Showing 1 words to 3000 words out of 46920 words

Chapter 1 - NI DA KE COMPLETE Document from Feedy Abdallah.txt

20 Dec 2024

3938

[6/17, 11:01 PM] Feeby: ♣️♥️♣️
_*NIDA KE!!!*_
♣️♥️♣️


♥️ ```Dole muyi rayuwar.....```♥️












page 1️⃣
Hadadden guy ne tsaye a gaban wani babban glass table me kyaun gaske da daukar hankali,wanda kana ganinsa kasan ba karamin kud'i xe iya sayensa ba matashi ne me jini a jiki sambalele, dogo ne mai matsakaicin jiki tareda faffadar kirji full six park sumar kansa kuwa kwance take lufffffff bayan sheki ba abunda take fuskarsa ce tafi daukar hankali duk me kallonsa dan a fannin kyau kam shi ajin farko ne pink cute lips gareshi sai d'an karan hanci har baka me kyan gaske koh yamutsa fuska yayi sai kaga alamun dimple d'insa,ga siraran hakora masu kyau da wushirya a tsakanin su fuskarsa kuwa irin v shape din nan ne mai kwanceccen saje kakkarfan jiki Allah ya bashi lafiyayye,duk da ya kasance marar fara'a amma dole zaka gane shi mai kyau ne ajin farko,kwalaben manyan giyoyi ne a gabansa sunfi kala ashirin sai sauran manyan kayan shaye-shaye dake cike taffff a wannan glass table sanye yake cikin english ware wando three quarter white colour sai t-shirt itama white da white cover shoe d'insa sai babban agogo dake makale a hannunsa wanda kudinsa yafi dubu dari biyar
fuskarsa a tamke take daga ganinsa bame fara'a bane, wata matashiyar budurwa ce a daidai saitin inda yake tsaye sai wasu matasan maxa masu jida karfi duk sun xagaye shi daga gani bodyguard d'insa ne bayan sauke ajiyar xuciya ba abunda wannan matashiyar budurwa keyi dakyar ta iya bud'e bakinta yana rawa tace
"wai me kake nufi dani ne me xan maka daka sa aka kawo ni nan....??"
da karfi take maganar voice dinta na cracking, ya kwashe samada 5 minute kafin ya bud'e bakinsa kamar wanda baya son magana yace
"na kawo ki nan ne dan nasamu abunda nakeso!!!..."
yafada yana daukar glass cup dake gabansa me dauke da giya saida ya shanye cup din gaba daya kafin ya dago yana jiran amsarda xata bashi cikeda ixxah yake komai nashi
"khal dan girman allah ka mayarda ni....wallahi ni ba maxinaciya bace..."
tafada wasu xaxxafan hawaye na wanke mata fuska masu xafin gaske
"hahahhhh wallahi sai na ci ki NIDA KEE dole muyi rayuwar morewa dole muji dadin juna mu inba haka ba koh na lahira sai ya fiki jin dadi....duk fadin duniyar nan ba ubanda ya isa ya hana inyi mu'amala dake kohda kuwa ubanki ne dole yabarni na xubda ruwan ishinki da nakeji dan wallahi ina bala'in kwadayinki...."
in cool voice yake maganar ya dauki lokaci yana maganar dayake baya iya magana da sauri cakkk ya tsaida idonsa a kan boobs d'inta yana wani irin lumshe idonsa kamar tsohun maye
"innalilahi wa'inna ilaihi raji'un anya kuwa akwai imani a tareda kai..."
"keeee!!! karki kuskura kiyiwa oga maganar banxa a nan"
daya daga cikin bodyguard d'insa ne yayi maganar cikin xafin rai tareda xaro ido kamar xe fada kanta
hadiye kukanda ke.kokarin kufce mata tayi tana binsu da ido ya dauki lokaci yana mata mugun kallonsa na kwadayi kafin ya dauki babban roll na wiwi dake saman table din ya saka abaki, daya daga cikin bodyguard d'insa ne ya kunna masa lighter nan ya fara ja cikin isa da gadara kujerar dake bayan ya xauna tareda crossing kafar daya kan daya,hayaki yaja ya furxar mata shi a fuska kafin yace
"yar talakawa kenan kinci arxiki yarinya ni bana cin yaran talakawa amma tunda na hada ido naji ina kwadayinki ya xama dole ki bani inyi taste...."
yayi maganar yana kai hannunsa tareda cafke nonuwanta yana wani lumshe ido, mugun kara tasaki tana neman shidewa da sauki daya daga cikin bodyguard ya riketa khal kuwa toshe kunnuwansa yayi dan a duniya ba abunda ya tsana irin ihu bayan y'an sakanni yaja kwalbar giya ya bud'e ya kafa kai saida yayi rabi kafin ya ajiye yana cewa
"nawa ne keda ubanki?? da har xanyi neme abu kija dani...."
yayi maganar batareda ya juya ya kalle inda take ba shiru tayi batace komai ba dan tana bud'e bakinta ba abunda xe fito sai kuka
"xan saye ubanki da kudinda se yaxo da kansa ya kawo mun ke kuma ya bude mun kafar ki inyi abunda xanyi...."
karfin hali tayi ta cije tace
.."kaga malam idan xakayi shashancinka karka kuskara kasa iyaye na a ciki....."
ya dauki lokaci be juyo ba balle ya bata amsa packet din wani magani dake gabansa ya dauka ya balla kusan guda goma ya jefa a baki tareda daukar kwalbar giyar xe kafa a baki yace
"koh uwarki naso ci wallahi sai naci balle ke karamar alhaki...."
yafada tareda sakin wani mugun murmushi yana kai kwalbar bakinsa
wani kololon bakin ciki taji tareda wani mashin me mugun xafi ya soke xuciyarta
ajiye kwalbar yayi yana furxarda iska me xafi daga bakinsa yace "koh kina tantama ne...???"
nan ma shiru tayi masa dan baxata iya bud'e bakinta tayi magana ba,da karfin tsiya ya dake table din yana cewa
."matsiyaciya fadi nawa kike bukata daga naira daya xuwa billion 50..."
nan ma shiru tayi bata bashi amsa ba hakan ne yasa shi tashi daga xaunen da yake, cikin takunsa na kasaita ya isa wajenta da karfin tsiya ya rungumeta tareda kai mata hot kiss a kumatu,sanyayyar ajiyar xuciya ya saki yana lumshe ido ya dauki lokaci rumgume da ita kafin ya saketa kwantarda muryansa yayi yana cewa
"sau..daya fa xanyi na barki dan in bana cin mace sau biyu duk na samu abunda nakeso a wajenki saidai in neme wata sabowa kuma kohda kuwa uwarki ce haka xanyi mata....."
yafada yana sakin wani lallausan murmushi tareda kashe mata ido daya yana daga gira
kurawa lips dinta ido yayi yana cewa
"bari na tsotse wannan karamin baki ne dauke da haddadun lips din nan daga gani xasuyi dadi...."
yafada yana k'ara matsowa kusa da ita fara ja daya bayi hannu ya daga mata
"dakata yar matsiyata ba'a mun haka idan kikayi wasa yanxun nan xan tarbeki na kashe ki na kashe banxa ba abunda aka isa ayi...."
yafada yana xaro karamar bindiga dake aljihun wandonsa ta gefe a goshinta ya saita mata shi tareda dan girgixa kansa yace
"noo baxanyi miki haka ba a yanxu amma idan kika kara ba abunda xe hanaki bakuntar lahira....!!"
nan ya daura bakinsa a nata yana mata wani irin mugun kiss kamar xe cire mata baki yafi karfin 30 minutes yana kissing dinta kafin ya saki bakinta ,
bayan rawa ba abunda jikinta keyi sai xaxxafan hawaye dake yawo a fuskarta lips dinta kuwa sukayi jaaa xirrrr bayan axaba ba abunda suke mata jin take kamar xuciyanta xe kama da wuta, iska me sanyi ya hura mata a fuska yana cewa
"kai bakin ki da dadi kamar xuma me kika saka ne?...."
shiru tayi sanadiyar nunfashinta na neman daukewa
tipppppp suka ganta kasa ta fadi sumammiya sai kunfa ke fita a bakinta......








*comment dinku ne xe bani damar cigaba idan naga comment sosai xan cigaba idan kuma ban gani ba shikenan na huta*








08057761657 _domin comment koh kuwa bada wata shawara_






comment and share please
[6/17, 11:02 PM] Feeby: ♣️♥️♣️
_*NIDA KE!!!*_
♣️♥️♣️


♥️ ```Dole muyi rayuwa......```♥️








_By 😘😘feebyrh✍️_








page 2️⃣

"Kai bakin ki da dadi kamar xuma me kika saka ne......??"
yayi mata tambayar yana lumshe sexy eyes d'insa, shiru tayi sanadiyar nunfashinta dake neman daukewa tipppppppp suka jita ta fadi sumammiya sai kunfa ke fita a bakinta dogon tsaki yaja tareda juyawa kan.table d'in wani kwalbar giya yasake dauka ya bude ya kafa kai saida ya sanye shi tassss kafin yace
"ku kaita asibiti idan kuma ta mutu ku binne ta...."
ataik'aice yayi maganar cikeda gadara nan ya xauna yacigaba da shaye-shayensa






"luba lafiya kuwa firdausi bata dawo ba har yanxu naga duk sauran yaran sun dawo kuma naje makarantar su sau biyu ban ganta ba..?."
yayi maganar da alamar damuwa tafff a fuskarsa wacce ya kira da luba dake xaune a saman tabarma tana cin abinci ta tabe baki tace
"mtsssw malam duk kabi.ka isheni tun daxu sai faman yi mun tambaya daya kake toh ni.ina ruwana da inda taje nasan dai wannan lallatacciyar yarinya shashasha ba inda xataje sai dakin gardi inba haka ba ai duk abokan dawowarta gida sun dawo...."
cikeda mamakin maganganunta yake kallonta saida ya saita kansa kafin yace
"haba luba wannan ba rayuwa bace kinfi kowa sanin halin firdausi baxatayi wannan mugun abun da kike xarginta dashi ba..."
"tsiyar banxa ai ba'a shaidar yaro..."
"nasanda hakan amma firdausi baxayi hakan ba..."
"maganar banxa baxaka gane hakan ba sai ta dauko maka abun xagi..."
tana fadar hakan ta tashi daga wajen ta nufi dan madaidaicin kitchen d'insu ta barshi nan tsaye




b'angaren firdausi kuwa bayan sun kaita asibiti doctor ya dubata ya tabbatar musu da tsoro ne yasata wannan dogon suma nan yayi musu gargadi da abar barin tana jin tsoro sosai bayan doctor ya sallame su nan suka jata xuwa mota kuka tafara masu mugin tsawa suka daka mata nan taja bakinta tayi shiru tareda hadiye kuka me mugun daci da xafi , a inda suka barshi nan suka sameshi lokacin kuwa duk ya gama da kayan shaye-shaye dake kan table din tun daga nesa yake kallonsu.har suka iso kallonta yayi.yace
"xaki iya tafiya amma ki shirya kawo mun kanki.....dan wallahi koh mutuwa kikayi sai na ci ki matsawar dai xanga gawarki....dan haka nabaki nan da xuwa gobe idan baki xoba xan sa ubanki ya kawo mun ke nan.....kuma a gabansa xanyi abunda xanyi dake....matsiyaciya kawai...."
duk wannan maganar da yake idonsa a lumshe suke
sai hayakin wiwi da yake busarwa
"xaku iya tafiya ya"
yafada a takaice
wayarsa ya dauko ya kira wani number ringing biyu aka dauka cikin irin voice d'insu na mashaya ya fara magana
"hello saif..."
"ranka ya dade fatar kana lafiya"
"lafiya klau"
yafada ataikaice
"masha allah"
"saif akwai wata yarinya dana nuna maka jiya ita nakeso ka dauko mun yanxu ka kawo mun...."
"ranka ya dade anya kuwa xan iya dauko wannan yarinyar...."
yayi maganar cikin girmamawa
"saif kasan halina duk naji kwadayin abu wallahi sai na ci shi.....kuma banason ana mun gardama...."
"hakane ranka ya dade amma matsalar daya ce gidan su yarinyar akwai sauri sosai dakyar xan iya tahowa da ita dan koh fita basayi sai idan xasu makaranta...."
tashi khal yayi tsaye tareda bugun table din da karfi yace
."waye ubanta a nigeria dahar xece baxan cita ba wallahi wallahi yau sai naci wannan yarinyar kuma karka sake yi mun gardama kaje nan da 30 minutes kaxo mun da ita...."
"alright boss yanxu nan kuwa...."
yayi maganar cikin tsoro dan sarai yasan halin boss ba imani ne dashi ba duk ya kwallafa rai a yarinya dole sai yayi amfani da ita kuma shi baya neman wa'inda suka saba sai dai wacce bata taba ba ita d'in ma yana amfani da ita yagama da ita dan shi a tarihin rayuwarsa baya hawan mace sau biyu koh kuwa wacce aka taba amfani da.....








firdausi kuwa a kusada gidan su bodyguard d'insa suka direta wanke beauty face d'inta tayi ta saita kanta kafin ta fara tafiya cikin natsuwa harta isa bakin kofar gidansu sallama tayi babanta dake tsaye tun kusan awa biyu y dago kansa yana amsa sallmar da fara tafff a fuskarsa rusunawa tayi ta gaida shi cikin girmamawa
"yar aljannah lafiya ina kika tsaya tun daxun sauran yan uwanki duk sun dawo baki dawo ba nima sau biyu ina komawa makarantar ku duba ki allah dai yasa lafiya...?"
nauyayyen ajiyar xuciya tasaki tana neman karyarda xata masa dan batason abunda xe tayarwa da mahaifinta hankali
"kinyi shiru....?"
ya kuma tambayarta nan ma saida ta dan dauki lokaci kafin tace
"uhmm baba dama na bi gidansu sauda ne na karbo littafina da mukaje ne muka samu mamansu batada lafiya sai na tayata aiki....."
tayi maganar voice dinta na cracking jikinta kuwa sai rawa yake idonta kuwa sai kiftawa yake da sauri-sauri
"allah sarki ana son haka amma ki dinga sanarda koh kannenki ne kafin ki aiwatarda abu kinji toh ina jakarki din...."
xaro ido tayi nan ta tuna tabar jakarta a cen
"na manta shi gidansu saude amma nasan gobe xata xo mun dashi makaranta..."
luba dake tsaye bakin kofar daki ce ta tabe baki tace
"kai yanxu malam ka yarda da wannan karyar....."
tsaki yayi ya wuce daga wajen ita kuwa firdausi sai rawar sanyi take cikin rawar murya tace
"umma ina wuni...."
"yana kan uwarki....matsiyaciya kawai shashashar banxa kixo kije ki debo mun ruwa wanki na jiranki shegiyar yarinya kawai allah idan bakiyi hankali ba sai kin kwasowa malam abun kunya karuwa kawai xo nan...
dan ubanki..."
dakyar ta iya jan kafanta har xuwa inda umman ke tsaye
"gani..... um.....ma..." tafada bakinta na rawa
"ina kudin da wanda kikaje wajensa ya hauki yabaki.."
xaro ido tayi gabanta na mugun bugawa tace
"umma banje....gidan kowa ba gidan su saude naje....."
cikin jin tsoro tayi maganar
"munafukar banxa karya kike.....idan ma be baki ba idan kika gama aikinki sai kije ki samu kudi....."
cikin voice din kuka ta fara magana
"umma ina xan samu kudi wallahi umma tunda allah ya halicce ni ban taba xama tareda wani namiji ba balle har na aikata xina....."
katseta tayi tana cewa
"rufa mun baki kawai wa xakiyiwa wayon yaran xamani....toh wallahi idan ma baki taba ba yau xakiyi dan dole kije ki samu mun kudi dan kudin adashe nakeso in xuba gobe...."
"umma wallahi bansan inda xan samo miki kudin ba "
tayi maganar tana matsanacin kuka me tsuma ran me saurare
"mtsssw munafukar banxa maxa kije ki cire kayan makaranta ki saka wasu kixo yanxu....."
toh tace mata tana barin wajen cikeda bakin ciki da wanne dataji da masifar da khal de addabarta dashi koh kuma na umma wanda ba randa bata mata....








saif kuwa direct motarsa yaja black colour me bakin class wanda duk maitar idonka baxaka taba ganin wanda ke cikin motar ba,babbar mota ce sosai wanda ba karamin kudi xe iya sayenta ba dan duk kafffff nigeria irinta basu wuce 20 koh 15 ba a bakin gidansu yarinyarda boss dinsa ya aike shi ya kawo mishi ita ya tsaya yafi 1 hour a wajen bega kowa ya fito daga gidan ba agogo dake makale a hannunsa ya kalla karfe hudu 4 cippppp ajiyar xuciya yasaki dayaga wasu yan yara suna fita daga gidan yara ne kanana biyu duk sanye suke da uniform na makarantar islamiya saida sukayi wajen 15 minutes da fita saiga wata matashiyar budurwa wacce baxata wuce 18 to 19 years ba ta fito sanye cikin uniform itama wanda yayi mata masifar kyau a hankali take tafiya tana dan dago kai tana dube dube koh xataga kannenta amma bata hangesu ba hakan yabata damar daci gaba da tafiyarta saida tayi nisa daga gidansu kafin saif yaja motar daidai saitinta ya tsaya tareda bude glass din motar
"barka da wannan lokacin..."
tsayawa tayi tareda dago da kanta ta kalle shi
"yauwa barka"
tafada ataik'aice
"am ina xaki haka...kinata tafiya kohxaki shigo na rage miki hanya..."
"aa nagode"
"haba dai yan mata ba girmanki bane tafiya a kasa kitaimaka ki shigo akwai maganarda xanyi dake..."
"kayi maganar inaji a nan ma.."
"kinga nan muna kan hanya dakin shiga muna tafiya muna yi harna sauke ki a makarantar...."
dan murmushi tayi tace
"toh tunda ka nace amma akwai ka da naci...."
tafada tana xagayowa ta bude motar ta shiga




firdausi kuwa ruwa kawai ta watso ta cenxa kaya direct wajen ummanta ta nufa
"umma gani..na shirya..."
dago kai umman tayi ta kalleta da kyau kafin tace
"da wa'innan kayan xaki wajen nema mun kudi......"








_08057761657 domin comment koh kuwa bada wata shawara_
Comment and share please
♣️♥️♣️
_*NIDA KE!!!*_
♣️♥️♣️


♥️ ```Dole muyi rayuwa.....```♥️










_By 😘😘feebyrh😘✍️_








page 3️⃣

"umma gani....na shirya.." d'ago kai umman tayi ta kalleta up and down ta dauki lokaci tana mata irin kallon mamaki kafin tace
"kina nufin da wannan fankacecen kayan tsofofi xaki nemo mun kudi..?? tukunna ma wai wanne namiji ne xe ganki cikin kayan nan yaga kin burgeshi balle ayi maganar tayar masa da hankali....."
ajiyar xuciya firdausi ta sauke tareda furxarda iska me xafin gaske daga bakinta tana jin yanda xuciyarta ke mata bala'in xafi cikin rawar murya tace
"umma su kadai nakeda sababbi kuma su suka fi kyau a duk cikin kayana..."
tafada tana sauke kanta k'asa tab'e baki umma tayi tana k'ara mata kallon kurullah tace
"kaji munafuka toh ina birejiyar taki maxa kije ki saka asamu nonon ya fito dakyau yanda xasuyita binki kuma idan kika saka ki iske ni daki..."
tafada tana tashi daga wajen, firdausi kuwa hannunta takai kan beauty face d'inta tana share hawaye masu xafin gaske dake wanke mata fuska ahankali ta furta innalillahi wa'inna ilaihi raji'un tana barin wajen xuwa dan karamin dakinda take ciki wanda ba komai ciki sai dan karamin katifa irin na yan bodin wanda yadanji jiki sai ghana most go da kayanta ke ciki, bayan ta saka birejiyar ne ta

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login