacin da Mannal taji ihun Moha bathroom ta shiga ta kulle kanta a ciki,
Haka dai rayuwar tai ta tafiya Mannal ta hqr domin zuwa yanzu soyayyyar É—an cikin nata ya gama ratsa mata zcy,
�angaren kwanciyar Aure Ya Heemu yafi jin daɗin Mannal fiye da Moha musamman idan Mumy tayi riding nasa, A haka Mannal ta samu ciki haka Moha kusan a tare suka samu cikin
Farin ciki wajan Ya Heemu ba'a mgn gashi ya samu haÉ—in kan iyalan nasa,
Idan yana tare da Mumy har manta kansa yake, dan haka zatai masa tik ko ta É—aure sa jikin bango tai tai masa abinda ya keso, haka zai zage iya kar Muryarsa yay ta tsala ihu,
Hannah Arman ya aureta haka Areef ya auri Amatu, Shoona kam wani tsuhun mutum ta aura mai mata biyu itace ta ukun,
Rayuwa kenan abubuwa da yawa sun faru wasu masu daÉ—i wasu a kasin haka, Yayinda aka rataye Abban Arman bisa bin umarnin Court É—in,
After 9mnt
Da sauri ake tura gadon da Moha take kai sbd sabuwar naƙudar da yazo mata,
Sosai ya shiga tashin yana yana matukar son matan nasa sosai,
Yana tsaye aka shigar da ita labour room, Mannal yaja ya rungome shima ya shiga kuka kamar ƙaramin yaro, Anuty Meera dai ko mgn bata iyawa sbd tashin hankali haka ma Ummi,
Baffa sai jan carbi yake
Babu jimawa aka fito da wani jariri ƙato dashi mai kama da Ya Heemu domin ko hsken jarirai bashi da shi,
Da sauri Mannal ta amshi jaririn tana jin dama itace ta sauke wannan nauyin, domin
Kwana biyu ciwon zcyarta ya tashi sosai, ta É—auki niyyar mallakawa Moha abinda ta mallaka,
Suna zaune suka jiyo ihun Moha gaba ɗaya suka miƙe tsaye, da gudu wata Dr tazo ta shige cikin room ɗin babu jimawa ta fito hannunta yay faca-faca da jini sbd jinin daya ɓalle wa Moha bayan haihuwarta,
Kallon Dr ɗin Ya Heemu yay ganin tana girgiza masa kai yay saurin yin baya zai faɗi Baba Haroon ya riƙesa,
Mannal kam cikinta ta riƙe sbd hantsilawar da yay mata, Ummi ce tace
"Ya jikin nata?"
Girgiza kai Dr É—in tayi tace.
"Sai hqr Ubangiji ya amshi abarsa"
Innalillahi wa'inna ilaihir Arjun,
Cewar Abba Wacce ake tunanin mutuwarta ba ita Ubangiji ya É—auka ba, daman mutuwa bata san inda ciwo yake ba, yau gashi Moha da take da cikakkiyar Lfy ta mutu tabar mai ciwon zuciya.








*ABU_MALEEK ZAI ZO MAKU DA SABON SALO, LABARI NE WANDA BA'A TA�A ZUWAR MAKU DA KAMARSA BA, LABARI NE MAI TARWATSA ZCY, DA SANYA MUTUM KOGIN TUNANI, KANA YA SANYA ZCY JUYAYI, LABARI NE WANDA YA HUCE LABARIN ROMOE DA JUILET, LABARIN DAYA HUCE NA LAYLERH DA MAJNUN, LABARI NE DAYA HUCE NA TAITAINIK🔥 AKWAI SALO MAI NARKA ZCYR MAI KARATU, NI KAI NA BA KOMAI NAKE JURE RUBUTAWA SBS WITH EMOTIONAL NA KEJIN ABUN, YANA EFFECTING ƊINA SOSAI, KADA KI SAKE A BAKI LABARI ZAKI IYA BIYAN KUƊIN KI IT'S 500 VIA 0116886423 SULAIMAN NA'IMA S UNION BANK EVEDANCE OF PAYMENT https://wa.me/+2348119237616 500 SHINE VIP KAFIN NA FARA POSTING AMMA IDAN NA FARA POSTING KUƊIN ZAFI HAKA💃�💃� WANNAN GARA�ASA NE*
11/30/21, 9:07 AM - Ummi Tandama😇: 🌈🌈🌈🌈🌈🌈🌈🌈🌈
*AURAN FANSA*
NA'IMA SULAIMAN SARAUTA
Nimcyluv






37-38






Ummi da Anuty Suwaiba ne sukai kan Mannal wacce tuni faya ta fashe mata haihuwa tazo dab.
Ya Heemu kansa ya kifa a jikin Kawo Shuriem sai sakin ajjiyar zcy yake,
Ana shigar da Mannal É—akin haihuwa wata likita ta fito da sauri fuskarta cike da fara'a tace.
"Finally"
Da dauri Alhj Al'mustapha ya kalleta yace.
"Ta haihu? Ina gawar kuma?"
Dr É—in tai Murmushi tace.
"Babu batun gawa, duguwar suma tayi zuwa yanzu kuma ta farfaÉ—o kuyi sauri ko bada jini a sanya mata"
Da wani irin sauri Ya Heemu ya faÉ—a cikin É—akin yana zuwa ya sameta a kwance,
Sai numfashi take fitarwa,
Tayi fari sosai alamar da gske jini take buƙata,
Yana zuwa yasa hannu ya É—ago ta zuwa jikinsa,
Ya rungome ta sosai idanunsa na zubar da hawaye yace,
"Jerry na, I'm sorry saura kaÉ—an Nima rawa zcyr ta buga kin bani tsoro sosai ainun, ban tsammaci zan iya dauriya ba ina gab da fita hayyacinta na sai kuma gashi ashe kina raye,
Wanene ya san iya kacin yaran da zaki haifa min ai Allah, thank you God daga bani mataye na gari maso sona da kuma ƙauna ta, Ubangy ka sanya ni zan mutu na barsu"
Da sauri Moha ta girgiza masa kai alamar bata so ya daina faÉ—a,
"I love You so much wifyna, kin bani yaro mai kama dani, daman nasan ragwantar ki bazai hana ki samu mai kama dake ba"
Ya faÉ—a yana sumbatar forehead É—inta,
Murmushin dole tayi masa tare da shafa fuskarsa tana jan karan hancinsa ba tare da tace komai ba,
Ganin tayi shiru yasa shi faÉ—in.
"Pls Humairahhhhhh say something mana"
Jan numfashi tayi kaɗan kafin ta ɗan bugi ƙirjinsa muryarta na rawa tace.
"I love so much Ya Heemu, nasan zan rayu dakai amma mutuwa dole muna tunaninta a kullum ina buƙatar Ubangiji ya fara ɗaukan raina ya Barka da yaran da zan haifa"
Da sauri ya sanya bakinsa cikin nata ya shiga kissing É—inta tana jin tai shiru tana lumshe idanunta,
Dr tace ta shigo da jinin Ya Heemu da aka É—auka ta É—aurawa Moha,
Ya Heemu fita yay yana mai hamdala a ransa, domin idan babu Moha a rayuwarsa bai san yadda zan yi ba,
Yana fitowa Anuty Meera da Alhj Al'mustapha duka shiga domin suma a firgice suke sosai,
Ganin kyawawan yara duk masa a hannun Baffa yana masu tofi yasa Ya Heemu tsayawa cak yana kallon yaran cike dasu da ƙauna farare tass dasu,
Ya Areef ne yace.
"Congratulations Ya Heemu, Lokaci guda ka sami Æ´an uku ma sha Allah, Allah ya sanya masu albarka"
Bakin Ya Heemu na rawa idanunsa cike da hawaye wanda suke shirin sakko masa yace.
"My Mumy My Mannal"
Sai kuma ya juya da sauri ya nufi room É—in da take, yana shiga ana gama shiryata,
Haɗa ido sukai da Ya Heemu tana ganinsa ta kwaɓe fuska sai hawaye tana Turo baki kuma tace.
"Ya Heemu!!!"
Bakinsa na rawa yace.
"Yes! Sweetheart"
Hannayenta ta ware masa tana ƙara marai-raice fuska kamar yadda ta saba.
Da sauri ya ƙarasa Jikinta suka rungome juna a tare kuma suka saki kukan farin ciki tace.
"I'm sorry, pls kayi hqr"
Yana shafa

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login