Showing 15001 words to 18000 words out of 27378 words

Chapter 6 - The Sexxy Boss Part 2 Complete Hausa Novel By Maman Teddy .txt

01 Jan 2025

3408

tayi kamin tace " A'a Hajiya shari'a saɓanin hankali , mu tsaya Ni a jiki na nake jin In Sha Allah Umaima Zata dawo gare mu . Cikin masifa irin na Hajiya Balki ta faɗa Yaya Hannatu da faɗa". Zata dawo tun tuni bata dawo ba? Dama nasan kuna zaune ne saboda a tunanin ku Umaimatu zata dawo gare mu. Yanzu ta dawo mana ?. Ko ki nemo ta idan kin san inda take , kuji mun wani shashancin banza. Umma ne tayi saurin miƙewa tana Bama Hajiya Haƙuri don a yanzu har Hawan jinin ta ya hau . Kullum cikin ciwon kai take dana jiki , don ma tana shan maganin ta akan lokaci . Yaya Hannatu ne ta miƙe tana barin wurin tare da nufar Ɗakin Umma , zuciyar ta fal takaici da me zamuji da ɓatar Auta ko kuma da wannan masifan na Hajiya Balki?. Abun da take faɗi kenan a zuciyar ta tayi cikin ɗakin.
***
Ɓangaren Hajiya Turai kuwa bayan Ammie ta sauke wayar ne daga kirar Umair ta kalleta tana cewa " Abun da na faɗa maki haka yake ko? Ko dama kin san da Auren nasa ne ke Uwar sa ? Mu kin san ba'a ɗauke mu a komai ba. Murmushi Ammie Maryam tayi kana tace " Haba Hajiya Wannan wani irin magana ce , tayaya Umair zaiyi Aure ba tare da masaniyar mu ba? Ba gaskiya bace , Yarinyar da duk ake magana akan ta ,nice na Kai Masa a matsayin mai aiki . Amma kuma a yanzu tabbas ina cikin farin ciki ,domun ɗa na yayi mun bishara da nan kusa zaiyi Aure ,kuma ba kowa zai Aura ba ba fache ita wannan yarinya Umaima.! Fiddo da ido Hajiya Turai tayi kana tace " Wannan wani irin magana ne Maryam? , Ke a yanzu ma kin goya masa bayan Auren ƴar Aiki har kina wani farin ciki? Shin kinsan Wacece ita ma? , Meye matsalar ki da Son Wannan Yaron zai rufe maki ido da har bakya iya ganin gaban ki. Hummmm to Ni bari na miƙe amma ki dai bin cika. Miƙewa Hajiya Turai tayi tana ɗaukar jakarta tare da miƙa mawa Fareesat , da take aikin raba ido ,tana Son tayi sharhi akan Auren Yayan nasu na rejecting Amma kuma tana tsoron kar Ammie ta faɗa ta da faɗa , wannan yasata yin shiru tana bin bayan Hajiya Turai tare da masu sallama.


Bayan fitar Hajiya Turai ne Ammie tayi shiru tana nazari akan maganganun ta ,kana ta tuna lokacin da taga Umaima na rara gyefen shiga gidan , Amma ta kasa saboda wa'annan murɗaɗɗun sojojin , ba tare da taji daga ina take ba ,tana jin buƙatar ta ta amsa ta ,tare da shuga da ita cikin gidan. Maganan Hajiya Turai gaskiya ne , amma Umaima ba tayi kama da wata fuska da aka turo ta akan ɗana ba.! Zuwa safe zan kira su . Miƙewa Ammie tayi tare da kallon Babban ma'aikaciyar ta kana tace " zan shiga daga ciki yanzu mansura , da ALLAH kar ayi motsi mai ƙarfi . To Hajiya sai da safe ". Mu tashi lafiya tace tare da hayewa saman ta...!
***
Shiru Umaima tayi ganin yanda Umair ya koma ya zauna , bai ce mata tashi mu tafi ba , hasali ma zaunar da ita tsakanin cinyoyin sa yayi ,a haka yake aikin sa ta computer n sa. Umaima tafiya ce zata kamani zuwa Oustralia aƙwai yiwuwar nayi sati ɗaya ko biyu . Yayi maganan ba tare da ya kalli fuskar ta ba . Cike da rashin fahimtar sa tana rau rau da ido tace " to ya maganan komawa gidan nawa?. An fasa.!
An fasa ta tayi maganan tana ɗago da fuskar sa kamin hawaye su fara sauka mata sharr sharrr sharrr. Eh ". Don Allah kai kuwa Yaya na kai taimaka mun , wallahi Umma nake son gani ina kyewar Umma na.! Ganin yanda take maganan tana kuka sosai yasa shi sakin dariya tare da sa hannun sa yana ɗago fuskar ta , suna haɗa ido ta sauke nata idanun ƙasa . Ke ba haka bane ,Ammie ne ta kirani nake shaida mata tafiyar mu ,shine tace " Zata taho nan , sai mu tafi tare . Yanzu haka ina jirar isowan masu ticket ne da namu duka . Amma ba lallai Tafiyar tamu a yau ba ,sai zuwa safe. Shiru Umaima tayi ɓangare ɗaya na zuciyar ta taji daɗi ,don koda zasu ƙara ƙwana a wannan gidan tasan babu yanda za'a yi yayi mata wani Abu ,tun da Ammien sa na cikin gidan . Tunanin mene kike yi?. Girgiza kan ta tayi tare da cewa " Ba komai... Ohk kin san meye? Kamin Ammie ta iso , Ina so na ƙara sex dake ko sau ɗaya ne , saboda daga yau sai kuma kin dawo a matsayin mata na. Wani irin bugawa ƙirjin Ta yayi dammm. Saurin ware idanun ta tayi akan sa , ƙwallah na ciko idanun ta. Ba zanyi maki yanda zakiji zafi ba.! Shiru tayi tana gyaɗa kan ta ,don tasan There's no way out". Dole Tayi haƙuri indai tana Son ta bar gidan nan lami lafiya... Wani irin kallo taga yana bin ta dashi ,wanda sai da ta fara tsarguwan wani Abu ,sai kuma taga ya sa hannun sa yana matso da fuskar ta dab da nashi . Rintse idanun ta tayi ,tana ƙara rufe su ,don tasan meye zaiyi bai wuce wannan mugun kiss ɗin nasa ,na mugun ta ,da a yanzu laɓɓan ta zafi suke mata.


Ke Bani ne zanyi ba ai ,kece zaki mun .! Saurin buɗe idanun ta tayi tana baya , ganin yanda ya zuba mata lulun idanun sa yasata sakin wani marayar kuka tare da cewa " Don Allah Wallahi ban iya ba ,ban taɓa yi ba.! To ai nasani ,yanda nake maki Kullum zaki mun . Matso kusa bar yin baya . Cak taja ta tsaya , tana gani ya matso da ita tare da faɗin " Fara ina jira ". Kasa masa magana tayi haka ta kasa motsi . Ke wai me kike jin kan ki ne? . Ba komai '. Tayi maganan cikin ɗar ɗar. Nifa mijin ki ne ,idan munyi Aure kuma abun da zanyi maki sai kinji kaman ba'a wannan rayuwar kike ba ,don daɗi . Sauke idanun ta ƙasa tayi kana tace a zuciyar ta ,na daɗi ko na wuya?. Keeee.! Ya daka mata tsawa ,wanda yasata firgigi tana tsorata sosai . Fara nace ". Cikin Muryar kuka tace "To ka rufe idon ka ,ka bar kallo na". Shiru yayi yana kafe ta da idanun nasa , sai kuma kaman mai nazari ya lumshe idanun nasa. Ƙamshin ta yaji dab dashi tana baya baya tafara kai bakin ta saman nashi ,jikin ta ko ina rawa yake ,amma ko a jikin shi don bai damu da hakan ba . A hankali ta kama laɓɓan shi tana manna masa wani hot kissing da yaji ilahirin jikin sa sunyi sanyi labus. Baya tayi tana share gumin dake sauka mata tare da ƙwallah tana komawa ta zauna.


Kusan minti uku ya kasa motsawa don jin wani yanayi da yake na feelings zammm zarrr yammmm... A hankali ya ware idanun sa da suka fara sauya kala daga bari zuwa ja na jaraba.! Ke wai me kika yi wannan? Ni haka nake maki ? Lips ɗin a zaki mawa kiss sosai , kin san daga jiya zuwa yau sau nawa nayi maki kiss kuwa? Sau 334 ". Fiddo da idanun ta tayi tana kallon sa na mamaki , wato ma duk abun da yake yi yana lissafe kenan? To ko yasan guduwa zanyi bazan Aure sa ba? Abun da take tunanawa kenan a zuciyar ta . Kimun sau talatin . Sauran idan munyi Aure macigaba. A hankali ta fara Kissing din lips ɗin ta don tsoro al'amarin nashi ya fara bata . Sam bata ma sanin tana yin masa . Ji tayi yana ƙirgawa ɗaya,biyu,uku,hudu ,biyar.... Tsayawa tayi tana maida numfashi kawai sai ji tayi ya kama bakin ta yana hadewa da nashi tare da mata wani mouth kissing tsotsan labɓan ta yake kaman alawa . Kana ya fara sa hannun sa yana shafa ko ina na jikin ta . Zame bakin sa yayi daga nata tare da fara shaƙar ƙamshin jikin ta ,tun daga saman wuyan ta har zuwa nonuwan ta ,yana sa hannun sa tare da lagwidar su yana kama nipples ɗin ta tare da fara mulmulan su yana saka ɗaya a bakin sa. Ji tayi ya murgino ta ya na sakin mata nauyin sa . Motsi ta kasa yi sai sauke numfashi a hankali , Don ALLAH kar kamun , tsoro nake ji . Tayi maganan cike da rawar murya jin yanda 🍌 tayi sangangan na jaraba.!










*Ban yarda ki karanta mun ba tare da jin biyani ba, Regular group#300 Vip group#500 ,SPC #1000 via 6037312299 Mohammed Aisha keystone bank ko ki turo da katin MTN ta wannan number 08081202932*
*MMN TEDDY*
*K*




*Littafin THE SEXY BOSS na kuɗi ne ban yarda ki karanta mun ba tare da kin biyani haƙƙi na ba... Regular group ₦300...Vip group₦500... Special ₦1000 via 6037312299 Mohammed Aisha keystone bank ko kuma ki tura katin MTN ta wannan number 08081202932 Idan VTU transfer zakiyi ki tura kai tsaye ta wannan number 09061466409*


RAMCY HERBAL💃💃Tabbas da kaji wane ba Banza ba , wani kaya sai amali , rugun babban motsi , margamargan dutse kafi gaban Aljihu ,wannan nima kaina da baki na na faɗi haka yake🤞. Ina kuke ƴan Uwana manyan mata ,shin kuna ina?💃 Matso kusa ga babban dama ta samu daga hannun wannan shahararriyar ƴar mutan Sokoto RAMCY HERBAL ta shirya tsaf don kawo mana magunguna da dama meye matsalar ki Amaryar Oga??
Uwar gidan Alhaji kefa? Maza saurara kiji wannan magunguna daban ne da saura daga taskar ƴar mutan Sokoto .
-Maganin ƙanƙancewar gaban ɗa namiji
-Maganin sanyi na mata da na maza
-Gumbar riɗi , gumbar aya ,gumbar ƙwaƙwa , gumbar dabino.
-Zumar ni'ima
-Zumar ƙiba
-Zumar goran tula
-Dambun ni'ima
-Zumar ƙwakwa da ta dabino
-powder hip up Dana breast elargement .
-tsumin ƴar gata
-Tsumin tabaje
-Maganin ciwon sugar
-Maganin hawan jini
RAMCY HERBAL ba anan ta tsaya ba , ta kuma taho mana da kayan gyarar jikin mu...💃💃
-Dilka Soap
-Whitening Cleanser
-malato soap
-Half cast soap
-shu'umin Humra tare da turaruka masu ƙamshi ,da zai rikita Oga in a few sec.
Ga masu buƙatar ƙarin bayani maza hanzarta ku tuntuɓi wannan number 07032209881 / 08109511467 .
Address: Sabon titin sokoto rima , kafin wajen sha'aban mai kankana mun gode.!




*A da nace sam yau ba zanyi posting sau biyu ba , saboda masu fitar mun ,wanda gaskiya hakan ban ji dadin shi ba , na faɗa nace don ALLAH kar ku fitar ,amma sai dai naji labarin gasu can update ɗina suna yawo ,wasu ma har turo mun suka yi don na tabbatar , fisabilillahi wannan adalci ne? Don ALLAH ku bar fitarwa ,wannan dalilin yasa nace typing kaɗan zanyi ☹️*




Ganin yanda ya fara mata kaman mayunwacin zaki ya sata fara bugun bayan sa tana faɗin " Don Allah Umair ka rabu dani ,bana So.! Bana So.! Ka bari don ALLAH , Jin hannun sa tayi yana shafa marar ta tare da cibiyoyin ta cikin wani irin salo mai kama da tafiyar tsutsa Yar Yar . Numfashin ta ne ya fara sama sama tuno da duk in ya shiga nan ,sai yayi mata kaca kaca sannan ta dawo gashi . Tafiyar nata ma daƙyar ta samu ya fara dawowa dai dai nata . Wayyo Ammie kizo yanzu Don ALLAH . Maganan nata ne ya ɗauke sakamakon ɗaukewar numfashin ta ,tana langwaɓewa tare da rufe idanun ta . Shikam Ambaton Ammie da tayi ne yasa shi tsayawa yana dakatawa cak da aika aikan nasa . Ganin jikin ta ya saki bata motsi yasa shi saurin sa hannun sa yana ɗaurawa saman kuncin ta . Umaima.! Umaima ya kira sunan ta yana girgizata ,amma ina Bama tasan yanayi ba. Wayar sa ce dake gyefe yaji ta dau ruri ,wanda kaman ba zai ɗaga ba sai kuma ya kai hannun sa tare da ɗaga kirar , don ko tsayawa tantacewa kirar daga wani ɓarayi ne bayyi ba .




Kara wayar yayi a kunnen sa cikin Arrogant voice yace " Yane? Waye a kan layi??. Mamaki ne ya kama Ammie Maryam jin yana tambayar ta waye akan layi. A'a Umair lafiya? Nice fa Ammien ka.! Saurin kallon wayar yayi kana cikin ɗan rawar murya yace " I'm sorry Ammie ,ban lura bane. Murmushi tayi har yana jiyo sautin kana tace " Yanzu ina Lagos ,muna kan hanyar mu na ƙarasowa gidan yanzu .




Ammie kin iso?. Murmushi tayi tana gyaɗa masa kaman wanda yake a gaban ta ,kana tace " Ƙwarai nan da mintuna Ashirin ina cikin gidan ka .ku tabbatar a shiri dai kuke don ba zama zamuyi ba . Kasa magana yayi wanda jin shurun nashi ,sai Ammie bata yi tunanin komai ba ,ta datse kirar don a iya tunanin ta miskilancin nasa ne. Don wani surutun ma da yake yi a yanzu ya zama masa dole ne ,zaman sa da Umaima.


Jin ta katse kirar yasa shi sakin wani Gwauron numfashi ,kana yayi saurin nufar fridge Yana ɗauko ruwa a roba. Cikin sauri yana furta " Lahaula ya fara shafa fuskar Umaima a hankali ko zata farfaɗo ,amma ko motsi ba tayi ba bare jan numfashi. Hasbunallah ya furta yana kai hannun sa tare da ɗago ta yana kuma shafa mata ruwan a fuska zuwa ƙirjin ta ,tare da hura mata iskar bakin sa . Ganin bata motsa ba yasa shi saurin ƙara girgizata yana furta" Umaima.!








*ANTY MMN TEDDY*
*L*




*Littafin THE SEXY BOSS na kuɗi ne ban yarda ki karanta mun ba tare da kin biyani haƙƙi na ba... Regular group ₦300...Vip group₦500... Special ₦1000 via 6037312299 Mohammed Aisha keystone bank ko kuma ki tura katin MTN ta wannan number 08081202932 Idan VTU transfer zakiyi ki tura kai tsaye ta wannan number 09061466409*




RAMCY HERBAL💃💃Tabbas da kaji wane ba Banza ba , wani kaya sai amali , rugun babban motsi , margamargan dutse kafi gaban Aljihu ,wannan nima kaina da baki na na faɗi haka yake🤞. Ina kuke ƴan Uwana manyan mata ,shin kuna ina?💃 Matso kusa ga babban dama ta samu daga hannun wannan shahararriyar ƴar mutan Sokoto RAMCY HERBAL ta shirya tsaf don kawo mana magunguna da dama meye matsalar ki Amaryar Oga??
Uwar gidan Alhaji kefa? Maza saurara kiji wannan magunguna daban ne da saura daga taskar ƴar mutan Sokoto .
-Maganin ƙanƙancewar gaban ɗa namiji
-Maganin sanyi na mata da na maza
-Gumbar riɗi , gumbar aya ,gumbar ƙwaƙwa , gumbar dabino.
-Zumar ni'ima
-Zumar ƙiba
-Zumar goran tula
-Dambun ni'ima
-Zumar ƙwakwa da ta dabino
-powder hip up Dana breast elargement .
-tsumin ƴar gata
-Tsumin tabaje
-Maganin ciwon sugar
-Maganin hawan jini
RAMCY HERBAL ba anan ta tsaya ba , ta kuma taho mana da kayan gyarar jikin mu...💃💃
-Dilka Soap
-Whitening Cleanser
-malato soap
-Half cast soap
-shu'umin Humra tare da turaruka masu ƙamshi ,da zai rikita Oga in a few sec.
Ga masu buƙatar ƙarin bayani maza hanzarta ku tuntuɓi wannan number 07032209881 / 08109511467 .
Address: Sabon titin sokoto rima , kafin wajen sha'aban mai kankana mun gode.!


Ƙara Shafar fuskar ta yayi , yana juyawa kan sa gyefe tare da fara tunanin Abubuwa n da zaiyi ne yaji ta ja ajiyar zuciya tana saukewa da ƙarfi. A hankali ta fara ware idanun ta tare da sauke su a fuskar sa . Buɗe baki tayi zata ƙara sakin wani ihun yayi saurin sa taffan hannun shi yana rufe mata bakin tare da cewa " Tashi ki shirya na fasa yin maki Kinji". Lumshe idanun ta tayi tana buɗewa tare da gyaɗa masa kai Alamun to ". Muskutawa tayi tana miƙewa ta wuce shi a hankali ta bar shi nan zaune . Da ido ya rakata da wani irin mayunwacin Kallo . Tun da Umaima ta wuce kimtsa kan ta tayi tana shiryawa don Ta lura Umair Umma yake jira ,da ta iso zasu wuce. Bayan ta kammala komai sannan ta fara saukowa ƙasa . Baƙuwar murya taji tun kamin ta ƙarisa wannan ya alamta mata cewan Ammie ta iso . Jin Muryar Ammie tayi tana cewa " Ina Umaiman take ne??. Kamin Umair yayi magana ne Umaima ta ƙariso fuskar ta ɗauke da fara'a kaman ba bu abun da ke damunta tace " Ammie Barka da zuwa'. Cikin sauri Ammie ta miƙe tana rungume Umaima tare da tambayar ya take?. Kamin Umaima tayi magana Umair yace " Ai Ammie tana lafiya. Baki ga har ƙyau ta yi ba , a kwana biyu. Juyowa Ammie tayi tana kallon sa cike da mamakin ganin yanda yau Umair ne ke surutu haka , lallai So ba ƙarya ba. To yanzu kai nake tambaya ko ita? Ka bari ta mun magana ,don sarai nasan halinka idan aka zauna da kai sai fa haƙuri.




Dariya yayi yana gyara zaman sa tare da shafa sumar kan sa yana cewa " Ohk Ammie Afuwan . Murmushi Ammie tayi tana kallon Umaima kamin tace " Kina shirye mu wuce ,ko kina buƙatar wani Abu kamun mu wuce?. Saurin girgiza kan ta Umaima tayi kamin tace " Bana bukatar komai Ammie . Yowa to mashaallh... Yanzu ku ya kamata mu wuce ko?. Wani irin sanyi ne Umaima taji ya ziyarci zuciyar ta kamin tace a zuciyar ta Allah na gode maka da ka kawo mun ƙarshen zama da wannan mutumin. Miƙewa Umair yayi A tare suka fiche daga falon zuwa farfajiyar gidan .


***


Ɓangaren Mai ɗan wake kuwa ta Layin su Umaima tun da akace Umaima ta ɓace ko jaje batayi ba , saboda a cewan ta Allah ne ya rufa mata asiri da wannan yarinya aka nemeta aka rasa ,don da tana nan da yanzu asirin ta ya tonu . Don haka ɓatar Umaima yasata cigaba da sana'ar ta fafa ,rabi sana'a rabi ƙaruwan ci .


Wuraren yammaci ne Su Umaima suka shigo layin nasu ,wanda mazan layin suna nan zaune inda suka saba zaman kashe Wando ,babu abun da ya sauya , Haggo Fatima tayi tana tafiya kyalalau² tamkar majinyaciya ,wanda ganin Fatima yasa Umaima

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login