Showing 102001 words to 102653 words out of 102653 words

Chapter 35 - YAR TALLAH Book Complete Document by Jamila .txt

18 Dec 2024

5936

dai ya turo min kudi ta account
dina, haba Umma yaushe kike tunanin zai so inda
nake? Wallahi ni ba zan tsaya jira ba. . .”
Ta juya a sukwane za ta bar falon.
Hajiya Zakiya ta daga murya, “Asma tsaya ki Jl’.
. ~ ‘ Asma tajata tsaya itakuma tacigabada
fadar,“Kiyi haquri kidaina kukannan indai kina son
mijinki na amince ki koma amma ki dan daga
komawar taki k0 gyaran jiki ne in kaiki in kuma
sake miki kayan bangarenki gabadaya yadda
zuciyarki za ta sassauta, ni ba na son ganin kina
damun kanki nima sai inji hankalina ya tashi”.
‘ Asma tagirgiza kai,“Wallahi Umma bazan iya
tsayawaba saidai duk abinda zakimin ki iskeni da
shi daga baya, amma gidana zan koma ni ma ko
na haihu na ga gudan jinina don na gama shan
kwayoyin planning har abada..
Batajira abinda Umman tata zatacebata fice a
guje ta bar falon bata tsaya a ko’ina ba sai cikin
mota ta tayi mata key taja ta bar harabar
gidan. ‘
Saudat na tsaye a harabar gidanta tana manne
da
Khalifa a kafadarta duk da kuwa kibar da yaron
ya
mulka tamkar dan turawa ga shi jajawur da shi
kamar « ya hada iri da zabaya. Rakiya cd sukayi
wa Dr wanda zai tafi kaduna taron .bude wani
sabon kamfaninsa.
Saudat na ta zuba masa shagwabar ya tafi da su
shi kuwa sai dariya yake mata yana zolayarta wai
ba inda zaitafi daita saitayi kiba don Khalifama
yafita nauyi, in ya yi wani zillon har kusa kayar
da ita yake shi ya sa kullum yana hannun mai
rainonsa. ~
Saudat ta ce Allah YallaBai gorinka ya fara isa ta
hakanan, kodon kaganka kai yaddakazama wani
dankareran katone? Allah ka kai kilo dubu ni
Wallahi ma kana kwarata”.
_ Dr. Ahmad ya kece dawata irin dariya jin Sharri
irinna Saudat Ahaka kuma masu gadi sukabude
get motar Asma ta danno cikin gidan dukkansu
sukabi motar da kallo, Dr. ya gane ta don ga
sunanta nan Baro-baro a saman lambar motar
Asma ta faka motar: ta bude ta fito cikin matuqar
sanyin jikinta ta nufo inda ~ suke. Kallo daya
Saudat tayimata taganeta, k0 kadan
'zuciyarta babu alamar fargaba k0 firgici don
kuwa a yanzu tana jinta daidai da kowace kalar
mace duk matsayinta k0 iliminta, kuma a yanzu
ba ta bakin cikin Asma tadawo su zauna
dondama batun yanxu take wa Dr maganar dawo
da Asma yana cewa zai dawo da ita,ba amma sai
ta yi hankali.
Asma na qaraso ta rusuna ta gaishe da Dr wanda
mamaki ya kashe shi, wai yau shi ne Asma ke
gaidawa, lallai ruwa ya daki babban zakara, ta
juya kan ‘ Saudat ta mika mata hannu tana fadar,
“Saudat bani dana inganshi”.saudat tamiqa
matashi,ammayaro da iya shege yaqi zuwa sai
ma ya sa kuka. Dr, yace
shi yana fadar, “Kai Khalifa kuka za ka yi wa
Antyn taka, ba ka kyauta ba”.
Saudat ta juya tana fadar, “Ako ni nayi ciki Aunty
Asma ki tafi da shi tunda Kuka zai miki
Asma ta yi murmushi cike .da jin dadin
karramawar Saudat a gare ta, ta ce“Ai k0 godiya
nake Maman Khalifa, kyautar surbudeden 'da
kamar Khalifa, aiko nayi da kanaji fa”.
Murmushi ya yi tare da fadar “Kema inda vaki sa
duniya a gabanki ba Asma da yanzu kin ajiye uku
irinsu”. Asma ta langwaBar da kai kafin ta ce, “Ka
yi haquri don Allah Ahmad, wallahi duk sharrin
zuciya ne, insha Allahu hakan ba zai Kara faruwa
ba, don Allah ka yafe min”. Dr. Ahmad ya kade
kafada tare da cewa, “Allah yace na yafe miki
Asma, ni dai har abada bazan taba sakinkiba don
ina sonki, ba zan iya rabuwa da ké ba”.
‘ Zuciyar Asma ta cika da farin ciki ta dafa
kafadarsa ta sumbaci Khalifa a kumatu tana
fadar, “Na gode kwarai my dear".
Al’amarin rayuwa ya sauya, Asma da Saudat sun
samu fahintar juna, Asma ta cire duk wani girman
kai ta taya Saudat tattalin maigidan nasu, a
yanzu haka Saudat ta kammala diplomarta ta ci
gaba da digiri cikin kwanciyar hankali, inda ta
Kara haihuwar ‘yarta mace akasa mata sunan
Asma.
Tammat bi hamdu lillahi,


Saikuma mun sake haduwa a wani sabon littafin Thanks all my friends


Pls my fan's prayer for me Allah ya cikamin burinada kuma Allah ya cika muku burikanku na Alkairi Ameeeeeen *BISSALAM*

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login