Showing 12001 words to 15000 words out of 108906 words
Chapter 5 - MIN-QALB Book Complete Document Hausa Novels By Mamuhagge .txt
risk ne ataqaice ma kamar mutuwace kake kirawa rayuwarka sbd kamar yanda yake dinnan a natse zuciyarsa a bushe take,
Duk Wanda zaiyi Mana wannan aikin dole Muna buqatar Wanda zuciyarsa tagama mutuwa akan kudi.
Karuwa,,,,,,
Mene??? umme tafada da 'dan sauri tana kallon haj Maryam din sbd qyamar ma sunanda tafada.
Yes karuwa nace sbd karuwace kawai zata iyayin komai akan kudi,
Ita kadaice zata iya wasa da mutuwa akan kudin sbd sunanta matacciya daga lokacinda wannan alamarin ya lalace.
Dafe goshi umme tayi tana cewa'"
Maryam daina fadar sunan karuwa acikin zabeera sbd fadar sunanta kawai babban laifine a cikin ahalin Nan,
Kawo karuwa acikin zabeera shine laifi mafi Muni dazamuyi Wanda yafi Abinda muke Shirin aikatawa.
Aisha Idan har zamu iya qetare duk wata iyaka mu aikata irin wannan abin to inaga kawo karuwa ba komai bane,
Wannan zancen ma bai kamataba munayinsa acikin zabeera ki shirya gobe muje gyaran qafa zamu tattauna acan kafin Nan kin yanke shawara.
Ficewa tayi tana ayyanawa aranta dole Khalil yazama zabeera na hudu sbd 'yarta nuratu da ita su samu kyakkyawar gaba me kyau.
Umme kuwa kasa zama tayi palon ta wuce dakinta tana dafe kanta dake sarawa sbd damuwar data sawa kanta ga mafita na neman gagararta
Duk abinta bazata iya kawo karuwa ba a zabeera sbd sanin tsananin alada da Matsin dokoki irin nasu Wanda sune asalin zabeera da Abinda yasa suka fita dabam acikin mutane,
Familyn ZABEERA family ne dasukeda wani irin tsatsauran raayi da dokoki Wanda suka zame musu tamkar addini,
Basa auren bare,basa zama da bare,basa barin 'yayansu Mata suyi karatun jamiaa a qasar Nigeria saidai qasashen qetare na laraba sbd karsu barsu anan kowa yagama sanin 'yayansu wainda suke tamkar suna musu kulle ne sbd ko muamala basa barin yayansu suyi da mutane sosai,
Asalinsu Hausa Fulani ne saidai yanayinsu yasa ake musu kallon Fulani sbd yawancinsu farare ne masu 'yar doguwar fuska kalar Fulani,
Sarauta tasa dokokinsu da tsaurin raayinsu yin yawa saidai Kuma babban Abinda yasa suke buka mulki da iko shine Babu wani Dan ahalin daya taba karya doka ko qetareta,
Suna tsananin tsoro da bin umarnin manyansu musamman ZABEERA na daya acikin 'dakinsu asalin dahir zabeeran farko MUHAMMAD USMAN ZABEERA wanda suke Kira da ANDI,
Andi shine mahaifinsu Modibbo mahaifinsu MAHMOUD Wanda yake amatsayin zabeera na biyu Wanda yayi shekaru akai kafin yayi murabus ya sauka yabaro asalin zabeera dake cikin babban birninsu ya barwa qaninsa mulkin Wanda shine amatsayin zabeera na yanxu Kuma shine zabeera na uku Wanda ayanzu ne zaayi na hudu.
Andi shine shugaba mafi tsanani da duk zabeera ake tsoro ake Kuma gudun bacin ransa dagashi dai Modibbo daya kusan zartashi fiyeda komaima na tsananin zafi da dokoki,
Babu wani abu magi qyama agurinsu irin cin Amana da Abinda zai taba martabar ahalin,
Duk babban attajiri tareda manyan Yan siyasa abokanan hurdar familyn ZABEERA ne shiyasa ake matuqar giramamasu da mutuntasu,
Kaf familyn Babu wani sakewa atsakanin iyaye da 'yaya sai bin doka da oda sbd Sam basa Wasa ko sakewa 'yayansu shiyasa 'yayansu ke tsananin shakkar manyansu Dan kaf familyn Babu wani 'da dazaice yataba ganin dariyar manyansu iyaye maza saidai iyayensu Mata,
Modibbo keda Mata uku kowacce tanada Yara hudu Mata Banda mahaifiyar MAHMOUD wadda keda shi shikadai ta Haifa ta rasu tun yanada shekaru bakwai a duniya sai umme datake da Khalil bayan 'yaya Mata hudu,
Umme itace tafi kowacce mace zuba iko da Isa agurin Modibbo sbd zamanta uwargida itace Kuma uwar manyan 'yayansa da duk sunyi aure kusanma wasunsu sunkusa aurarwa Suma.
Umme Bata qaunar 'dan daba nataba saidai Kuma bazata iya cutatar dashiba 'yayanta su kadaine 'yayanta bayansu ba ruwanta da 'dan kowa Koda kuwa zataga masifa ta tunkarosa ne,
MAHMOUD shikadaine yataso a cikin iyalan Modibbo baida mahaifiya,
Yataso ne acikin wani irin kadaici ya rayu acikin kadaicin,
Tun Yana yaro baida Wanda yataba janza ajiki harya girma,
Shi kadai yake komai nasa na rayuwarsa iyakacinsa da mahaifinsa gaisuwa da bin umarnin baitaba jansa ya tambayesa Yaya rayuwarsa take tafiyaba tunda mahaifiyarsa ta rasu bama shi kadaiba kaf duniya baida Wanda yataba jansa ajiki yaji ya yake ba,
Baida kowa aganinsa,
Baitaba shiga cikin 'yan uwansa ba sbd basayi dashi,
Shi kadai yake kwana,
Shi kadai take tashi,
Ahaka yayi rayuwa ahaka harya girma,
Da kansa ya koyi faduwa da yanda zai tashi kansa,
Da kansa yasan yayiwa kansa fada ya tsaya ya nemi ilimi dan yin rayuwa dashi,
KHALIL shikadaine 'dan uwansa dayake dashi Wanda yake tsananin qaunarsa duk da yanda umme ke hanasa muamala dashi saidai Sam qaunarsa Khalil ke Masa Babu Mai iya kwabarsa akan shifa alamuransa,
Khalil na tsananin kaunarsa fiyeda wainda suke daki 'daya Wanda kowa yasan da hakan shiyasa tare sukai karatunsu tun primary har secondary saidai kasancewar Khalil din ba lafiyayye bane asthmatic ne Kuma irin chronic din Nan shiyasa daga secondary suka rabe MAHMOUD Modibbo ya turasa Sudan karatu shikuma umme taqi yarda yaje koina.
A Sudan yaqara samun cikakkiyar rayuwar kadaici Wanda ta hade da rayuwar kadaicin daya baro sai hakan yazame Masa wata sababbiyar dabia wadda yazama rayuwarsa,
Baya fira sbd baida abokan fira,
Yayi gwagwarmayar karatun degree a Sudan na tsawon shekaru shikadai batareda yazo gida ba kokuma wani daga gidan yazo gurinsa,
Babu wani Wanda yataba kiransa yajisa tsawon shekarun bayan khalil sai Modibbo Wanda shine yake kiransa badai shi yakirasaba,
Baitaba damuwa da kadaicin rayuwarsaba da baida kowa sbd ahaka yataso
Hakan shiya kashe duk wani walwala ko muamalarsa da mutane sai kadaici yafi Masa Dadi da nutsuwa fiyeda komai,
Bayasan hayaniya ko shiga jamaa sosai sbd yafi samun nutsuwa a inda kadaici yake.,
Ahaka rayuwarsa ta nitsa inda yasamu nasarori bayan cikakkiyar gwagwarmayar rayuwa dayayi a cikin neman ilimi me zurfi,
Gwagwarmayarsa tazo da nasarori da dama wanda yasa yayi fice cikin manyan mutane da qusoshin qasa,
Zamtowarsa wani qusan Shima sai sunansa yaqarawa zabeera family suna da martaba sosai,
Ya mallaki abubuwan arziki da dama wanda kaf zabeera yanzu Babu abokin karawarsa idan ba Modibbo ko Andi ba wainda sukafi kowa dukiya,
Nasararsa tasa yanzu kusan kowa dangi binsa yakeyi saidai kasancewar bai Saba da a jasa ajikiba yasa baya sakewa da kowa ataqaicema baya iya rayuwa cikin mutane yafison zamansa a Sudan inda acan nasarorinsa suka Fara acan yafi samun nutsuwa idan ya kadaice abinsa
Yana daukar lokaci baidawoba Dan yanafin shekara wani lokacin kafin yazo Wanda duk zuwansa sbd Khalil ne kawai yake zuwa sai Modibbo Wanda yake matuqar giramamawa fiyeda komai arayuwarsa,
Ta bangaren 'yan uwansa kuwa sosai yake sake musu kudi duk da Babu wani sabo ko sakewa a tsakani Amma yakan Basu duk wani abu musamman umme dayake ganin qimarta sbd Khalil batareda yaduba yanda yataso ba sbd idan yace yaduba yanda yataso to zaitsani kowa arayuwarsa.
Ganin kamar MAHMOUD din yayi musu nisa sosai Wanda yanzu suke alfahari dashi amatsayin Dan zabeera sbd mutunci da girma tareda qimarda yake sake kawowa zuriar sai suka yanke shawarar nemar Masa auren 'yar qanin Modibbon Wanda yake kan kujerar zabeera ayanxu ZARAH,
Zarah ta auri MD ZABEERA cikeda alfahari da auren sbd samun miji yanxu kamarsa dibbin nasara ce arayuwa,
Tana tsananin qaunarsa saidai sanin yafi karfinta yasa ko a mafarki Bata tunanin aurensa saigashi Allah yayi shidin mijintane Wanda taqara haukacewa a tsananin qaunarsa,
Baya musu arayuwarsa sbd baisaba doguwar mgn ba ko ta fannin business dinsa ko deals dinsa Abune nayi ko bari bayasan dogon Bata lokaci shiyasa baibi wani dogon sawa Kai ciwon kaiba ya amince musamman da akayi saa zarah mace ce me tsananin nutsuwa da hkr ga biyayya da fahimtar Abu Sam Bata cusa kanta gurinsa tunda akayi auren
Rayuwa suke ta mutunta juna da kiyaye gudun shiga haqqi.,
Shi mutum ne marason damuwa da hayaniyar mutane akusa dashi shiyasa idan har yananan ko volume din tv bata sawa sosai sbd karta damesa,
Bata taba yin wani abu Dan damuwarsa ko sakasa ciwon Kai ba shiyasa yake respecting nutsuwarta musamman dayake dama baya shaawar mace arayuwarsa saidai sbd girman Modibbo da Andi dakuma qimarta yasa yake qoqarin bawa auren nasa haqqin.
***
Yau amatu Bata fita aikiba Saida tagama hutawarta a gida kafin tayi Shirin aikin ta fito tareda usi Dan dama kullum tare suke zuwa aikin
Suna Isa tun a harabar gurin suka fahimci da masu kudi a gurin saidai rashin saar dasukayi gefen VIP saloon dinsu sukaga motocin Wanda sunsan Babu rabonsu yau acikin aljihun masu wainnan motacin masu kama da tarwadar ruwa sbd sheqi.
Direct gefen restaurant suka nufa usi na cewa"
Juyawa zanyi amah zanje gurin insfector Garba naji uban me zaimin dayake nema na tun Daren jiya.
Tana shigewa tace' idanma ni yakeson katayasa lallashi kafada Masa duk yabari nayi Ido biyu dashi Aina sace Masa shegen cikinsa me kama da tayar motar Mai.
Juyawa yayi Yana cewa' nizan Fara nuna Masa kalar rashin mutuncina kawuma nacan Yana jiran ganinsa.
#mamuh#
______________________
KUNA BUÆATAR A TALLATA MUKU KAYAN SANA'ARKU A PAGES ÆIN BOOKS ÆIN ZAFAFA BIYAR 2021?.
To kuzo ga dama ta samuğğ»ğğ».
    Ina ma'abota son a tallata musu hajojinsu a kafafen yanar gizo suke?.
Tofa kuzo dama ta samu, dan jerin gwanon haziÆan marubanku Æ´an biyar sun fiddo muku da hanyar da kuma kasuwancinku zai zagaya lungu da saÆo ta dalilin shafukan littatafai.
Ga duk mai buÆatar a saka masa tallan kayan sana'arsa a shafin littatafan mu na zafafa biyar zai iya tuntuÉar waÉan nan Numbers 0903 234 5899 or 09033181070 ta vWhatsApp, idan har agama buks Éin kana buÆata a sakamaka talla zamu saka maka akan farashi mai sauÆi. Idan kuma wasu adadin pages kake buÆata koda Éaya ne duk zamu saka maka akan farashi mai sauÆin gaskeğ¤.
Kuyi maza ku kawo, mai haja shike talla, mai saya kuwa shike neman sauÆiğ»ğ»ğğ¤.
______________________
#MIN QALBâ¤ï¸
Mamuhgee
ZAFAFA BIAYAR
SIRADIN RAYUWA
safiyya huguma
MIN QALB
mamuhgee
YANKAN BAYA
billyn Abdul
KIBIYAR AJALI
Miss xoxo
ABINDAKE CIKIN ZUCIYATA
hafsat rano
Pay @09033181070
Or 09032345899
6/17/21, 8:02 AM - ': *_MIN QALB 8_*
_mamuhgee_
Kallon tsantsan mamaki da firgici yanzu takewa amatu din tana kallon qafafunta zuwa hannunwanta dasuka Saba dauka da zuwa stations takeyi mamakinta na qara girmama musamman shekarun amatun datake ganin bazasu haura ashirin da uku ba,
Gyara zamanta tayi cikin motar tana 6oye mamakinta tareda 'dan kallon amatun datake qara damqe jakarta sbd kudin dake ciki alamar bakin Rai take da kudin ta saki wani guntun murmushi tana nazari wani abu kafin ta kalli fuskar amatun tana cewa'"
Ta yaro Mai takeyi Bata qarko
Idan har kinawa kudi wannan son ta tabbas zan baki kudinda kaf zuriarku bazaku iya qirgasuba,
Sake kallon amtun tayi tareda sakar Mata murmushi kafin yace"
Amatu idan da zaki bude idonki ki kalli Abinda nake qoqarin yi zaki fahimci Abinda nafada bashi nake nufiba sbd danaso kamaki da yanzu kin jima da sauya kammani a cell and banyi Miki Kama da wadda kike tunanin zaki fadawa bakya tsoron yansanda,
Amatu akwai rayuwa me kyau danake Miki fatan samu Wanda zaki manta da yanda ake sata,
Zaki samu rayuwarda ko a mafarki bakiyaba tunaninta,
Zaki samu duk wani Jin Dadi da kudinda saikin rabawa 6arayi 'yan uwanki ta yanda Suma bazasu qara tuna sunan sataba.
Wata siririyar dariya amatu tayi tareda sakin jakarta datayiwa riqon Gam Gam tana gyarawa jakar zama a kafadarta tareda gyara tsayuwarta tace"
Hajiya mama Allah ne kawai zai iya cike gurbin kwadayin samu kudi danake dashi Dan gurbin me mugun zurfi ne cikesa ba qaramin aiki bane
Kiyi hkr da wannan kudin Dana dauka tunda dai kinsan ba komai bane acikin arzikin da kike dashi to Allah ki barmin kawai sbd Nima dai bazan iya bayarwar ba.
Bude jaka umme tayi tareda ciro wasu bunches din guda biyu ta miqa Mata tana cewa'"
Ungo ki hada Dana hannunki ki hau abin hawa gobe zandawo spa dinku muyi mgn.
Tana gama fadar haka tace'"
Hafiz muje.
Jan motar yayi suka bar gurin da speed me qarfi suka barta da baki a bude tana kallon kudin hannuwanta da qafafunta na rawa sbd wannan ne karo na farko data taba ganin kudi a fili haka irin Wainnan Kuma ma a hannunta da sauri ta turasu jaka tareda fadawa ckin napep dinda ya tsaya gabanta Yana tambayar Ina zuwa malama?¿
Tunda tashiga napep din take share zufan dayaqi tsaya Mata gaba 'daya kanta ya shiga lissafi Bata taba tunanin kudi irin wannan zasu rudataba duk tsananin samu kudinta dubu talatin ne zuwa qasa albashinta ma duka duka dubu goma sha uku be duk wata saina mutane idan ta sanfo Amma yau itace keda kudi dubu 'dari uku a hannunta amatsayin nata bama na sata ba""wayyo Allah" tafada tana dafe gashi.
Kasa wucewa gida tayi direct ta kalla me a daidaita din tace yabiya da ita ta bakin Luna inda tasan usi na can.
A daidaita din na tsayawa bakin Luna ko fitowa batayiba ta hango bakin gurin cike an taru Kuma daga gani rigima akeyi babba sbd har mitar 'yan sanda ta iso gurin.
Da sauri ta fito tana cewa me napep din" Ina zuwa
Ta qarasa gurin da sauri sbd hango usi da ake kokuwar sakawa cikin motar Yan sanda Yana cijewa su Kuma sai dukanda sukeyi.
Tana isa ta qwacesa da qarfi tareda shiga gabansa tana karesa tace'"
Lafiya meyake faruwa??
Cikin sa'a Allah yasa insfector falalu ne a shugaban tafiyar Wanda tunda dadewa yayi sonta Amma ganin batamasan meye rayuwa ba batada mahimmanci agareta yasa ya qayaleta Dan dole Amma Allah yagani yaso aurenta.
Kallonta yayi Yana cewa'"
Amatu kibari idan munje can office zamuyi magana saiki San Abinda yayi.
Juyowa tayi ta kalla fuskar usi da harsun fasa gefen bakinsa taji wani mugun 'daci ya sauka zuciyarta ta juyo tana cewa'"
Idan zaa kamasa meyasa sai andakesa?
Laifin meyene da bazaku Bari sai anje can dinba kafin kufara hukuntasa?
Kallonta yayi tareda matsowa yayi qasa da murya yace"
Amatu karki Bata Mana aiki Kinga mutane na kallonmu kiduba can kiga kudin me gurin Luna din aka dauke daga tuhumarsa saiya Kama fada da yaran gurin gashinan yanzu an fasa kan 'daya acikin gurin Dole zamu tafi da usi.
Akaro na farko dataji ta tsani falalun cikin fidda 6acin ranta tace"
Duk cikin wainda akayi fada dasu usi ne kawai Wanda zaa Kama kokuwa Dan shi bashida kowane?
Kinga ba anan zamuyi wannan zancen ba sbd wannan laifin babban laifine yanzu haka yaron Yana asibi antafi dashi Babu me tabbacin kozai tashi Dan haka matsa muyi aikinmu
Ku kamasa mine.
Kallonsa tayi da sauri zata tareda yayi saurin fitowa bayanta tareda miqa kansa sbd ganin idan bai miqa kansaba zasu iya ture amatun.
Yana kallonta yashiga motarsu Yana cewa' amah kije gida ba Abinda zai faru.
Tana kallo suka tafi dashi ta dafe Kai tana rintse ido cikin takaicinl ta juya takalla gurinda akayi fadan duk jini da kwalabai an faffasa ga kujerun gurin duk ayi jefa dasu.
Adaidaita ta nufa ta fada da sauri tana cewa yabi bayan motar yansandan.
Koda ta isa station din harsun cike Masa casefile da cewa yayi attemptin kisa take a qarfafa alamarin tini sukai masa mugun duka,
Duk yanda taso ganinsa ba dama abin wannan karon yayi qamari gashi ankira asibiti yaron har lokacin bai farfadoba gashi ya rasa jini sosai haka tayita yawo tsakanin asibiti da station a yinin ranar har kusan qarfe goma Bata koma gidaba qarshe ma dai kawu yazo sukaita yawon fafutukar case din Amma 'yan sandan sun shafawa idonsu toka sunqi sauraronsu.
Sai dare sosai suka dawo gida itada kawu ko abinci bataciba ta shige daki saidai iyami tabita daki da abincin ta takurata taci kadan.
Washe gari tunda safe suka koma station din gaba dayansu harda iyami amma ko abincin dasuka kawo Masa anqi karba itada iyami suka kwasa sukaje asibiti gurin yaron sbd falalu ya tabbatar Mata da ko yaron yatashi sai iyayensa dashi sun janye qara zaa saki usi.
Kwana uku suna Abu 'daya duk wani cin hanci tabawa shegun sunkasa sakin usi ga asibiti andaura musu nauyin lalurar qaton saurayin Wanda taci alwashin cin ubansa idan ya warke.
Kwanansu biyar suna wahala kafin aka sallami kabiru din tun a asibiti taja ta tsaya ta kalli yayan kabirun da innarsu tace su janye qara tunda dai yasamu lafiya.
Qiri qiri suka qi janye karar Dan wata sabuwar rigima ta qullu tsakaninsu dasu kabirun kawu tas Saida ya 'debe musu albarka Amma sukaqi.
Station suka dawo tasamu falalu tayi Masa bayani ya kalleta bayan sun kebe kebe"
Amatu ki dage su janye qarar Nan sbd kowane lokaci yanzu kotu zaa iya tura case din Kuma wlh ana zuwa kotu gidan yari usi zaije hakan qara tabarbarewar kawai zaiyi gwara ya tsaya a iya sata kar abin yamasa yawa.
Oga falalu yanda kasan kafiran farko haka mutan Nan suke tsabar taurin Rai,
Munyi munyi sunqi janyewa ni wlh banmasan ya zanyi musu ba Dan dai tabbas bazan bari akai usi gidan yari ba akan wannan Dan laifin da Babu tabbas din shine yayi.
Amatu duniyarce ahaka
Yanzu wainnan dakuke fama dasu Dan sunga duk kune marasa qarfi da ace case din da manya akeyinsa da yanzu case din ya mutu
Kusamu wani abu kubawasu yaron Inshallah zasu janye.
Numfashi ta sauke ahankali tace''
A rayuwa meyasa kudi sune masu mahimmanci,
Meyasa kudi zaifi rayuwar 'dan Adam mahimmanci,
Shin Dole masu kudi sune suke rayuwa yanda sukeso su huce takaicin komai a duk lokacinda sukeso.
Kiyi hakuri amatu Babu yanda zanyi be Dana taimaki Miki akan case din Nan.
Karka damu oga falalu Inshallah zasu janye badai kudine matsalar ba??daga yanzu kudi bazasu Kara zama matsalarmu ba arayuwa,
Munga mummanan banbancin da akoyaushe ake nuna Mata fificin me kudi shine mutum mukuma muda dabba duk daya,
Ako yaushe muna qoqarin taka matsayin mutane kamar kowa Amma koyaushe ana sake durqushemu Alan hakan,
To idan hakane kudi sundaina zama matsalarmu zamu nemesu ta duka hanyar data dace matuqar hakan zaisa musamu daraja kamar kowa,
Ada mun dauka maraici rashin kowa shine matsalarmu data saka bamada daraja agun mutane sai yanzu nake gano kudin dai sune komai,
Idan bakada kowa matuqar kanada kudi ko bolace ta haifeka mutane zasu bika.
Akaro na farko a rayuwarta tundata girma hawaye suka ciko idonta ta maidasu tana girgiza Kai tace"
Karka tashi aiki oga falalu zanje nazo dasu ayau zasu janye qararsu a shirya takardun.
Tana fitowa tace kawu ya jira zataje tazo da masu qarar.
Gida tafara biyawa ta dauko kudin daya rage cikin kudaden ta qirga dubu dari da talatin da shida ta zuba jaka ta fito ta fice iyami ba batasan tashigoba.
Gidansu kabirun ta nufa cikin sa'a har yayansa da innar duk sunanan suna ganinta kowanne ya tsuke fuska alamar bazasuyi Mata alfarmar datakesoba murmushin takaici tasaki tana qarasowa tsakar qaramin gidan ta zauna gaban innar tana cewa"
Inna barka da yamma,
Kabiru ya jikin?
Ciki ciki innar ta amsa saidaima kabirun ne ya amsa da sakin fuska.
Bata tsaya