Showing 27001 words to 30000 words out of 102125 words
Chapter 10 - KISHIN MATA part Complete 1-End by Hafnancy Lurv.docx
ina yinki,ki dadʼe kiyi lasting matar police kama barawo....!ʼʼ
Kai Ramlah akwai daru da kuma iyasa mutum hawan ruwa,fashewa da kukan bakin ciki Hafsa tayi tace with virbating voice''Lallai Ramlah zaki gane cewa shayi ruwa ne,tabbas kin debowa kanki dala babu gamo,kuma Nabeelah zata dawo zan fada mata irin wulakancin da kikamun don tasan matsayin kawancenku....ʼʼ tana gama jawabinta ta kwashi kulolinta tana cizgar kuka tayi part dʼinta sai kuma duk jikin kowa yayi sanyi hatta dani kaina marubuciyar don tabbas anan zamu iya cewa baʼa kʼyautawa Hafsa ba,Jameelah ta rufesu da fada sosai don abun yafi yi mata ciwo ammh Ramlah ko ah jelar kallabinta,Hafsa na isa daki ta dauki waya ta sanya kʼiran Gidado yana dagawa ta kora mishi bayani tana kuka,shi kanshi ransa yayi matukʼar bʼacewa da zancen ammh sai ya shiga lallashinta har ta sakko,bayan sun kʼare wayar ya latso Jameelah,tana ganin call dinsa saida gabanta ya fadi don tasan ta faru ta kare wai anyiwa mai dami daya sata,da rawar jiki ta danna receive bayan ta tashi daga cikinsu takoma gefe ''Assalamu alaykum sahibu.....!ʼʼ
''Hey...! hang it over there,hearthrob kin matukʼar bani mamaki wai dake ne zaʼa hadu aci mutuncin matata,toki sani wannan dʼin ya zamo nafarko kuma na kʼarshe da zaʼa kuma maimaita hakan in ba haka ba kuwa zan dauki tsassauran mataki,ki sani yadda na aureki don ina kʼaunarki toh itama haka na aurota don ina kʼaunarta,babu wacce tafi wata awajena....ʼʼ
Hawayen mamakinsa ne ya wanke mata fuska tace murya na rawa''Suleiman nice kake fadawa waʼennan maganganun don ranka ya bʼace...?atleast keep calm and listen mana..!ʼʼ cikin hargowa kamar zai daketa ta waya yace''Banason jin komi bawa Ramlah waya don an fadʼamun cewa itace gang leader dʼin,bani ita in fara cin kutumar ubanta kafin na gangaro kansu Hanifa,maza nace.......!ʼʼ ya ida magana tare da buga tebirin gabansa wanda har cikin dodon kunnuwanta ta jishi,one thing about DCP Gidado shine he is hot tempered lyk mad ooo,dasauri ta zare wayar daga kunnenta tana sake duban ko dagaske shi dinne ya kirata don be tabʼa gwada mata tsantsar bʼacin ransa kamar yau ba,dgaske shi dinne,katse mata tunani yayi yace''ko bakiji abunda nace bane...?ki bani ita kafin ranki ya bʼace...ʼʼ
Kala bata iya ce masa ba ta matsa inda suke duk sun kura mata ido ne sanda ta fara wayar kuma sun dago da wanda take wayar dashi wato malaʼikan duniya😄mikʼawa Ramlah wayar tayi tace''ungo yayanki keson magana dake...!ʼʼ
Wani irin back tumble Ramlah tayi ta hantsilo daga saman kujera tace ah tsorace''wayyo Allahna na shiga uku shegiyar matar nan tayi karata wajen mugun nan,Hanifa ku taso mu tafi...!ʼʼ ta fada tana kwasar mayafinta da fashion bag dʼinta kuma duk yaji abunda ta fadʼa,tuni zuciyar Baddo takai kololuwar baci ganin antinta na tsiyayar hawaye abunda ta tsani gani kenan,basu zata ba haka kuma basu tsammaci hakan ba ni kaina ban tabʼa mafarkin hakan ba,sai gani mukai Baddo ta wufce wayar daga hannun Anti Jameelah ta kange akunnenta tana huci tare da ciccin magani,cike da zafi ta soma magana''wai wayekai..?wai shin kana jin kanka wani sarkin ne ko kuwa what do you take urself as..?can you die of constipation..?I asked bcz Iʼam worried about how full of shit you are,ka sani ina iya shanye komi ammh banda zubar ruwan hawayen Antina Jameelah,zan iya yakar duka mutanen duniyan nan in har akan ganin bʼacin ranta ne balle kai karamin alhaki,kasani duk abunda kake ji dashi toh kuwa na fika jinshi shiru shiru ba wasa bane kawai gudun magana ce........ʼʼ
Cike da tsananin mamaki ya tari numfashinta ta hanyar doka mata tsawa''Who the heck ar you young woman...?gayamun wacece ke don ban dago muryarki ba...!ʼʼ
Tace''Aiko zamu shekara dubu ahakan ne bazaka tabʼa dagowan ba don dʼan hakin daka raina yana neman shayar dakai madarar mamaki...ʼʼ har yana kokarin sake magana tayi hanzarin katseshi''Dakata yallabai zanso ka addana kalamanka har sai zuwa nan gaba,have a nice day.....!ʼʼ tayi saurin datse call dʼin tsoro fal ranta kʼarfin hali ne kawai tayi.....................✍
_*Ku biyoni muje wasa farin girki....!*_
_*juz a simgle free page remaining so hurry and register*_
_ku nuna min kauna da soyayyarku wajen Siyan *KISHIN MATA* Akan Naira 200 kachal👌,ta wannan account Nombar, *0824409678 Hafsat mustapha Access bank,sai ki Turo Shaidan biya ta wannan nombar *07065481260* ko kuma katin waya na MTN,shima sai ki Dauki hoton katin aturo kai tsaye ta wannan Nombar *07065481260* Sai kun zo ina maraba daku masoyana.._
*Karku manta da garabasanmu mai son Siyan Biyu MALIKA-MALIK na Janafty,300 ne kachal👌shima zai iya Turo ta nombar bankin dana bada ko katin waya na MTN ta nombar saman dana bada, ko kuma kai tsaye ku Tuntubemu ta wadannan Nombobin domin karin bayani*...
07065481260..Ko kuma 09069067488
_*#HAFNANCY_LURF💓*_
_*#KISHIN_MATA*_
_*#2020_NOVEL*_
_*#SALO_NA_DABAN*_
_*IWA🖊*_
*🍃KISHIN MATA🍃*
🍃🍃🍃
_mai dauke da salo na daban🤙..!_
*♟
ƖŊTҼɭɭƖƓҼŊT
WɾƖTҼɾ
ى
ASSɷ
*✍
*NA*
_*HAFNANCY LURF💕*_
_*[Hafseesee]*_
_Assalamu alaykum Hafnancy freaking fans,Hafseesee tana tafe muku ne da wani babban albishir,wato kamar yadda nake ta wakʼa kan cewa insha Allahu page 12 will be the last free page,toh an samu wato masoyiyar kwarai mai son ganin cewa yanʼuwanta mata suma sun kʼaru da abubuwa da dama dake cikin littafin *'KISHIN MATA'* wanda ke cike da cakwakiya da kuma ababen mamaki,wato ba kowa bace wannan baiwar Allahn illa *'NANARH AYEESHA'* ta siya 5 extra free pages akan farashi mai tsoka don kawai kowa da kowa ya amfana da abunda ke cikin littafin,don haka daga yanzu an samu 5more free pages na *'KISHIN MATA'* so the free page will stop at *'BABI NA SHA BAKWAI'* ,as from next page zai zamo *'NANARH AYEESHAʼS PAGE'* har zuwa babi na sha bakwan😘😍_
_*mummy Nanarh I'm humbled and appreciative for all you've done on the behalf of others! The world is full of wonderful things like you! Our highest appreciation for your kindness ma,love you to the moon and back😘*_
_*💫BABI NA SHA BIYU...👐✌*_
Kallonta suke cike da mamaki don zasu iya buga kʼirji suce koda ace wata acikinsu zata iyayin kʼarfin halin aikata abunda tayi yanzu,tofa acikinsu dʼin ita dince bazata tabʼa iyawa ba idan akayi duba da irin shegen tsoronta ammh sai gashi tashi daya ta shayar dasu madarar mamaki,Jameelah ce ta kawar da silent moment dʼin ta hanyar sharara mata zazzafar mari,ta soma magana cikin muryar dake bayyana zallar bʼacin rai''Kid sis how could you..?wani kalar shit kenan kika aikata..?dana ce miki ki rage tsoron danʼuwanki cewa nayi ki mishi rashin kunya..?ko kuwa mantuwa kikai da cewa shine gaba dake ayayin da kike kʼanwarsa..?kid sister for dat matter wanda ya isa haifen irinki,heʼs 37 and youʼre juz 17,so now compare the difference,ya baki good 20years....ʼʼ
Su Hanifa sukace''woww...! ashe Hamma yana da yawan shekʼaru haka ammh sam baya tsufa? agaskia yana da jiki meh kʼyau...!ʼʼ
Jameelah bata tankasu ba ta cigaba da magana''kinsan maʼanar constipation kuwa...?it is a medical condition which causes people to have difficulty getting rid of solid waste from their body,ma'ana shan wahala wajen kashi ko fitsari,Mubeenah wat an insult..?na tabbata baʼa tabʼa yi mishi irin wannan zagin ba kuma wallahi nasan daga ni harku dukah mun shiga uku....ʼʼ
Kʼarar wayarta ne ya katseta,jiki na rawa ta duba taga shine ke sake kʼiran,atsorace tace dasu''Gashi nan wallahi yana sake kʼira...!ʼʼ duk suka kura mata idanu suma dʼin atsorace ammah banda Baddo wanda tuni zuciyarta ya riga da ya bushe da tsoronsa ayanzu,ah handsfree ta saka bayan ta daga,bata kai ga sallama ba taji saukar maganarsa cikin dodon kunnuwanta,cikin tsananin bʼacin rai yake fadin''who was dat village idiot dat gave me the worst insult of mylife..?wacece wannan dʼin wacce ta samu guts da kuma courage na jifana da bakʼakʼen maganganu...?answer me who is the ass hole.......?
Yayi tambaya tare da sake buga tebirin gabansa idanunsa sun canza launi zuwa ja tsabar bʼacin rai,su Hanifa tuni suka fashe da kukan tausayin kansu,Baddo kuwa ko ajikinta,amaimakon Jameelah ta bashi amsar tambayarsa,sai kawai itama ta fashe da kuka tana fadin''Sahibu pls ka saurareni,wai meyasa ka cika zuciya ne haka...!?
Cike da zafi yace''Ai bazaki masan na cika zuciyar ba sai kinji kalmar saki ya fito daga bakina tukun idan har baki gayamun ko wacce jackass dʼin bace....ʼʼ
Cike da tsantsar mamaki duk suka waro eyes waje,murya na rawa tace''yan..zuu..su..sulei..man..saika..iya..sakina..akan..wannan...karamin..abun...?''
''Yo kece kike masa kallon karamin abu ammh yadda na dauki lamarin ya shallake gaban tunaninki,Jameelah u ar burning my airtime nace ki gayamun ko wacece..!ʼʼ ya ida magana ah tsawace,
Ah tsorace take kallon Baddo wacce ayanzu hawaye ya wanke mata fuska na tsananin tsoro ganin abun ashe zai zama serious,kai ta shiga girgiza mata alamun don Allah karta gaya mashi,dasauri Jameelah ta runtse idanu tace''Na gwammace ka sakeni dʼin da in gaya maka ko wacece...ʼʼ tayi saurin kashe wayar gabaki daya gabanta na dukan tara tara,sabon kuka su Ramlah suka sake rushewa dashi hatta da ita Baddon kukan take don bata zaci abun zeyi serious haka ba,
''Wayyo Allah Baddo kin kara mana wani laifin akan nada,anti Jameelah yanzu ya zamuyi ne...?sannan ni kuma banison ace ta sanadinmu ki rasa aurenki don wallahi babu tantama Hamma zai iya aikata abunda ya fada,ni kawai ki kirashi ki fadʼa mishi gaskia karki damu da batunmu ai dukah bata kisa sai inhar abun yazo ne da karan kwana....ʼʼ Ramlah ta fadʼa tana hawaye,girgiza mata kai anti Jameelah tayi tace''Ramlah karku damu da batuna yanzu dai kuyi ta kanku don wallahi yadda wan nan naku yadau mugun zafi da lamarin nan toh am very sure he can do and undo,yanxu dai kuyi maza ku kama hanya ku tafi don wallahi nasan karamin aikinshi ne ku ganshi ya fadʼo gidan babu shiri kuma abun bazai mana kʼyau duka ba,Baddo kema dʼin ki bisu kawai don kema kinsan bazan iya cetonki daga hannunsa ba....ʼʼ
Baddo ta waro idanu waje hawaye na ziraro mata tace cike da dacin rai''Antina wallahi babu inda zani in barki,bazan tabʼa tafiya na barki cikin tashin hankali da kunci ba,ina nan wallahi ruwan daya tafasa ya dadʼe be kone ba,Anti Ramlah ku wuce abunku agaidasu Yumma...ʼʼ ta fadʼa tana maida kallonta akansu,matsawa kusa da ita tayi tana fahimtar da ita abunda zaije yazo muddun ya dawo,dkyar ta samu ta yadda zata bisun,haka tana kuka Jameelah ta tayata hadʼo kayanta suka fito waje,azuciyarta tace _''Kid sis dawowa gidan nan da zakiyi next insha Allahu da auren Suleiman zaki dawo dashi akanki...!ʼʼ_
Su Ramlah suka mata sallama suka wuce dakyar aka bʼanbʼare Baddo ajikin Jameelah,tana kuka itama Jameelar na kuka,Baddo sai fadi take''Antina i donʼt want to leave you...ʼʼ
Murmushi Jameelah tayi kan tace''Ni kaina my kid sis,,shiyasa nakeson nazo na nemi alfarma wajen Tsoho kan abani rukonki sai ki komo hannuna da zama ko kuwa bakʼyaso...?
Cike da farin ciki tace''Inaso mana antina ammh makaranta na fa sannan kuma banison in tsaya waje daya da hamma....!ʼʼ
Kura mata idanu tayi sannan tace''zancen school naki karki damu zamu canza miki da wani anan,ammh meyasa bakison ki zauna inuwa guda da Hamman naki..?sabida kina tsoronsa right...?toh maza ki dena kamar yadda na fadʼa,yanzu gayamun kin amince dai zaki zauna da anti Jameelarki sannan kuma kin shirya kʼarbanta amatsayin yarʼuwa..?
''Yes antina na amince dari bisa dari idan har su yabbana da Tsoho sun bada goyon bayan hakan...ʼʼ ta fadʼa with full confidence,Jameelah ta sake cewa''Mubeenah kefa da bakinki kika amince don haka banison jin stories ko wani grammers nan gaba...!ʼʼ
murmushi mai ban shaʼawa ta sakar mata sannan tace''Antina babu wani stories da zan miki wallahi,,nina amince zan zauna da Antina kuma yarʼuwata don haka ki rubuta ki ajje..!ʼʼ
Wani sanyin dadi ne ya ratsa zuciyarta ammh aranta tace''Daʼace kinsan abunda nake kokarin kullawa ne da baki amince ba,fatana ayanzu Allah yasa su Tsoho suyi naʼam da zancen....!ʼʼ
Su Ramlah dai ikon Allah suke ta kallo da mamakin irin wannan soyayyar dake tsakanin bayin Allahn nan,ashe Hafsa tana tsaye awaje ah part dʼinta tana kallonsu ammh su basu lura da ita ba,tabʼe baki tayi tana meh daga murya tace''Asauka lafiya dangin tsiya,,ke kuwa kishiyar waje wacce ta shigo ta hana na gida sukuni lafiya zaki wuce tun yau kuwa...?!ʼʼ
Ramlah na kokarin tanka mata sai Jameelah ta hanata,Emmanuel tasa ya maidasu gida,sai data ga wucewarsu sannan ta koma ciki,
Abʼangaren DCP Gidado kuwa bayan ya kʼare waya da uwargidan nashi,rai bʼace ya nemi tahowar gaggawa don luckily sun kʼare abunda ya kawosu acikin kwana hudun nan don haka ba zasu cika kwana bakwan kuma ba tunda sun gama,washegari ne yakamata su taso ammh sai yace musu wani uzuri na jiransa da gaggawa agida,haka aka kaishi airport ya hau jirgi.
______________٪٪٪٪_____________
Tun jiya da Kasim yakashe mata waya hankalinta ke tashe har zuwa wannan lokacin don ayanzu dʼin akunnen yake ammh yaki dagawa hakan yasa ta yanke shaʼawar zuwa har gida ta sameshi saidai kuma adduʼarta dʼaya Allah yasa ta sameshi,ita kadai taje tabar Zuby agida,koda ta isa saida ta soma shiga parts dʼin kowa ta gaishesu har wajen tsoho taje suka dan tabʼa fira sama sama,akʼarshe ta fakaici idon mutane ta nufi boysquarterʼs wanda yake tacan wani bʼangare na gidan,duka samarin gidan waʼenda suka kawo girma kowanne nada dakinshi anan,adaidai kʼofar dakin Kasim ta dakata sannan tasa hannu ta shiga kwankwasawa,tana yi tana waige waige gudun kar wani ya ganta,acikin baccinsa yaji kamar ana knocking,hakan yasa ya mikʼe yana jero tsaki cike da haushin an takura baccinsa,ya duba agogo 2:30pm ne yanzu kuma ko cikakken 30mins bekai ba aka tasar dashi,ya sake jan wani dogon tsaki jin ana cigaba da knocking continuosly yace ausace''Don Allah ina zuwa kafin aballamun kʼofa..ʼʼ
Idanunsa ne suka sauka akanta bayan ya budʼe kofar,dasauri ya lekʼa yaga ba kowa awaje hakan yasa cikin azama ya jawo hannunta ta fadʼo dakin,sai gata zubʼe asaman cool tiles dʼin dake malale akasa,cike da tashin hankali yace''Ke ubanwa yace kizo dakina ko so kike mutanen gidan susan da abunda muke ciki ne..!?ʼʼ mikʼewa tayi tace cikin rashin jindadin abunda yayi mata''Shiyasa ka jawoni na fadi haka don baka da kirki ko..?ai daʼace ka dauki wayata ne toh da baka ganni anan dʼin ba,,ammh rashin respond dʼinka yasa hankalina kasa kwanciya don tsoro nake karka fallasa sirrin namu shiyasa na wanko kafa nazo...!ʼʼ
Dariya mai dʼan sauti ya saki gami da lashe lips yace''Anti Azeema kenan! Idan wannan ne damuwarki toki kwantar da hankalinki babu wanda zaiji ammh ki sani bazan sake hadʼa shimfida gudʼa dake ba....ʼʼ saurin taran numfashinsa tayi ayayin da hawaye ya shiga bulbulo mata tace''NO no kanina donʼt do diz to me,letʼs finish wat we started,wallahi ko jiya ma saida babban yayanmu ya kirani yake kara jaddada mun cewa insha Allahu Mustapha na dawowa zaʼa raba auranmu,don Allah kanina karka bari arabamu don ina tsananin son danʼuwanka,plssss na rokeka koda na minti biyar ne kadan kwanta dani watakila asamu rabo ayau,,idan har baʼa samu jiya bane toh tabbas yau zaʼa samun kaji plssss Kasim....!ʼʼ ta fadʼa tare da cafko bananarsa dake cikin wando,da rawar murya yace bayan ya buge hannunta''Anti Azeema ah ina zan kwanta dake..?kina nufin agidan ubana..?shin ke bakya ma tsoron wani yazo ya kamamu ne...?ar you sure you are in ur senses kuwa...?
Dasauri tace''karka manta ka rufe dakin fa sannan kuma ai ba dadewa zamuyi ba minti biyar kawai nace plsssssss my kʼani...!ʼʼ ta fadʼa tana kokarin kwance zaninta,runtse idanu yayi yace cikin dʼan daga murya''Stop it...karma ki soma don bazan tabʼa biya miki bukatar taki bane acikin gidan mahaifina ba,infact i will nvr do dat again don haka tun muna shaida juna ki fitar mun adaki salum alum kafin na canza miki kamanni yanzu...!ʼʼ
Cike da mamakinsa tace''Dagaske sai ka iya sa hannu ka daki yayarka matar aure ma for speaking out loud..?Kasim ar u sure of wat u juz said..?
''Toh Meh zaʼa fasa..?mutuwa ko hisabi..?aini tun aranar dana soma dandana zumarki toh tun awannan ranar girmanki da darajarki duk suka zubʼe agaban idona,ayanzu baki da maraba da high class prostitute awajena...ʼʼ
Wani irin dirty look ta watsa mishi tare da daga hannu ta sharara masa mari tace cike da zafi''how dare you look into my eyes and call me a prostitute..?koka tabʼa ganin wani akaina ne bayan kai..?ʼʼ
''To waya sani abu ah duhu...?ki sani Azeema sai kinyi danasanin daga hannu kika mareni,,now out of my room kafin nasa kiyi nadamar sanina acikin kaddarar rayuwarki...ʼʼ ya fadʼa yana kokarin budʼe dakin
Ganin ransa yayi mugun bʼaci yasa hankalinta dagawa,dasauri ta durkushe tare da kamo kafafunsa ta rungume tana kuka tace''No plssss kasim donʼt do diz to me don girman Allah kayi hakʼuri ka yafemun karkace zaka juyamun baya...!ʼʼ
Sai kuma yaji jikinsa yayi sanyi don arayuwarshi kukan mace na rikitar dashi,tanan ne ake samun cin galaba akansa,hawaye fal idanunsa ya dagota yake fadin''Ya ilahi...! Anti Azeema toya kikeson inyi ne donni gaskia banason mu sake yi...ʼʼ
Rungumeshi tayi tana rera kuka ahankali,cike da tashin hankali ya dago fuskarta yana share mata hawaye yace''Yi shiru Anti Azeema wallahi ni banason kukan nan naki toh naji zanyi ammh one last more saidai kuma kiyi hakʼuri baʼa nan gidan ba ki bari zanyi mana arrangement ko zuwa gobe ne saimu hadu tunda jibi oga zai dawo,kinga ni bazan iya zuwa gidanku ba ina tsoro ammh zamuyi waya muyi arranging inda zamu hadʼe okay...?ʼʼ
Murmushi mai tafiyar da imani ta sakar mishi gami da gyadʼa kai alamun ta gamsu sannan ta gyara daurin zaninta,saida ya duba yaga babu kowa sannan ta fice zuwa cikin gida kuma babu wanda ya zargeta da wani abun,tana gidan harsu Ramlah suka iso,ganin Baddo da kaya aka shiga tambayar ko lafiya..?sukace Baddon ne da kanta tace zata biyosu don dama haka suka tsara cewa zasu fada,
**
''Amma wallahi anyi asarar mace anan,meh akeyi da matar da bata iya barwa cikinta abu harsai takai kʼara wajen miji..?Hafsa anji kunya wallahi da gani bakisan komi ba akan zamantakewar aure ba kawai kin daiyi ne ammh akan qualified on trial...ʼʼ
Cike da haushi Hafsa tace''Dallah can