Showing 30001 words to 33000 words out of 42609 words

Chapter 11 - A BAKIN AUREN KI Complete Writing by Feenah.doc

30 Aug 2025

1311

ba wai
wani rabon Miemie ba... In har Ja'afar na bata
haushi bai wuce yadda ya dankara mata saki ba
ba ji ba gani,amma bacin hakan,tabbas bata da
sama da Ja'afar a zuciyarta kawo iyanzu..
"Nasan da kin gama iddar ki sarai... Da sauri ta
k'allo Mama da t'sananin mamaki, kai Maman ta
kad'a mata. "Tunda ki ka zo gidan nan ina
fuskance dake Salma,kin gama iddah tun wata
uku da suka wuce. Kasa tai da kai tana goge
hawaye,tasan Mama gaskiya ta fad'a, dan
shayarwa bai hanata period ba.. "Nasan ma
hakan ne Salma,yanzu abinda nake so dake
shine, "Dole ki fara fita,dan saki ba takaba bace,
bazai yu kiyi ta zama a gida ba kamar matar
kulle,tun yanzu zaki fara fuskantar cigaban
rayuwa,bana son musu koh taurin kai Salma a
zuwan nan daga gunki, dole komai nace kiyi kiyi,
kina jina koh?. Shikenan kuma,ta faru ta kare,wai
an ma mai dami daya sata.. Shikenan ta shiga
sahu,yanzu sai jiran bazawari.. Kuka ta sa mai
sauti,yi take ba kakkautawa,har ta kular da
Mama ta bar lallashi ta hau sababi. Dole kam in
dai ta yadda da K'ADDARA ta maida komai ba
komai bane.. Dole ta daina yaudarar
zuciyarta,tana biya zancen Ja'afar a kullum akan
tashi ce shi kad'ai.. Hannu tasa ta share
hawayenta,kan ta g'yara zama. "Na shirya bin
umarnin ki Mama matukar bai sa6a shari'a ba..
Baki Maman ta washe, "Koh ke fa,yanzu naji
batu,ko ke fa Salma. Kasa tai da kai tana
murmushi, sosai taga farin cikin Mama.
Washegari da dare bayan Abba ya dawo taje
gunshi suna zaune da Mama,yai mamakin
sauyawarta faradd daya,shima sai murmushi
yake mata. "Abba.. Zama ya g'yara da murmushi
ya amsa. "Abba makaranta nake son shiga
dama... Da sauri Mama ta kallota, ji zata kwafsa
musu kuma,wai makaranta? Baki ya washe dan
murna. "Toh Salma,kinyi tunani mai k'yau, Allah
yasa a shiga a sa'a. Kai kasa tace "Amin Abba...
"Anjima ina son zan k'waso akwatina na a gidan
Abban Miemie koh da y'ar makota ne.. Kai ya
kad'a mata "A'a,ki bari zan ma shi Ja'afar din
magana zai kawo miki har gida. Sosai sukai fira
Mama na jinsu bata ce kala ba,tana shiga d'aki
Maman ta bita. "Ya zaki min haka Salma?.. Wace
makaranta kuma ana zaune lafiya?.. Shiru tai sai
da ta gama kan tace ba abinda karatunta zai
tsare mata,tai hakuri tasan zai mantar ta wasu
abubuwan. Ba dan taso ba ta yarda. Ta gama da
Mama, saura Ja'afar. By Feenat Ja'afar.
9/29/16, 9:25 AM - Queen Safiyyert???a: A BAKIN AURANKI* *o Feenat Ja'afar*.
33_Washegari Abba da kanshi ya samu Jafar din
a shago,duk da yai jim,daga baya ya tuna da
wannan ne damarshi na ganin Salma a yau dan
tuna mata da alkawarin shi. Da yamma k'wa
yasa Garba ya k'waso mata akwatinan ta da
sauran sabbin kayanta marar dinki. Da sallama
ya shigo gidan, ya k'wa taka babbar sa'a Mama
bata nan. T'saye yayi ganin Salman t'saye a
gaban famfo Miemie na mata kukan kunu tana
dauraye murfin feedern. "Sam baki da jimirin
yunwa Miemie,kimin hakuri yanzun zan... Itama
shirun tai dan jin sallamarshi. Da dan rarrafe da
tafiyar da batayi kwari ba ta nufi gun Abban da
murna. Ganin Miemien ne yasa shi dawo da
hankalinshi kanta,sama yai da ita kamar kullum
suna dariya. A hankali ta rufe idonta tanajin
zuciyarta na bugawa da sauri,kusan wata 2
rabonta da ta sashi a idonta,jin takunshi na
kusanto ta yasa ta juya da sauri tare da had'iye
hawayenta. Ya sauya mata,duk ba g'yara, har
wata kasumba ya had'a ta dole ta rashin g'yara
fuska. Da t'sananin murnar ganinta ya karaso sai
washe baki yake,da sauri tai baya ganin abinda
yake shirin yi tai gun taburma ta d'akko,sai ya
bita da kallo baki sake, tabbas Salma batai
kewarshi kamar yadda ya mato a kewarta ba..
Koh irin d'aukin nan na ganinshi t'sawan lokaci
haka bata yi. Dan dukan da Miemie take mishi ne
yasa ya kallo ta,da hannu take nuna mishi kan
feedern dake hannun Salman. Kan taburmar ya
nufa tare da zama,so yake sai ya fassara
yanayin Salman,shi yasa yake ta k'allonta.
Feedern ta mika wa Miemie tana dan satar
kallonshi kan ta kau da kai tace "Ina wuni.. Shiru
yai mata,sai ta dan kalloshi cikin ido,shima ita
yake kallo,bazata iya kallon kwayar idonshi
ba,zata chaza mata matsala,da sauri ta kara
dauke kai tana maimaita gaisuwar. "Mey yasa
kwana biyu ba k'ya d'aukan kira na Salma?.. Ba
k'ya ban amsa koh na miki text?.. Gefe ta kara yi
da kanta tana kallon wani waje, kan tace "Ban
gani ba ne.. Da mamaki yake kallon yadda tai
maganar cikin nuna ko'in kula. "Salma kin daina
so na yanzu koh?.. Yadda yai maganar yasa jin
wani iri da dan tausayinshi,da jihadi ta juyo ido
cike da kwalla. "Ya Ja'afar, ya dace mu fuskanci
zahiri fa yanzu,mu daina yaudarar kan mu dan
komai ya afku..Dole nai aure ka sani,ban maka
alkawarin zama ba aure ba,bazan maka alkawarin
kin kula wani ba.. Yanzu haka karatu zan
koma,ka d'auka rayuwar da ta shud'e a mafarki
muka yi ta, yanzu mun farka... Dole akwai cigaba
a rayuwa.. Kai hakuri, amma bani da alaka da
daukan kiran ka yanzu,ka manta Salma dan
Allah,mu fuskanci rayuwar gaba.. Kai ta kautar
tana goge hawaye, shi kam k'allonta kawai yake
ba koh kiftawa. "Ke nan kina nufin son da nake
miki karya ne?... Soyayyar mu hasashe ce
Salma?.. Zaman mu da rayuwar auren mu wasa
ne?.. Kina nufin Miemie ma mafarki ce?... Da
fusata yake tambayarta,kai kawai take girgiza
mishi tana hawaye. "Ba haka nake nufi ba.. "Toh
mey ki???? 
  
 !"#$%&'()*+,-./0123456789:;<=>?@ABCDEFGHIJKLMNOPQRSTUVWXYZ[\]^_`abcdefghijklmnopqrstuvwxyz{|}~? ke nufi?.. Shiru tai tana cigaba da kukan
ta,sai ya kada kai cikin takaici. "Salma kin d'aina
so na kam.. Girgiza mishi kai tai "Ina sonka Ya
Ja'afar, har karshen rayuwata.. Abu daya nake
son ka gane,yanzu komai ya sauya,alakar Mimi
ce kawai ta rike mu... Ka cire son zuciya aciki,
dan bazan iya haramtawa abinda Allah ya
halasta min ba.. "Assalam Alaikum, wannan
akwatunan fa a zau... Tsaye tai ba tare da
karasawa ba, kai kasa ta amsawa Mama
sallama,ciki Maman ta karaso,ya gaida ta kai
kasa,duk shiru sukai ba mai magana, sai muzurai
Mama take ma Salman kan ta shiga daga ciki.
Jiki a sanyaye ta tashi ta shiga ciki,a hankali ta
sa kanta a kan katifa tana hawaye. Ba dan yaso
ba ya tashi yai fita,tare da shigo mata da
akwatunan ta. Har zauren Mama ta bishi ta sa
sakata tana sababi kan tai gun Salman. "Wai ke
baki da hankali ne Salma?.. Meye had'inki da
wannan da har zai shigo cikin gida ki bashi
taburma, har ki zauna a gabanshi kina wannan
shashancin cin?.. Mey fa rabawa(K'ADDARA) ta
raba ku har abada. Shiru tayi har Maman ta
gama tana ta kok'arin shanye kukanta, ta sani da
koh tayi bayani Mama bazata gane inda ta dosa
ba. "Kiyi hakuri bazan sake ba. Kai ta k'ada tuni
har tai laushi. "Ina kuje miki yaudara irin ta D'a
namiji ne Salma,gaba in kina mishi haka sai ai
abin kunya. Shiru tai tanajin wa'azin Maman
kawai. G'yale ne kusan kala 5 had'add'u,tana
washe baki ta fito dasu daga leda. "Ki zabi na
za6a ki darje,dan zawarcin ki sai yafi y'an
matanci a komai Salma, gobe kayan k'walliya
zasu zo dan na bawa Hajiya Jidda kud'in kayan
g'yaran jiki,ga wata yayi nisa da komai kin samu
akan lokaci.. InshaAllah sai mun cike gurbin da
muka rasa.. Ni da zakiji shawarata ma da an
yaye Miemie a satin nan a mikata ga gidan su
chan ya karata... Da sauri ta dago tana kallon
Mama, Kat'seta tai da fadin "Eh man,bashi yake
ikirarin yana kawo shi ba?.. Toh zamu mayar
mishi da abarshi kawai. Kai ta hau girgiza ma
Maman,Allah yaga ba mai rabata da Miemie sai
aure. "Mama Miemie fa karama ce,kawai tai
saurin tashi ne,koh fa wata tara bata cika ba..
Dan Allah kiyi hakuri,dan ba abinda zata t'sare
min koh a makaranta. Harara ta aika mata, "Kina
nufin da ita zakina fita?.. Kallonta take ta rasa
amsar ba Maman. "Toh da sake wallahi, ba
yadda za ai ina tufka kina bin bayana da
warwara.. Zawarci da goyo?.. Toh da sake,dan
ba mai gani ya kulaki alhalin kina sa6e da y'a.
"Aikina fitarshi ta naga dama ce,in ma kince
baza'a mayarta ba ni zan na miki renon,aje a
dawo lafiya. Shiru tai tana jinta kawai. Washegari
sai ga kayan k'walliya jibgi,su mascara, eye
shadows,su sabulun g'yaran fata harda su man
gashi,ga haddun man gyaran jiki,lalle Mama da
gaske take. Shi kam tunda ya koma da yazo
k'wanciya yake tuna dazu,lalle in Salma tasan
wata toh bata san wata ba. Tazo k'wanciya taji
karan wayanta,agogo ta duba, tasan ba mai mata
haka sai mutum daya. Badan taso ba ta d'auka,
sai dan jin dame yazo. "Naji kije makarantar,
amma bisa sharad'i uku.. Baki ta bud'e cike da
mamaki,wai koh ya manta bata karkashin ikon
shi ne yanzun? Dan dai taji sharad'in tace tana ji.
"Good. "Na daya kafarki toh kafar Miemie duk
inda zaki shiga. "Na biyu ba zancen yaye sai
Miemie ta cika shekara biyu kamin kiyi komai.
"Na uku,fitar ki sai da nikaf da hijab,sannan ni
zan sama miki mai kai ki a Napep ya d'akko ki in
kin gama, dan ba ko wanne kato zai na d.. "Ka
ga malam,ka bari ka fad'awa Miemie wannan
dokar taka ba wai ni da nake Salma ba... Dan ba
y'ar ka bace ni,ni nake da damar t'sara rayuwata
yanzu ba kai ba. "Abu daya nasan na yarda zan
iya shi,shima dan hakkin ka ne dole,shine yaye
Miemie,zanyi yadda kace, sauran kuwa ba
huruminka bane... Wayar yabi da kallo baki sake
jin ta kashe kit.. Lalle Salma ba ta so zaman
lafiya ba a garin nan, amma zata jidi mamakin
shi. Dan shi tai mishi daidai ma da zata tafi
makaranta. Tun daga ranar ya daina kiranta a
ganinshi zata damu ta bashi hakuri ayi yadda
yaso,sai dai ta daure ita. Ana haka ranar Abba
yace ya batun makarantar da yace zai koma?..
Kanshi t'saye yace ya ma Abban ai ya fasa. Nan
ya bud'e mishi wuta kan bai isa ba,duk haukar da
yake ranar ya samu labari gun Mama,dan har
gida tace ai mishi t'sakani da Salma,sai dai yazo
za'a bashi Miemie in dan ita ne. Sosai yaji
haushi,yasan aikin Salma ne..shi yasa ya d'auke
mata wuta,sai dai ya tura k'annenshi su dakko
mishi Mimi
Like ? 2 ? Reply ? Report ? Aug 4
Feenat Ja'afar Novel's
Su Salma an samu gurbi a school of hygiene,da
shawarar baba ta cike ba Polly ba. Ranar da ta
fara fita da personal zata kai takaddun ta. Ba
yadda zaka ga Salma ka gane itace da lokacin
tana budurwa, yanzu Salma ta daban ce,ta gaban
goshin Mama, dan ta dage dole sai tayi kara'i da
zawarci. Kwanar su Ja'afar ta shawo,tasan
yanzu haka yana makaranta dan sha d'aya na
safe. Sosai tai k'yau cikin doguwar riga ruwan
kwai mai duwatsu,da g'yale karami ta nad'a
fari,ta ritaya jaka karama mai (chain),ba wata
k'walliya tayi ba ta azo aga,dan wannan ma
Mama na t'saye tayi ta,ta kuma rantse ita da
hijabi sai a sallah. Zai wuya kace ta ta6a aure
har da rabon Miemie, dan yanzu ne take
shekarunta na (22) a duniya. Kanta kasa take
tafiyarta cikin nut'suwa, sai dai ji take duk ta
tsargu,tamkar Ja'afar na kofar gida yana
kallonta. Dak'yar ta kai kanta bakin kwalta tana
sauke numfashi, ashe feeling take... "Kin k'yauta
Salma kenan?... A razane ta juyo jin mai
maganar.. Rai had'e yake kallonta tamkar bai
ta6a dariya ba. Duk da ta tsorata da ganin
yanayin da yake amma ta cije itama ta ci kunu.
"Da nai mey fa? Rai 6ace yace "Ina Miemie?..
Kai ta k'autar gefe,kan tace "Gida".. A fad'a
fad'a yace "Wato bakiji abinda nace ba koh?..
Kalli shigar ki,kamar wacce zata party,sam baza
mu shirya dake ba in.. "Tafiya ne?.. Wani mai
keke napep ya tambaya, kallo irin na baka isa ba
tamai, kamin tace ma mey keken "Eh tafiya ne.
Tana kokarin shiga tace "ba ruwanka da shiga
ta,cos I know what i'm doing.. And ni ba y'arka
bace, na fad'a ma ka rabu dani. Sam taki k'allon
fuskarshi bare ta sare gun taka mishi burki. Baki
sake yake binta da k'allo har mai napep yaja
kamin ya samu k'warin ya tanka. By Feenat
Ja'afar.
9/29/16, 9:28 AM - Queen Safiyyert???a: [8/7, 11:03 AM] Feenat Ja'afar: *A BAKIN
AURANKI*
*o Feenat Ja'afar*.
34_Jingina tai a jikin Napep din tana sauke ajiyar
zuciya.
"Kai hakuri Ya Ja'afar, ya zama dole na koya ma
nisa dani,kai hakuri,ina sonka wallahi..
"Hajiya magana ne?..
Kai ta dago jin mai Napep na tambaya, ashe
maganarta ta fito fili.
Ta gama komai Monday zata fara zuwa,kwarai
taso ta yaye Miemie sai dai ba hali,dole tabi
yadda uban y'ar ya t'sara.
Shikam Ja'afar tun daga wannan ranar kullum
zata makaranta sai yai mata maganar wani
abu,koh yace k'walliya tayi yawa, koh yace
uniform ya d'ame ta.
Wani sa'in har ta wuce tana dariyar zariya irin ta
Ja'afar, tabbas gani take ya zare.
Shima kamar yadda Abba yace haka dole ya fara
_processing_ dan tafiya masters a B.U.K,sai dai
fur Abba yace garin zai bari,a Zaria zai yi,kar ya
damu an ma kusa shirya masa komai ba koh
kwandalar sa.
Tamkar ya aza hannu aka ya kwala ihu yake ji
ranar,yana nan ma ya ya k'are da Salma bare ya
mata nisa?..
Tafe suke ita da wata y'ar makarantar su da
tazo zata rakata bakin kwalta, ta gama shirinta
kenan zata gidan Aunty A'i sai fasawa tayi.
Tai kyau,fatar sai shining take taji mai da
sabulun Mama.
"Allah ba wanda zai ce kin haifi Miemie sis
Salma,kin ganki kuwa?..
Murmushi tai ma kawar tata lokacin da take
t'sayar mata da Napep.
"Haka dai kuke cewa kullum.. Murmushi tai mata
sukai sallama.
Tana kula da wani mai mota yana ta kallonta ya
t'saya siyan Apple.
Kokarin tsallakawa yake ganin zata wuce da
sauri,kai ta kada dan sarai tasan yau ma za'a
tafka dirama irinta ranar chan da Ja'afar, dan
tana kallon yadda yake maka mata harara a kofar
gidan su suna zaune shi da Garba da wani,tasan
darajar kawarta taci da yanzu ya taso bambami
dan tasa g'yale a kafad'a, kai ta girgiza dan
yanzu abin dariya yake bata ma...
"Assalam Alaikum.. Waiga wa tayi jin an mata
sallama.
Da dan sakin fuska ta amsa tana mai cigaba da
tafiya a nut'se.
"Gunki nazo fa y'an mata dan Allah.
Kai ta daga aikwa idon Ja'afar kyar kanta.
Da murmushi ta juya badan taso ba sai dan
yakice dan gudanta, duk da tasan baza a wanye
lafiya ba.
Tuni dad'i ya kama saurayin dan da har ya fara
d'ari-d'arin mata magana,sai ya ga kamar matar
manya ce.
"In bazaki damu ba dan Allah ki ban numbern
ki,wannan ne gani na biyu da na miki a layin nan
yanzu ina sauri zan kira ki...
Ta gefen ido ta sato k'allon Ja'afar ai kwa a
suk'wane yake zuwa gun nasu.
Da sauri ta karbi wayar mutumin da zummar sa
mishi ya iso.
Su dai su Garba ido ne nasu,dan abin Ja'afar ya
daina bashi dariya yanzu tsoro yake bashi.
"Bashi wayarshi ya kauce tun kan na
dagargazata a gun nan..
Banza tai dashi tana cigaba da latsa wayar
karya,bata aune ba taji ya warce da karfi.
"Karbi wayarka ka bar layin nan Malam, koh kaga
tayi sa'ar tsayuwar ka?..
Baki sake saurayi yake kallonshi,shi a tunanin shi
koh yayanta ne ma,dan shima haka yake ma
samarin k'annenshi baraza,dan haka bakin shi
alaikum ya kar6a yana kallon Salman.
Cike da tsiwa ta kallo Ja'afar din,
"Malam wai ina ruwanka da samari na ne
eyeee?..
"Kimin shiru tukunna, kema zan dawo kanki ne ai.
Da hannu ya nuna ma saurayin hanya halamar ya
ware,ba daban yaga Ja'afar din ba na wasa bane
ba da ba yadda za ai ya bar wannan
sankaceciyar budurwar.
Da sauri ganin zai tafi tace "Malam ina zaka
ne?.. Kai ya kad'a mata yana murmushi kan ya
kara gaba.
A fusace ta nuno shi da hannunta
"Wallahi Ya Ja'afar na gaji da wannan abin fa,dan
wallahi na kusa kai karar ka gun Abba ya mana
t'sakani,mey ruwanka dani wai?...
Shiru tai tare da matsawa da sauri ganin ya mika
hannu bayan gyalen ta.
"Wai kai lafiya ka ke?.. Harara ya sau mata kan
yace
"Tun muna sheda juna ki daina sarar nan ta
sauke g'yale a kafad'a Allah...
"Bazan daina ba din, na fad'a ma bani ba kai,
tunda kai har yanzu bakasan Annabi ya faku ba...
Shiru tai ganin Garba.
"Haba Salma,haba,a titi fa ku ke?.. Tunda kinsan
halin kayanki sai ki gaba ki barshi ya karata, dan
Allah ki daina biye mishi.
Harara ya sakar ma Garban, "ina ruwan ka toh
kai ma,kowa dai yasan da matata nake t'saye ba
kowa ba..
"Mtsww... T'saki taja rai 6ace, duk suka kallota..
"Wallahi you are sick..
"Ni matarka ce, amma fa a da, kai istigfari ma
tun wuri,dan wallahi za kayi sa6o...
"Kimin shiru fa Malama..dan kwanciyar hankalinki
wallahi kibi abinda na ce kiyi,period..
Shiru tai tana kallonshi,karfin hali sai gun
Jafar,tabbas sai tayi da gasken gaske,dan
abinshi gaba yske,shima Garban k'allonshin
yake,abu dai kamar wasa yake gani yanzu zai
zama babba.
By
Feenat Ja'afar.
[8/7, 11:07 AM] Feenat Ja'afar: *A BAKIN
AURANKI*
*o Feenat Ja'afar*.
35_Drama sosai sukai kan ta wuce gida rai 6ace
duk rai a dagule, dabarar ta ta kare kuma a akan
Ja'afar, duk hanyar da zai zuciya ya daina kulata
tabi ba nasara,tamkar ma zigi take mishi.
"Mtsww... Taja t'saki,Tabbas so so ne,amma na
Ja'afar son kai ne,dan shi yaja komai..
"Ke kuma ke da wa kike t'saki haka?..
Ba tare da ta dago ba tace "Ja'afar man.. Ya
hanani sakat a unguwar n...
Da sauri ta datse harshenta dan jin Mama fa ke
tambaya,
"Au har yau yana nan yana bibiyar taki koh?...
Kai ta girgiza da sauri, zarar bunu..
"A'a, ni nasan hanyar maganinshi,ki ban nan da
gobe.
Da sauri tace
"A'a Mama ba komai bane fa,kiyi hakuri zai
daina... Shiru tai ganin harar da take aiko mata.
Tun daga ranar Mama ta zama y'ar rakiyar
Salma hanya,sai ta tabbatar ta hau abin hawa
zuwa makaranta zata juyo tana aika mishi
harara,da tai na sati sai ya bar tare hanya kuma
ya dawo waya.
Ana haka shima admission nashi ya fito
shima,tuni ya shiga kunci,dan yasan ya kusa yin
nisa da Salma,hakan yana nufin komai zai iya
faruwa.
Ranar da yamma ana washegarin zai tafi yazo
mata sallama duk da sunyi fad'a.
Taimakonshi daya Mama bata nan ranar ma,dan
yana ga ita kad'ai zata iya tsaida shi a yima
Salma kashedi.
Shigarshi zauren kenan sukai kicibis zata
fito,harara ya sakar mata kan yaja ya t'saya.
Fita take shirin yi ya ruko gyalenta da sauri har
yana zamewa,don haka a fusace ta juyo da niyar
balbaleshi ya marairaice mata fuska.
"Saken g'yale toh.. Murmushi yake yaki saka, ''ka
saken gyale koh na fuce... Da sauri ya cika yana
tare kofar fitar.
"Maganar fahimta nake so muyi dake,dan Allah ki
t'saya..
Hannu ta hard'e a kirji ta k'alleshi,itama zata so
su fahimci juna.
"Ina wuni toh,tunda har gaisuwa kin soke dani.
Da kalar tausayi ya kara yana sukui da kai har
taso yin dariya kamin ta gaishe shi.
"Ina Miemie?.
"Da Mama suka fita,kayi kai maganarka kan su
dawo fa.
Tsayuwa ya gyara tukun ya kira sunanta, rai sake
ta amsa,fatan ta yasa zancen azziki zai mata ba
wai shirme ba.
"Salma".. A karo na biyu ya kara kiranta, bai jira
amsarta ba ya cigaba,
"Gobe zanje Zaria kan batun makaranta da zan
fara, kima Allah Salma ki yi kamar ina nan dan
Allah,banda kula tsagerun samarin nan wanda
har yau basu mallaki hankalin kansu ba dan
Allah.
"In ma aure naso kiyi ina ga ni ya dace na baki
mijin aura,bare a agendar mu bamuyi haka dake
ba...
T'sam tai tana kallonshi da halamun ya zare tana
murmushi, amma zata bishi a haka a wanye
lafiya.
"Toh naji,zan kuma kiyaye,happy?..
Kai ya kad'a da murmushi, "yauwa koh ke fa,dan
Allah Salma ki riken alkawari nan..
Kai ta kad'a tana taji ai.. Da haka suka rabu ya
bata kayan zakin Miemie, murna fal ranshi suka
rabu ranar.
K'warai ta samu sakewa sosai bayan tafiyar
shi,tuni ta kara bud'e shafin zawarci sabo,duk da
kasan ranta tausayinshi take ji sosai.
A wata daya tai samari biyu irin son Mama, barin
Alhaji Usman Dan chanji.
Kud'i sosai yake kar mata kamar ba gobe,
albarka kwa kullum samunta take gun
Mama,yace shi ba yaro bane,dan haka yana so ai
auren cikin k'ank'anin lokaci.
Ya sanar mata yana da mata daya da yara biyu
kachal,aurenshi uku,sun rabu da biyu sai

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login