Showing 42001 words to 44092 words out of 44092 words
Chapter 15 - Shalelen Alhazawa Book Document By Asmeetar Hydar .txt
jikin Sultan.
A kiɗime Sultan ya shige da shi ɗakin yana mai faɗin "Sai da na ce kar ki zo amma kin kasa saurara yanzu kalli abin da ki ka janyo kuma kin tafi kin barni da aiki"
Dariya Sultan ya rinƙa ji amma baya ganinta abin da ya ƙara ɓata masa rai kenan ya nufi frigde a fusace, ruwan roba ya ɗauko me sanyi, ɓalle ruwan ya yi tare da kwara ma Majeed a jiki, sai da ya kwara masa ruwan so uku amma be farka ma, hankalinsa ne ya mugun tashi kar dai Majeed ya mutu, Sultan ya faɗa a ransa yana mai zama gefen bed, "Ba mutuwa ya yi ba yanzunnan zai farka kawai ka sake zuba masa ruwan da ke hannunka"
Zakanyar ta faɗa cikin muryata me rikitarwa ba tare da Sultan ya ganta ba, a hanzarce ya ƙara watsawa Majeed ruwan sai kuwa ya ja numfashi da ƙarfi, ɗagowa ya yi yana mai faɗin "Innalillahi wa inna ilaihir raji'un wallahi Zaki a ɗakinnan" Yunƙurawa ya yi da niyar gudu Sultan ya damƙo shi "Kai amma marar hankali ne, mafarki ne fa ka ke yi tun ɗazu nake zuba maka ruwa amma sai ihu ka ke cikin bacci wai Zaki ya biyo ka" A mamakince Majeed ya zauna tare da dafe kansa "Mafarki kuma? na zata gaskiya ne amma ai bansan lokacin da na yi baccin ba"
"Ka aje duk tambayoyinka ni banada lokacin amsawa, ya za'a yi ka ga Zaki a ɗakina kamar dai a Jeji, malam ga abincinka can sai ka ci dan an kusa kiran sallah" Sultan ya faɗa yana mai barin gurin.
Abincin Majeed ya fara buɗewa yana mai gazgata abin da ya gani, dan shi kam ya san ba mafarki yake ba gaba ɗaya ya kasa yarda da idanuwansa.
.......................
Misalin tara na dare ne Najmeer da Meera suka fito cikin shigar ƙananan kaya kamar yanda suka saba, yau Najmeer ta ce za su tafi Clup na ƙarshe tun da gobe za su koma gidansu Junaid, ba ƙaramin kyau kayan jikinta suka yi ba doguwar riga ce red me adon duwatsuna daidai cinyarsa, daga saman na shanunta rigar ta kama sai ƙasan gurin manyan hips ɗinta da ke ƙarawa jikinta kyau, duk taku ɗaya sai mazaunanta sun juya hakan ya ƙara fitar da tafiyarta.
Ko da suka fito ba kowa a parlourn hakan ya sa su ficewa cikin sanɗa tun kafin Mamu ta ankare.
Najmeer ce me driving Meera na waya da Saurayinta a gefe har suka iso Clup, a ɗan tsorace Meera ta ce "Wai anan zamu zo? ko kin mance abin da ya faru wancan lokacin"
"Dan wani abu ya faru sai a hana min zuwa Clup, ko wannan lokacin idan ya shigo sai na......" Tun kafin ta rufe baki ta ji kamassssss an daki motar da suke ciki, da sauri Najmeer da Meera suka fito dan ganin waye.
Motocin Sultan ne guda goma jere da juna masu tsadar gaske, gurin da aka daka Najmeer ta duba sai ga glup ɗin bayan motar ya fashe, "Kambala'i.........., wallahi ba ka isaba sai ka gyara min motana"
Inda Sultan ɗin ke tsaye ta nufa tana mai zuba masifa, tana isa bata yi wata-wata ba ta wanke shi da mahaukacin mari "Allah ya tsinewa gadara da nuna isa, na ci uwarka a iskanci" Ta faɗa tana mai kama kwalar rigarsa, a mugun fusace Sultan ya damƙo gashin kanta tare da jinginata bayan motarsa da ƙarfi cikin tsantsar mugunta, jikinsa ne ya hau rawa bakinsa ya shiga neman kalmar da zai fara magana kusan mintuna biyu a lokacin riƙon da ya yiwa Najmeer ya fara yi mata zafi dan har gurin ya soma yin ja, "Ki ka mareni....?"
Sultan ya faɗa muryarsa na sarƙewa.
Itama Najmeer cikin ƙarfin hali ta ce "Yes ammareka kai waye? kuma sai ka gyara min motana"
Meera da ke gefe ne ta shige motar da mahaukacin gudu ta bar Clup ɗin tare da nufar gida, dan ta san yau kam akwai bala'i.
"Na lura tun ranar da na fara haɗuwa da ke ki ke raina min hankali yau zan koya miki ladabi" Cewar Sultan yana rufe mata ido, umarni ya ba Drivern sa da ya ciro masa wani ƙyalle a mota, nan kuwa Driver ya kawo masa, da sauri Sultan ya rufewa Najmeer ƙwayar idonta saboda da shi take samun damar canja halitta, idan har idonta na rufe bata iya komawa Mage.
Buge-buge ta fara tana ƙoƙarin janye ƙyallen amma Sultan be bata damar hakan ba, dan ƙarfinsu ba ɗaya ba.
Cikin Clup ɗin ya nufa da ida wanda kowa ya fito waje sai shi ɗaya, sai da ya shige kafin mutane suka rufa masa baya ana koɗa shi da yi masa kirari.
A wani haɗaɗɗen ɗakin ya nufa da ita a lokacin Najmeer ta fara ganin jiri saboda bata jure rufe mata ido da wani abun, ɗaki ne me masifar kyau da ɗaukar ido wanda Sultan ke sheƙe ayarsa a ciki idan ya zo Clup.
Duk iya ƙoƙarin Najmeer na ganin ta janye wannan ƙyallen ta kasa saboda ya riƙe mata hannu, cikin salon mugunta ya ce "Yau zan kawo ƙarshen rashin kunyar da ki ke min tun da na lura cewar ke marar kunya ce" Ya faɗa yana haɗa kanta da ƙofar ɗakin, wata irin razananniyar ƙara Najmeer ta saki wadda ta sa ɗakin amsawa tana mai zubewa ƙasa a sume.
Ba tare da jin tausayi ba Sultan ya saki dariyar mugunta yana mai fara rage kayan jikinsa, ƙofar room ɗin ya saka ma key sannan ya dawo inda take kwance ya tallafota zuwa kan bed, a hankali ya ƙura mata ido yana mai kallon kyakykyawar fuskarta me ɗauke da ɗan ƙaramin bakinta be san lokacin da ya haɗe bakinsu guri ɗaya ba yana mai sakar mata hort kiss me rikita tunani.
Sosai Sultan ke sarrafa bakinsa cikin nata har ya fara ficewa a hayyacinsa, tun da Allah ya halicce shi be taɓa jin daɗin kiss ba sai wannan karon har ya mance wadda yake tare da ita, a haukace ya shiga sarrafata yana mai yamutsata har ya cire ƴar ficikar rigar da ke jikinta, wani mugun numfashi ya ja ganin halittar jikinta tamkar ita ta yi kanta, sannu a hankali ya fara shinshina wuyanta da ke fitar da ƙamshin turare.
Gaba ɗaya Sultan ya ruɗe ya fice a hankalinsa har ya fara ƙoƙarin shiga hanyarsa amma abun ya gagara, duk iya yinsa na ganin ya shige amma ya kasa, yanda ya rinƙa yi ne ya sa Najmeer jan numfashi saboda jin kafurin zafi na shiga ta ƙasanta, ba ƙaramin razana ya yi ba ganin ya kasa tafiya, mamakin duniya kuwa ya ishe shi, duk da cewar baya hayyacinsa amma sai da ya gane cewar Najmeer bata taɓa kwana da wani namijin ba, cikin sanyin jiki ya koma gefe yana mai dafe mararsa da ƙarfi, "Ya Allah......" Ya faɗa cikin sanyin murya, lokaci ɗaya ya miƙe a galabaice ya maida kayansa tare da ficewa ɗakin.
Sai da Najmeer ta kai mintuna goma a haka kafin ta fara motsi gami da dafe kanta, a rikice ta kurma ihu tana mai kiran sunan Mamu jin zafin da ke bi ta ƙasanta, ƙyallen da ke fuskarta ta cire sai yanzu take tunano abin da ya faru a tare kuma ta saki wani irin kuka me ban tausayi duk a tunaninta Sultan ya keta mata haddi, kuka take sosai wanda duk yanda ka kai ga rashin imani sai ka tausaya mata, ta jima tana kukan gami da zaginsa da saka masa Allah ya isa buhu-buhu, wata tsanarsa ce ke ƙara dira a ranta lokaci ɗaya ta saki ihun da ya sa gaba ɗaya Clup ɗin girgiza, nan take ta zama wata jibgegiyar Mage wadda ta lunka girman yanda take zama so goma, mutanen da ke Clup ɗin ko sun tarwatse jin yanda ƙasa ke girgiza kamar zata rufe da su.
A hankali ta dawo halittar mutum sanye cikin kayanta, takalmanta da ke gefe ta saka tare da ficewa daga room ɗin ta nufi titi kamar wadda ke ciyon jiki, tafiya take amma hankalinta baya jikinta hawaye na sauka tsiri-tsiri kan haɗaɗɗiyar fuskarta, a ranta take faɗin shikenan Sultan ya gama da rayuwata ba bu wani abin da ya dace face na kashe kaina a yanzu.
Jin ƙarar mota ne ya sa ta saya ba tare da ta juyo ba, motar na tsawa Nameer ta cigaba da tafiya sai kuma ta ji an ƙara yin horn a bayanta, a hasale ta juyo dan ganin waye amma hasken motar ya hanata gane wanda ke ciki.
Ta kai mintuna biyu a haka me motar be tafi ba ita kuma bata matsa ba, Allah ya sa titin ba kowa dan sai can ba'a rasa ba motoci ko mashin ke giftawa, ba zato ba tsammani taji an ja hannunta tare da matsar da ita gefe, ɗago kan da zata yi suka yi ido huɗu da shi, bakinta na rawa idonuwanta kuwa hawaye ne cike take furta "Prince...."
Sai kuma ta rungumeshi tare da fashewa da kukan da ke tsaye a ranta, sosai take kukan gami da ƙara matse shi a jikinta ko zata samu sassaucin zafin da zuciyarta ke yi, ganin yanda take kukan ne ya sa Prince kasa cire ta a jikinsa amma hannayensa a ƙasa ba tare da ya taɓa ta ba, rawanin da ke fuskarsa ya gyara kamar kullum ƙwayar idonsa kawai ake gani, cikin sanyin jiki ya janyeta daga ƙirjinsa "Malama lafiya za ki wani manne min a jiki? bayan na ga inda ki ka fito yanzu"
Rikitattun idanunta ta ɗago "Kaima ka san abin da ya faru da ni ne?"
Najmeer ta faɗa muryarta na sarƙewa.
"Me ya faru da ke?"
Kasa bashi amsa ta yi sai kawai ta cigaba da tafiya, hannunta ya kuma riƙowa tare da faɗin "Ke tsaya ina zuwa haka? da alama kin yi shaye-shaye a Clup ɗin da ki ka tafi mu je na kaiki gida kafin mota ta kaɗe ki a hanya"
"Bana buƙatar taimakonka" Najmeer ta faɗa cikin wata irin muryar da ta firgita shi, duk da cewar ya ji tsoro amma hakan be hana shi haɗe fuska gami da watsa mata mayatattun idanuwansa ba, da sauri ta sunne kai dan ƙwarjinin da ya yi mata.
Mota ya nufa da ita tana cijewa har ya shigar da ita a gaba.
Kasancewar yau ba Dogarai ne ya sa shi ke jan motar da kansa, tun da suka fara tafiya Najmeer ta kasa cewa komi haka shima Prince har suka iso ƙofar gidan, ganin bata da niyar fita ne ya sa shi fitowa ya janyowa waje, da mamaki ya ga ta nufi wata hanyar ba tare da ta shiga gidan ba, "Na shiga uku wai me ke damun wannan yarinyar ne?"
"Ya faɗa a hasale.
Bayanta ya bi da sauri ya riƙota "Ina zuwa kuma ga gidanku can"
"Mun canja gida na ɗan wani lokacin" Najmeer ta faɗa tana mai rufe ido alamun jiri na ɗibarta, ganin haka ya sa Prince faɗin "Faɗa min addrees ɗin sai na kai ki"
Da ƙyar ta iya ƙarasa faɗa masa tana gamawa ta zube jikinsa a sume, cikin tashin hankali ya rungumota jikinsa yana istigfari, a bayan mota ya kwantar da ita sannan ya nufi gidan da ta faɗa masa, kasancewar akwai number a gidan ne ya sa be bashi wahala ba, horn ya yi gate man ya buɗe masa.
A harabar gida ya tarar da su Mamu da Meera a tsaye kamar masu jiran sadaka, ba tare da ya kallesu ba ya fito da Najmeer kwance kan ƙirjinsa, Meera ce ta yi masa jagora har room ɗinsu, Mamu sai kuka take tana faɗin an kashe mata jikanya hankalinsu ya kwanta.
Shi dai Prince be amsa mata ba dan ya san maganarsa zai sa Mamu ta zage shi tassss.
*Wai waye ya turo neman auren Najmeer?*
*Wacece wannan Zakanyar?*
*Menene dalilin da ya sa Najmeer ke canja halitta?*
*Waye Prince?*
*Ya zaman Najmeer zai kasance a gidansu Sultan?*
*Meyesa Sultan ke zama Kada?*
*Menene dalilin da ya sa suke son kashe Najmeer?*
*Sultan, Junaid, Prince, a cikinsu waye zai auri Najmeer*
*Wanne mataki Najmeer zata ɗauka saboda zargin cewa Sultan ya lalata mata rayuwa?*
*Ya Mom zata yi idan su Najmeer suka dawo gidansu da zama?*
*Me ku ke ganin zai faru idan har Sultan Junaid da Mom suka gane cewar Najmeer ce ƴar fashin da ta zo gidansu kuma wadda Dad ya mayar a matsayin ƴarsa?*
*Duk amsoshin wannnan tambayar tana cikin cigaban littafin Shalelen Alhazawa, idan kuna buƙatar sanin abin da zai faru sai ku biya 500 kacal domin karanta wannan littafi me tattare da nishaɗi da kuma ban al'ajabi. Alhamdulillah Allah abin godiya a nan na kawo ƙarshen free pages na littafin Shalelen Alhazawa, duk me buƙatar cigabansa akwai account number a saman page ɗinnan tare da number ta shaidar biya, thank you all*