Showing 30001 words to 33000 words out of 46920 words

Chapter 11 - NI DA KE COMPLETE Document from Feedy Abdallah.txt

20 Dec 2024

3943

*_NI DA KE...!!!_*
♣️♥️♣️




```♥️Dole muyi rayuwa........♥️```








_By 😘😘feebyrh😘✍️_








page 2️⃣0️⃣
Daga nan ta fice daga dakin kallonshi momy tayi cikeda mugunta shu'umin murmushi tasakar mishi tana cewa "koh wa xexo wallahi baxaka taba jin sauki ba haka xaka k'are rayuwarka jahili kawai macucin banxa....."wani irin kololon bakin ciki ya had'iye wani axabar xafi yakeji a ranshi ji yake kamar xuciyarshi xata fasa fatar jikin shi ta fita a yanxu yafi bukatar yabar duniyar ma gaba daya da irin wannan abun yarinyar da bata wuce ya matse ta a tafin hannunshi ba itace ke gasa mishi irin wa'innan mugayen maganganu daxe tashi a yanxu tabbas sai ya kusa kasheta coz yama fi jin haushinta fiyeda Salma wacce ta jefa shi cikin wannan mugun hali Wanda gara mutuwa dashi xaxxafan hawaye ne ya cika mishi sexy bold eyes d'inshi wa'inda sukayi masifar jaaaaaaa dariya ta fashe dashi tareda tapa hannu tana cewa " ba kuka yakamata kayita yi ba ka kira doctor mana yaxo ya agaje ka please.....kaji koh kuwa yasaka almakashi ka fasa da kanka coz kana matukar kwadayi.....tafada tana dariya handsome face d'inshi ta shafa "owwww ka manta kanada kudin da xaka saka mahaifina ya bud'e maka kafata kaci....toh why not kayi amfani da kudinka kabawa kanka lafiya....? kuma dai bara in tambayeka nawa ne da ubanka dahar xaka ja dani Ina magana kayi banxa dani toh wai ma ba kai bane ka lafta mun mugun mari akan nayi ihu xaka keta mun haddi.....tafada tana dauko phone d'inta "nasan khal baya son ihu duk abunda xe saka shi hayaniya baya so koh toh ga wannan sai kayi duk uwarda xakayi....." kida me mugun sound ta kunna ta kure volume tareda makala eyepiece a wayar saka mishi shi a kunne tayi tsaye ta mik'e tana cewa "ka tashi muyi rawa mana kaji....." xuciyar shi kawai ke bugawa idan ka daura eyes d'in ka a saitin heart d'in shi xakaga yanda yake beating da sauri sauri kamar xe fita hawaye kuwa sai wanke mishi fuska yake dan ji yake kamar dodon kunnen shi xe fita coz baya son abu da kara dad ne ya shigo dakin tareda sheikh alhassan da wani "ke mamana lafiya kika saka mishi wannan abun a kunne.....????"
Jikinta ne yadau rawa da sauri ta cire tana cewa "karatun Alkur'ani ne na sheikh alhassan na saka mishi koh xeji damar abunda ke damun shi....." tayi maganar voice d'inta na cracking gaida sauran mutanen tayi ta fice sun girgixa sosai da lamarin na khal ajiyar xuciya sheikh ya sauke yana cewa "ba shakka wannan sihiri ne...."
"haka muke hasashe...." cewar dad yana kallon khal "gobe xa'a sauke mishi kur'ani kuma kuma Ku cigaba da tashi yin nafila kuna mishi addu'u insha Allah komai xe daidaita....."
"Allah yasa mudace...."
nan suka yi mishi addu'a daga nan suka bar gidan








Luba xe xaune tayi crossing kafarta daya kan daya maryam ce durkushe a gabanta sai kuka take xaro ido luba ta koma yi tana kallonta dakyau "ni xaki ciwa mutunci ki bata mun suna a duniya wallahi yau dinnan kisan yanda xakiyi da cikin nan inba haka ba koh na lahira sai ya fiki jin dadi......"
dagowa tayi tana cewa "umma nifa banda laifi tunda ke kika tura ni neman miki kudi kar kiga laifi na kuma karkiyi tunanin dan ke nake kuka bakomai bake yiwa kuka ba sai irin wannan mugun halin naki..."
"rufa mun baki shashasha ita Firdausi da nake aikawa neman kudin kinga tayi ciki ne sai ke wacce batasan yanda xata kare kanta ba........
















😘😘feebyrh
[6/17, 11:04 PM] Feeby: ♣️♥️♣️
*_NI DA KE...!!!_*
♣️♥️♣️




```♥️Dole muyi rayuwa........♥️```








_By 😘😘feebyrh😘✍️_








page 2️⃣1️⃣
"Rufa mun baki shashasha ita Firdausi da nake aikawa Neman kudin kinga tayi ciki ne.......??sai ke shashasha wacce batasan yanda xata Kare kanta ba....."
"to umma ai ina ganin laifin ki ne Ke yakamata ki bani maganin bani xan nemawa kai na tunda bani na saka kaina ba saka ni akayi...."
"mtssw kaji mun munafukar yarinya ai sai kisan yanda xakiyi da cikin dan yau dinnan xaki fitarda cikin wallahi"
"gaskiya ni umma inason cikina baxan iya xubda shi ba da wanne xunubin xanji na aikata xina koh na xubda cikin.....??
tsaye luba ta mik'e tana rik'e waist d'inta ta finciko wuyan maryam da karfi ta rik'e " wallahi baki isa ba yau saina ci ubanki har sai cikin nan ya xube kuma baxaki bar nema mun kudi ba koh gobe sai kinje in yaso kuma ki koma bud'e kafa ayi miki wani cikin ni kuwa baxan gaji da cin ubanki ba har sai ya xube.....ita shegiyar kuwa anxo an tafi da ita gashi duk abubuwa sunyi mun yawa a kai"
Tana fadar hakan tacigaba da xabgar maryam














B'angaren khal kuwa bayan fitan su dad yaci axaba sosai hannun momy a ranar ne hauwa mahaifiyar momy ta sauka Nigeria sunyi matukar murna da dawowarta nan tace ta dawo da aikinta a nan coz tana son tayiwa kasarta aiki dama dalilin daya sa tabar kasar don a ganinta batada kowa shiyasa xaune suke kan dinning table suna lunch mom ce ta juya bataga momy "lafiya wai ina momy....??" murmushi dad yayi yana cewa "kinsan ai baxata wuce dakin yayanta ba...."
"nikam Alhaji ina mamakin irin wannan kauna da tausayi dake tsakanin su...??"
"hakane mine kinsan ai jini yafi ruwa kauri"
"hakane Alhaji kullum babban fatan ta Allah yabashi lafiya"



ASALIN SU


Alhaji Muhammad d'a ne ga Alhaji umar yaran shi biyu Muhammad da hauwa Allah ya axurtashi da dukiya wanda yayi gadon shi tun kakanni shikadai Allah yabawa iyayenshi Muhammad da hauwa sun girma cikin kulawar iyayen su da tarbiyyah me tsabta sunyi karatu na islama da boko sosai inda tun kafin mahaifin nasu ya rasu ya mallakawa Muhammad dukiyar shi me dunbin yawa nan yashiga juya dukiyar ya dawo sokoto state da xama yana kasuwancin shi iyayenshi kuwa da hauwa suna Abuja a nan ne Muhammad ya hadu da matar shi basu wani yi soyayyah ba sukayi aure sun dade sosai kafin Allah yabasu haihuwa iyayen nashi sunyi matukar murna daren suna ne mahaifin nashi da mahaifiyarsa suka shirya xuwa ganin wannan jaririnda Allah ya axurtasu da a hanyar su na xuwa ne jirgin su yayi hatsari inda duk wa'inda ke jirgin suka rasu Muhammad yayi bakin ciki sosai ranar suna Yaro kaci sunan kakan shi shine aka saka mishi Khalil yaronda ya tashi cikin gata da soyayyar iyayenshi fiyeda yanda ba'a sammani lokacinda hauwa taji labarin ta kusa xaucewa hakan yayi daidai da kammala karatunta a U.S.A bayan ta dawo ne suka hadu da Yusuf nan suka kulla soyayyah harta kaisu ga aure saidai kash Sam tabaji dadin auren ba don matar Yusuf tabi ta addabeta saida ta shekara goma sha biyar da aure kafin ta haihu ranar suna yarinya taci sunan mahaifiyarta wato Firdausi haka a lokacin ne taji mummunar labari cewar yayanta ya rasu tacigaba da rayuwa cikin kunci ranar juma'a da rana kishiyarta ta tura mata Yan daba haka suka risketa a gidan Allah yabata iko ta fita tayi gudu har xuwa wani unguwa lokacin yarta na shan nono a hanya sukaci karo da wani mutum yana fita daga gidanshi tana haki ta mika mishi yarta tana nuna mishi mutanen da ke binta tace "bawan Allah ka taimaka ka rike mun yata xasu kasheta xan dawo karbarta ka shiga karsu xo...."
voice d'inta na cracking tayi maganar nan tacigaba da gudu a hanya ne suka hadu da mijinta tayi sauri ta Shiga motar cikin rudani yake tambayarta ita kuwa sai ajiyar xuciya take duk ya mayarda hankalinshi a kanta garauuuuuu sukaji wani babban mota ya buga su ana isa asibiti koh da akayi bincike mijin ya dade da mutuwa ita kuwa tayi losing memory d'inta me motarda aka kad'e su da ita ne ya dauki nauyin kaita Indian ayi mata magani nan tacigaba da rayuwa a cen har tasamu lafiya inda har aiki tasamu a cen kafin ta dawo Nigeria ta dade tana Neman wannan mutumin dakyar ta gane gidan tana xuwa gidan kuwa ta iske shi ga mamakinta da xuwanta har ya ganeta nan ya kira Firdausi ya xaunarda ita ya gaya mata komai tayi kuka sosai najin ba Malam ya haifeta ba dakyar ta yarda tabi mahaifiyar ta kudi sosai mamata taba shi amma firrrr yaki karba......








Cigaban labari
momy ce ta fito cikin shirinta na gown pink colour tayi rolling d'in Vail light pink ba kadan tayi kyau nufar dinning area tayi tana cewa "mom xani wajen baba............


































😘feebyrh
[6/17, 11:05 PM] Feeby: ♣️♥️♣️
*_NI DA KE...!!!_*
♣️♥️♣️




```♥️Dole muyi rayuwa........♥️```








_By 😘😘feebyrh😘✍️_








page 2️⃣2️⃣
Dagowa tay ta kalleta tana sakar mata murmushi "jira ni mu tafi...." xama tayi tana jiranta ta gama.
Nan suka gama suka shirya suka nufi gidansu luba ,luba tayi musu tarba ta nuna musu karamci kamar wata ta kwarai nan ne Firdausi ke rokon baba daya nemi auren mom d'inta jim yayi cox yasan tafi karfin shi nesa ba kusa ba ganin Firdausi ta nace da rokon yasa ya amince nan suka bar gidan tareda bawa luba makudan kudi da kayan abinci tareda takardun baba direct gidan suka koma suna isa gidan direct dakin khal ta wuce yana nan kwance kamar gawa sai rabon ido yake tana Shiga dakin ta fashe fa dariya shi kuwa sai kallonta yake yana jin kamar ya tashi ya shak'e ta dapppp dashi tayi tana cewa "ehhyeah khal yau ba kuka koh don kaji ance xaka samu sauki ne......???" tafada tana kai face d'inta daidai nashi tana kallon kwayar idonshi dan tabe baki tayi tana cewa "ooohhh please yayana kayi hawaye kaji wallahi xan iya mutuwa idan banga wannan hawayen naka ba wallahi ba namijin daya taba bani wahala sai kai please yayana kaji.....tafada kamar xatayi kuka tana sakar mishi shu'umin murmushi " baxakayi bane sai na nuna maka halina kai dan matsiyata harka isa nasa ka abu ka k'iyi.....!??"cikin fada tayi maganar "karka damu ina xuwa kaji nan ta fita ta nufi kitchen tsoma hannunta tayi a ruwa kafin ta dankwala hannun a yaji tana murmushin mugun tayi bedroom d'inshi lokacinda ta shiga dakin eyes d'inshi a lumshe suke bayan xafi ba abunda yakeji a heart d'inshi bud'e sexy bold eyes d'inshi yayi jin motsin mutum a kusa dashi cakkkk ta caka mishi hannunta me yaji a ido take idonshi yayi mugun jaaaaa xaxxafan hawaye na fita daga idon Dariya tayi tana facing d'inshi tace "ba kai taurin kai ba meyasa kayi kukan yanxu....kasan me nakeso dakai yanxu...???so nake kayi mun dariya inba haka ba kuwa hmmm koh na lahira sai ya fika jin dadi minti biyar na Baka kafin na dawo ka tabbata ka shirya yin mun dariya...tayi maganar kamar wacce bata taba dariya ba a duniya nan ta fici daga dakin a parlour ta same iyayen basu xama tayi tana facing d'in mom d'inta tace " mom inaso gobe naje gidanmu sai mun kammala waec dinmu kafin indawo"
"OK Allah yakaimu goben lafiya..."
"Ameen" tace tana tashi daga wajen
Da safe ta Shiga dakin khal xama tayi tareda fitarda allura tana cewa "bari na sossoka maka in gani idan jini na yawo a jikinka ..."
Tafada tana fara soka mishi allura duk jikin shi ba inda bata soke ba har face d'inshi nan ta mayarda allurar cikin hand bag d'inta tabar dakin






BAYAN SATI BIYU
yau ne su Firdausi suka gama exams d'insu tsaye take tana gyara kayanta a trolley d'inta luba ce gefenta tana tayata nad'e kayan cikeda kulawa luba take kallonta kafin tace "Firdausi don Allah karki tafi yau ki bari ki kara kwana biyu kinji yata....."
murmushi tayi tana cewa "umma kiyi hakuri xan dawo nan da kwana biyu insha Allah..."
"toh yata Allah yayi miki albarka"
"Ameen" tafada daidai ta gama hada kayan nan ta xauna jiran driver da xexo daukarta ba'a dauki lokaci ba sai gashi yaxo gaba dayan su sukayi mata rakiya nan tabar gidan
Basu dauki lokaci ba suka nufi gidan bayan yayi parking ta fito tana murnar haduwa da khal ta koma yi mishi muguntarda ta saba gabanta ne yayi mugun fadiwa ganin mutum xaune yayi crossing kafarshi daya kan daya idonshi dauke da white glass sanye yake cikin jeans trouser white color da riga black hankalin shi gaba daya na kan waya dake hannunshi a hankali ya dago da kanshi karappp suka hada ido saida kayan cikinta ya kad'a sumar tsaye tayi tana saka abubuwa a ranta "lafiya kika dask'are cen....??" ta tsinkayo voice d'in mamanta dakyar ta iya daga kafarta jikinta na rawa ta isa wajensu voice d'inta na cracking ta gaida su amsa mata sukayi tsabanin khal Wanda tunda suka hada ido ya dan ja tsakin takaici yacigaba da lamarin gabanshi "kina mamakin yayanki ne....??"
ajiyar xuciya ta sauke tareda furxarda xaxxafan iska daga bakinta tace "sosai kuwa dad amma ikon Allah bayada mamaki..."
"hakane mamana ranarda kika tafi kina fita
Lokacinda na Shiga dakin shi sai naga kamar an sossoka jikinshi da wani......be karasa maganar ba tace "kun gane Wanda ya soke shi....??" tayi maganar voice d'inta na mugun cracking
Murmushi dad yayi yana cewa "a'a ina ganin kamar haka kawai abun ya faru cox bakin jini yayita fita daga wajen ba'a dauki lokaci ba sai gashi ya fara motsi...."
"Kai Allah mun gode maka Allah ya rufa mana asiri"
tafada tana yin daki tana shiga ta mayarda door ta rufe tareda jan dogon tsaki tace "wallahi banso yaji sauki ba wallahi naso ya mutu a haka"
yinin ranar cikeda bakin ciki ta yini B'angaren khal kuwa ba kadan ya tsaneta ba yaso ya gasa mata aya a hannu amma ya barta koh ba komai itace sanadiyar samun lafiyar shi xaune yake kan darduma ya gama sallah tashi yayi xe nufi main part d'in gidan yana doso kofar Shiga parlourn ita kuwa tana kokarin fita wani irin kaura sukayi lafiyayyen mari ya akai mata ya shako wuyanta......




























😘😘feebyrh
[6/17, 11:05 PM] Feeby: ♣️♥️♣️
*_NI DA KE...!!!_*
♣️♥️♣️




```♥️Dole muyi rayuwa........♥️```








_By 😘😘feebyrh😘✍️_






*This page is dedicated to my real fans inajin dadin comment d'inku over😘*








_*Da yawanku kuna tambayana ya sunana na ainihi to sunana*_ _Firdausi Muhammad mainasara_










page 2️⃣3️⃣
Wani irin mugun shak'a ya mata wanda yasa nunfashinta yana baraxanar barin Jikinta sexy bold eye d'inshi ne yayi mugun jaaaa tsabar bacin rai coz ba kadan ya tsaneta ba voice d'inta na mugun cracking tace"khal...dan... Allah...ka...yi hakura..wallahi...bansani ba...na kau...reka"
xaxxafan iska ya furxarda daga cute bakinshi tareda sauke nauyayyen ajiyar xuciya ya xaro mata ido ya koma tamke handsome face d'inshi kamar Wanda ne taba yin dariya ba a duniya take kayan cikinta suka kad'a gaban ta kuwa ya tsananta fadiwa bugawa yake kamar xe fasa fatar jikinta ya fito cikin tsawa yake tambayarta yana cewa"waye....khal...??ni xaki rainawa hankali ki kira sunana ke wacce irin jaka ce a cikin jahillai a wanne B'angaren kike....??"
"don girman Allah kayi hakuri wallahi hakan nasan ana kiran ka...." cewar Firdausi cikin matsanacin kuka tayi maganar jikinta sai rawa yake lumshe eyes d'inshi yayi yana sauke ajiyar xuciya wani masifaffen feeling yakeji a kanta tunda yake be taba kwadayin yarinya ta wahalarda shi ba kamarta kuma ita din masifar sha'awar ta yake and kuma ba wacce ya tsana kamarta k'ara matse xaxaran faratan hannunshi yayi a wuyanta take ta fadi sumammiya cikin kid'imewa da tsananin rud'ani ya kneel down yana kallonta da sauri ya finciketa xuwa bedroom d'inshi coz baya son su mom su ganshi wurgata yayi kan tafkeken hadadden bed dake room d'in Wanda yasha kyau harya gashi yayi xama yayi yana xura hunnunshi a lallausan sumar kanshi wanda ya kwanta lupppp sai sheki yake xubawa dafe heart d'inshi yayi yana jin yanda yake bugawa ji yake kamar ya shak'e wuyanta yake hannunshi ya sauke yana kai wa kan bananan shi yana jin yanda yake bugawa rik'e shi yayi da kyau yana cewa "man kayi hkr wannan makiyiyarka ce..." in cool voice yayi maganar nan take reaction d'inshi ya cenxa axababben sha'awa yakeji wanda baxe iya control ba jikinshi kuwa sai rawa yake gashin jikinshi kuwa duk sun tashi a hankali ya juya face d'inshi kanta wani irin yarrrrrr yaji daga kanshi har xuwa tapin kafarshi kurawa breast d'inta shanyayyun sexy bold eyes d'inshi yayi yana kallon yanda nonon ya cika mata Riga kamar xe fasa rigar lashe cute pink lips d'inshi yayi yana furxarda sanyayyar iska daga bakinshi me dauke da wani kamshin wani daddadan sweet dake bakinshi "ooh my God mexanyi da wannan kaxamar yarinyar......??" yafada a hankali ya k'ara kura mata ido "koh in kira saif ne??? ya tambaye kanshi " no nayi alkawarin baxan koma b'ata yaran mutane ba na daukarwa my khair wannan alkawarin....but meyasa nakejin baxan iya controlling kaina ba akan wannan bitch ne....irinta nawa naci.....???? meyasa kwadayinta yayi mun yawa dahar yanxu ban xubda ruwan kwadayin ba.....ohhhhh Allah kayi mun mafita a kan wannan lamarin inama xanga salmatyna ne yanxu....???meyasa nakejin soyayyarta na koma karuwa a heart d'ina ne why na kasa tsanarta yanda na tsani wannan bitch ne duk kuwa

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login