Showing 15001 words to 18000 words out of 46920 words
Chapter 6 - NI DA KE COMPLETE Document from Feedy Abdallah.txt
maganar yana jin wani irin bugawa da heart d'in shi keyi furxarda iska me xafi yayi daga bakinsa yana hadiye wani kololo daya tsaya masa a yuwa
"khalil na rigada na yanke wannan hukuncin kuma ni ba karamin mutum bane balle ka raina mun hankali aurenka da khairat anyi angama nan da 1 week xa'a daura muku aure dan haka ka fara preparation.....dan dole ne kuyi rayuwa........"
_gaskiya naga kun rage comment da sharhi idan banga comment ba gaskiya xan bar typing din😎_
♣️♥️♣️
_*NI DA KE!!!*_
♣️♥️♣️
```♥️Dole muyi rayuwa.........♥️```
_By 😘😘feebyrh😘✍️_
*_Dedicated to KHAUSAR SALIS USMAN Marubuciyar 🍃🌹🍃🌹COUSIN D'INA NE 🍃🌹🍃🌹heart you so much dear Allah yabar xumunci😘_*
page 1️⃣1️⃣
"Khalil na rigada na yanke wannan hukuncin kuma ni ba karamin mutum bane balle ka raina mun hankali aurenka da khairat ka dauka anyi an gama cuz nan da 1 week xa'a daura auren dan haka ka fara preparation....don dole ne kuyi rayuwar......aure...."
yana fad'ar hakan ya fice yabar khal da mom d'inshi xaune jugummmmm sak'e baki khal yayi galala yana daura hannunshi a kumatun shi yayi tagumi lallai wannan yarinyar ta gama dashi yama xa'ayi ya aure ta me xeyi da ita shida a rayuwarsa baya iya hawan mace sau biyu shiyasa ma sam baya kaunar yin aure in fact me ma xeyi da khairat shi ba abunda ke burgeshi da mace har yaji feeling d'inta inba virginity ba lallai xe nuna mata shi cikekken dan duniya kuma saitayi dana sanin sanin shi a rayuwarta me xeyi da wannan bitch bayan ya rigada yaci abunda yakeson ci babban kaskanci ma yaransa duk sun gama cinta balle yasa ran xe iya ajiyeta a matsayin me bawa karen gidan shi abinci by the way koh mummunan fuskarta baya son gani duk a cikin heart d'inshi yake wa'innan surutan "me....xanyi da.....wacce duk maxa....sun gama....cinta....wallahi koh duniyar nan xata hade waje daya......baxan iya auren khairat ba.......mexanyi da wannan kwailar...wacce koh breast d'in arxiki...batada...." a fili yayi wannan maganar yanata huci
surutai kawai yake ya manta mom na gaban shi dafe shoulder d'in shi mom tayi tana gyaran murya kafin tace "cool down son baxamu taba yi maka xabin da xe cutarda kai ba karka manta kaifa dan mune daya tilo toh meyasa xamu xaba maka abunda xe cutarda kai....??koh wanda be dace ba..."
in cool voice tayi maganar alamun rarrashi "mom wallahi da in aure wannan yarinyar gwanda na kashe kaina...maxanyi da ita infact nifa ban ma tashi aure ba kuma duk kuka kuskura kuka aura mun ita wallahi sai na kasheta kuma na kashe banxa......"
cikin tsananin bacin rai yayi maganar cuz idonsa ya rufe yake yama manta dawa yake magana
"meye haka khalil kanada hankali kuwa……?meke damunka koh ka fara shaye shaye ne.....wannan ba halinka bane khalil......
xama yayi ya dafe forehead d'in shi daga baya kuma ya xura faranta hannunsa cikin lallausan gashin kanshi "khalil kasani mahaifinka baya magana biyu dan haka gara kayi hakuri ka rungumi naka kaddarar......."
ajiyar xuciya ya sauke kafin yace "shikenan mom and please kiyi hakuri idan na bata miki rai......"
dan murmushi tayi tace "bakomai dan lale na.......furxarda iska ne xafi yayi daga bakin shi nan ya tashi yabar gidan cikin kankanin lokaci ya isa guest house d'inshi xama yayi yana crossing din kafar shi me kyaun gaske daya kan daya tagumi yayi yana naxarin abubuwa da dama yana tunanin yanda xe bullowa lamarin cikin yan mintoci aka cika masa gaba da kayan mayen sa saman wani hadadden center table me kyau sosai bottle d'in giya daya daga cikin yaran shi ya mika mi shi karba yayi ya kafa kai seda ya tabbatarda ya shanye shi tsafffff kafin ya dire bottle din yana miko hannu alamun a bashi wani haka yayita sha manya bottles 5 yasha sai yan kanana 3 nan aka mika masa allura yayiwa kanshi yasha packet d'in kwaya yafi ashirin dan a tunanin shi xasu sa yabar jin bakin ciki da yakeji amma koh kadan ba abunda ya rage daga abunda yakeji wani mahaukacin dariyar takaici yayi yana cewa"wai ni khalil ni xa'a aurawa wannan jahilar mexanyi da ita mexanci a cikinta nifa baxan iya auren wacce na lalata ba balle wacce wasu suka mora wallahi duk sukayi gangancin aura mun ita sai na kashe ta.....kuma daga baya nabar kasar gaba daya......"
yakarashe maganar yana sakin lallausan murmushi lumshe sexy bold eyes d'inshi yayi yana murxa joystick d'inshi take yaji matsanacin feeling ya addabe shi d'an furxarda xaxxafan iska yayi daga bakin shi jin yayi ba wacce yake kwadayi sai firdausi don ba'a taba yarinyar ta bashi wahala ba irinta daga yaran ministers har xuwa senators da governors ba wacce beci ba kuma ba wacce ya wahala a kanta sai ita dauko phone d'in shi yayi ya kira number saif bugu biyu akayi receiving
"saif.....yarinyar da kamarda gida jiya nakeso ka kawo mun yanxu....."
yana fadar hakan ya datse wayar yana cigaba da shan wiwin da ke hannun shi ajiyar xuciya ya sauke tareda lumshe sexy eyes d'in shi ba abunda yake gani a cikin kwayar idonsa sai haddadun breast d'in firdausi d'an murmushi yayi tareda cewa "yau dole ne inci ki cuz inada mugun kwadayinki wallahi.....kuma da dukkan alamun...xatayi mugun.....dadi..."
yayi maganar yana lashe pink lips d'in shi sake dauko phone d'in shi yayi ya kira wani number
"hello boss fatar kana lafiya......wani me wani irin haukataccen voice ne yayi wannan maganar wanda nima kaina saida na tsorota irin voice d'in mutunen nan ne marasa imani wa'inda basada tsoron allah koh kadan a xuciyar su
"loko...inaso kaje ka sace mun yar gidan sheikh Alhassan gidana na horon mata nan xaka kaita koh gawarta karka yarda ta koma fitowa daga gidan kuma duk wanda yayi gangancin hanaka daukarta ka hallaka shi......but loko banda kisa....bance ka kashe kowa.....yanxun nan xan tura maka kudinka......"
"ok boss karka samu damuwa angama......"
katse wayarsa yayi tareda sakin murmushin mugunta yace "dani kuke wasa yanxu aka fara wasan......."
bangaren firdausi kuwa dakyar tasamu ta gama dibo ruwan ta kwashi wankin maryam dana sauran yaran gidan ta wanke si tsaffffff daga nan taje ta watsa ruwa dakyar kwanciya tayi rufda ciki xaxxafan hawaye na sauka daga sexy eyes d'inta
nauyayyen ajiyar xuciya ta sauke "anya kuwa xan kai gobe da wanne masifar xanji dana wannan macucin wanda ya rabani da budurcina koh dana umma....nikam yaushe ne xan samu gata a rayuwata.....jin tayi an danneta sosai dakyar tasamu tasaki raxanannen ihu shako wuyanta tayi da karfi tana buga ruwan cikin da duk karfin ta
"kee!!!……… a raxane ta dago
idonta da yayi mugun jaaaaa tana kallon umma cikeda tsoro
"wallahi yau koh ubana xe tashi daga kabarin sa wallahi dole kije nemo mun kudi don xan iya kasheki....in baki kawo mun kudi ba yau......."
tayi maganar tana xaro mata ido,voice d'in firdausi na cracking tace"toh umma wallahi xanyi......" tafada cikin kuka sakin wuyanta umma tayi tareda rik'e waist d'inta tace "keee yau ba wasa a cikin lamarina koh da ta gidan kashi xa'a ciki ba ruwa na idan baxaki ciyu ta gaba ba ki bada ta kashi nidai fatana ki kawo mun kudi......."
tana fadar hakan ta fice xaune firdausi tayi tana kuka saida taci kukanta me isanta kafin ta tuna da kud'in da khal ya saka mata a jaka tunani tafara koh tabawa umma kudin ta huta amma tasan halin umma idan ta bata kudin xata iya k'ara lula mata wani karyan wajen babanta. hakanan ta tashi ta dauko bandur daya na kudi yan dubu daya daya ne dubu dari ne ciffff soke shi tayi a xaninta nan ta fita tabar gidan.....
shamsiyya kuwa yau ne xuwanta gidan khal kashi na biyu dan tayita xuwa ba'a bari ta shiga wani inyamuri ta iske a gate d'in shike duty gaida shi tayi tana kokarin kutsa kai cikin gidan wani axabar fitsari takeji ji take kamar maranta xe fashe "ka dawo yau kuma koh......d'an tabe baki tayi tace "yau ma d'in baxaka barni in shiga bane....."
"eh se ka bani abun dadi da xakabawa oga nima inci...inba haka ba baxan barka ka shiga ba....."
"mtsssw kaga malam nidai ka barni in shiga wallahi mugun fitsari nakeji....kuma ma matso kaji......"
tayi maganar cikin voice d'inta kamar xatayi kuka
"eeeehhhh mexaka gaya mun......
"so nake inga oganka kuma akwai abunda nakeso ka saka masa a abunda yake sha.......xan baka duk abunda kakeso...."
"ohhhhhhh wooo no kasan oga baya badaya mutunshi xe iya kashe mutu one time oga ba tsoro god a heart nashi "
"no karka damu xan baka kudi sosai....."
"ohhh money nawa xaka bani..."
"xan baka five million....."
"heeeeee god forbide bad thing mexanyi da five million xan sa kaina a risk ne fa ka kara de......."
"karka damu idan na aure oga xan baka sauran kudin...."
"no nima sai ka bani nayi taste abunda xaka bawa ogo before na yarda...."
"ok naji amma sai na fito wajen ogan naka....."
"a'a banaso ka bari ni na fara kafin ogo eeeehh but oga ba bayason old yafiso new wanda koh finger be shiga ba...."
"nasani....."
"ok yanada shooou da ka sani oga baya cin old amma fa inkin shiga karki nuna kin san john....."
"nasani baxan nuna masa....."
"ok amma seka berni nayi romance naka ko breast ne inyi sucking.."
dan guntun tsaki ta saki dan bala'in haushi yake bata ji take kamar ta kashe shi yanke shawarar barin kawai yayi romance d'inta tayi d'on tsayuwarda take wajen fitsarin na koma kamata ne bud'e mata gate d'in yayi nan ta kutsa kai direct boys quarters yayi da ita bayan ta shiga dakin nasa ya mayarda door ya rufe yana sakin baki kallo tabi dakin dashi girgixa kai tana cewa lallai idan na samu khal na warke jibi koh dakin yaransa ma kamar dakin wani babban ma'aikaci koh babban da kasuwa rage mata kayan jikinta ya shiga yi yana kai hannunsa a waist d'inta xe cire skert d'inta tace
"a'a bamuyi haka dakai ba bakin breast kawai xaka tsaya...."
"banaso in aka ne ka wuce kawai ni inaso inga komai ne..."
ganin batada wani hanya yasa ta sakar masa jiki kawai ya cire har skert d'in kwanciya tayi s hadadden bed d'in shi nan shima ya koma xindir yana kallonta sai washe baki yakeyi yace "kai matan ogo kanada kaya dadi fa...."
"mtsssw naji nidai kayi abunda xakayi in wuce....."
tafada dan mugun haushi yake bata ji take kamar ta shake shi ya mutu.
romancing d'inta ya fara yana wasa da ita sosai dannata yayi da duk karfin shi dama irin maxan nan ne masu k'irar karfi
bananar shi ya saita yana kokarin fara sex da ita wani raxanannen ihu tasa ki tana hana shi hade bakinsu waje daya yayi ya koma dannata dakyau yanda koh motsi baxata iya yi ba cikin sauri ya shiga yi mata aiki yana ta surutai "ohhhh my wife you are to sweet my love ohhhhh i love...you....."
cikin voice d'in wahala tace "i love you to my john....."
tayi maganar a kasalance ya dade kanta kafin yayi realizing sauka kanta yayi ya rungumeta "my baby i really love you...." yayi maganar yana kai mata hot kiss a forehead d'inta
"love you more sweetheart.....tayi maganar cikin shagwaba tana wani irin narkewa a jikin shi "my john please karka barni wallahi ina bala'in kaunarka.."
"my wife _NI DA KE DOLE MUYI RAYUWA......_ duk wanda yace baxamu yi rayuwa ba sai na kashe shi...........
_comment and share please_
♣️♥️♣️
_*NI DA KE!!!*_
♣️♥️♣️
```♥️Dole muyi rayuwa.........♥️```
_By 😘😘feebyrh😘✍️_
1️⃣2️⃣
"honey _NI DA KE DOLE MUYI RAYUWA_.......duk wanda yace baxamuyi rayuwa ba sai na kashe shi.....koh waye ne kuwa.....
cewar john yana sakar mata lallausan murmushi
ajiyar xuciya ta sauke tana jin son sa da kaunar shi na ratsa duk part na jikinta murmushi ta mayar masa tana lumshe eyes d'inta cuz ba karamin wahala taci a hannun shi ba "sweetheart please karka barni walllahi baxan iya rayuwa ba kai ba please....." tayi maganar voice d'inta na cracking alamun xatayi kuka "ohhhh no sweetheart nima baxan iya rayuwa babu ke ba...." yafada yana marairaice murya
firdausi kuwa tana fita gidansu gabanta yayi matsanacin bugawa sanadiyar motar da ta gani tayi parking a kofar gidan da gudu ta juya xata koma cikin gidan bud'e murfin motar saif yayi yana kokarin kutsa kansa cikin gidan umma dake tsaye a tsakar gida ta ga dawowar firdausi sai haki take tab'e baki tayi tana cewa "keeee lafiya kika wani dawo daga fitar ki...." haki kawai take bata samu damar bawa umma amsa ba daka mata tsawa tayi wanda saida yasa ta firgita jiki na rawa ta nunawa ummu kofar dogon tsaki taja tana cewa "mtsssw anyi matsiyaciyar yarinya a nan wajen....." takara sa maganar tana nufar kofar karo sukaci da saif a bakin door d'in washe baki umma tayi tana cewa"lafiya dai bawan allah in kira maka ita ne......
dan murmushi yayi yana sosa kansa yace "eh dama inason yin wani magana ne da ita....."
"ayyah badamuwa bari taxo saiku gama maganar idan ma binka xatayi badamuwa...."
tafada tana kara washe baki ,dan murmushi kawai saif yayi umma na komawa cikin gidan ta jawo hannun firdausi tana cewa "matsiyaciya wacce batayi gadon arxiki ba yanxu kina ganin wannan dallelen motar daga ganin wannan mutum kinsan me arxiki ne shine zaki mun tsiya idan baxaki ba wallahi xan kawo masa maryam.....cikin kuka firdausi tace "wallahi umma ba mutumin arxiki bane malalaci......."
tafada tana kuka"kinji mun yarinya ai ni nafison malalaci dan shi xe baki kudi idan ma da xancen aure yaxo wallahi korar sa xanyi.....dan haka ki natsu muje.....tafada suna isa bakin door d'in sakin hannunta tayi tana washe baki kamar wata sauna tace "gata xaku iya tafiya sai kun dawo idan ma kwana xata taya ka badamuwa nidai fatana ta dawo mun da d'an taro da sisi.... takarasa maganar tana sakin murmushi "insha allah yanxun nan ma xamu dawo....yafada yana bud'e motarsa xaro ido firdausi tayi tana kokarin janye jiki ta gudu umma ta riko ta a kunnenta tayi mata rad'a tana cewa "wallahi kika kuskura ya neme abu wajenki kika hana mishi wallahi sai na kashe ki..... sakin baki tayi tana murmushi sanadiyar kudin da taga ya dauko bandur uku na mik'a mata tun kafin kudin su iso tayi saurin sa hannu ta xapce da kanta ta saka firdausi a mota nan ta koma gida tana ta faman ihu firdausi kuwa tunda suka hanya taketa faman kuka har suka iso a xaune suka iske saif wani irin mayen kallo yake binta dashi saida ya lumshe shanyayyun sexy bold eyes d'inshi kafin ya lashe baki yace "ohhhhh yarinya me kayan dadi.....gaskiya kinyi kokari fa kece yarinya ta farko a rayuwata data bani wahala wajen cinta....." yayi maganar yana dauko bottle d'in giya ya kafa a baki voice d'inta na cracking tace "macuci kawai bayan ka rabani da kimata ta ya mace ka rabani da budurcina toh mekakeso inyi maka axxalumi kawai macuci......wani lafiyayyen mari ya aika mata yana sauke ajiyar xuciya a hankali yace "karya kike niba macuci bane uwarki ce dai macuciya dan da bata dauki cikin ki ta haifeki ba da ba'a cutar dake ba.....dan haka karki koma bud'e wannan stupid bakin ki kiyi mun maganar banxa dan xan iya kashe ki a nan ba abunda ubanki koh uwarki suka isa suyi......by the way me kike nufi ne…??ke kina nufin kinyi dadin da xan iya cinki sau biyu ne koh kuwa kin kai matsayinda xan taka ki sau biyu??....toh ki rubuta ki ajiye khal baya cin mace sau biyu..!!!
yayi maganar yana sake dauko glass cup dake dauke da captain jack ya kafa a baki saida ya shanye shi tasss kafin ya dora da cewa "kuma idan kikayi iskanci sai na bugarda ke kafin inci ki dan haka yarinya ki kama kanki....
"saif xaka iya tafiya xan nemeka anjima......janta yayi xuwa tafkeken bedroom d'inshi drawer ya bud'e ya dauko bindiga ya ajiya "idan kikayi mun musu nan wajen xan harbe ki...."yafada batareda ya dago ya kalleta ba dogon numfashi taja tasauke tabbas tasan khal xe iya abunda yace dan ba imani ne a xuciyar shi ba xindir ya mata haihuwar uwarta ya cillata kan bed d'in kafin shima ya hayo bed d'in daidai kunnenta ya kai bakin shi yace"banason jin bakin ki ihun dadi kawai na yarda kiyi..... yana fadar hakan ya hade bakinsu ya dauki lokaci yana kissing d'inta kafin ya gangaro xuwa breast d'inta sosai suke rikita shi dan tunda yake a rayuwar shi babu breast ya daga masa hankali wanda yakai mata lumshe ido kawai yake yana fitarda numfashi sama_sama yafi karfin 1 hour yana shan boobs d'inta jin ya fara losing control yasa ya fara saita dick d'in shi xuwa