Showing 12001 words to 15000 words out of 25648 words
Chapter 5 - JININ SARAUTA 2 Complete By Oum Afnan.txt
gani yanzu sanadiyyar ta nabar gidan mijina ,nabi Alhj bilya shegen kwarton yajamun 6arewan ciki"
Kame baki tayi da Sauri tareda rik'e baki tana zaro ido tamkar tana kallonta. .
"Matata ,kin sani naji kishi, yanzu bayan yusuf dinda shi kansa Nike jin kishinsa ,aah har wasu mazan kike bi? Toh Allah shi kyauta ,yanzu dai kina ina?"
"Ni ina gidan qawata Shahida kece naje Baku nan ,ina kuka shige?"
"Ke akwaifa labari ,but a taqaice dai ,su'adah ta wuce da tsammaninki yarinyar jinin masarautar Azdajaz ne...sauran labari sai mun hadu don yanzu haka muna cikin gidan"
"What?" Ta dafe qirji
"Sorry bamu fara 'yar wasaba dake Excellency, masarautar azdajaz fa da duk wani Wanda yikeson ya dauka ka sai ya mannu da masarautar, ko ba inda su mazajen mu ke yawon shan miya da fadanciba"
"Ke shifa ,naga ya maki muna cikin gidan mulki,kiga qosassun gimbiyoyi ,lamarin baa cewa komai,kowa kagani jida arzikinsa yike,kai itadai Koran da kika yiwa su'adah ya zame mata Alkhairi....muyi waya anjima yauma duk dare zamu shigo Abj "
**
VP farawa yayi da gabatar da cikakken sunansa ,da matsayin sa a yanzu dukda yasan an sani ,sannan ya cigaba da bayani
"A lokacin shekarar Alif da Dari Tara da casain da bakwai na samu komawa qasar Egypt karo karatu da auran me dakina ,gata a gefena a haka ina karatuna muna gidanmu da matata,har ta samu cikin babynah Saudah ,hakan ta kasance watarana lokacin cikin Saudah ya kusa wata bakwai ,na je gidan Abokina balarabene dan can qasan muna ta6a kasuwanci dashi har nayi yamma.
Ina gaggauce na fito gidan sakamakon nasan ta batason inkai dare a waje ,saitace na kawota qasan da bata San kowaba na kulleta a gida tanajin tsoro
Hakan yasa na dinga Sauri Ina amsa wayarta don in bata hakury kuma in shaida mata INA hanyar dawowa.
Abun tsautsayi sai nayi tuntu6e da wannan Akwatin kamar yanda Gimbiya ta fada,a take na yanke wayan ina addu'a.
Saida na natsune na hangi wannan envelope din a sama anyi rubutu da larabci Wanda bai wuce shadara biyu ba ,ana cewa " don Allah inkai ba jinin Hausa / Fulani bane ka wuce karka ta6a mun akwatina ,inkuma kai bahaushene toh ka bude cikin takardan don jin abunda ya qunsa,amma fa in ka yadda zakayi taimako koda rayuwar ka zai salwanta!."
Gabanane ya fad'i ,tsoro ya kamani ,nabar matata da ciki a wata qasa ba tareda tasan kowaba kar wani abu ya sameni.saidai tuna Kalmar taimako yasa na yage takardan.
Jikina a sanyaye na fara karanta wa,bayan sallama ta daura da roqona kamar haka: wannan akwatin qunshe yike da arzikin ,wata jaririya,Wanda wannan yarinyar kadauka marainiyace,batada fatan kowa saikai don girman Allah na rokeka karka bari tayi kukan maraici ,ga dukiyar ta nan nasan zai asheka rainonta harka aurar da ita.Idan kuma kin kasance macene don Allah Ku tabbatar tarbiyyanta ya zama tsakanin iyaye biyu(ma'aurata) ... Inkunyarda da sharadina kuyi taku goma ta yamma daku zakuga kwandon itace da yarinyar a ciki ,kadauketa nagode "
Hakan nabi yanda na gani a rubuce na dauki yarinyar na tafi da ita gida, saidai na fuskanci zullumi da tunanin yanda zan gabatarwa mai dakina yarinya jaririya ,dole na barta ta kwana a motata,saidai inje in bata Madara da ruwa in dawo ,Sam na Gaza sukuni,shi kuma akwatin nan da komai naciki na barsa a mota harta wasikar na barsa a ciki.
Cikin dare yarinyar ta ringa kuka ,duk hankalinmu ya tashi musamman ni da nasan da zaman jaririyan.
"Yanzu haka wa'innan kwaratan larabawan ne masu bibiyan mana mazajenmu suka Haifa shege suka wurgar" nidai shiru nayi mata gabana na tsananta faduwa.kenan INA kai mata za tace er karuwa tace.
Haka nayita fakonta har tayi barci sannan na fito naje na dinga rarrashinta daqyar tayi barci,gashi rainon ma ban iyaba.
Haka lokacin sallar asuba na fita zuwa masallaci,Abun mamaki Ashe Dana fita ,ta biyo bayana taga na leka mota aiko ina fita,taje ta duba motan saiga yarinya! Nidai bansan iya tashin hankalin da ta shigaba a wannan lokacin ba.
Ina dawowa na duba mota ba yarinya,ina shiga d'aki naga yarinya yashe akan carpet ,tana canyara kuka ,itanma tana gefe tana ihu da kururuwan zaman ta dani ya qare.
Shiru nayi mata naje na dauki yarinyar ,na ringa rarrashi taqi shiru ,a take dabara ta fadomun na saka mata yatsa a baki ,ta fara tsotsa aikuwa sai tayi shiru ,can kuma barci ya sureta ,Allah sarki yarinya haqurarriya.
Ganin hakan yasa na shimfideta a hankali nabi bayanta INA qoqarin gamsar da ita amma fir taqi,har saida na dauko mata wannan akwatun da duk hujjojin amma taqi hakura ,Dana gaji saina qyaleta.
A gurguje na shirya na tafi makaranta, duk a lokacin ban kai shekaru ashirin da bakwai ba.
Banki na fara biyawa nakai masu ajiyan kayanta da aka bani,naje super market dinda muka hado kayan haihuwar babynmu,na sa su hada mata ,na dure a boot nayo gida ,saidai na kasa yi mata wanka haka na tasa yarinyar nan tana kuka inayi,Dana kasa sai na dauko wipes na goge mata jiki na cire mata pampers din da yayi nauyi Ashe ta6atashine ,shiyake mintsininta take rigima ,kuma pampers dinma wa yasan dadewanshi a jikinta?
Saida nayi jaga jaga da jikina da wuri kafin na iya wanke mata,don ta lashi takobin ta6an yatsan yarinyar bazata ta6a yiba.
Haka na had'a mata Madaran da ruwan dimi na zuba daidai kaurin yanda naga an had'a jiyan ranan na bata tako sha ta koshi,tayi gyatsa.
Sai sannan na ajiyeta tana wasanninta ni kuma na je na gyara wajen nayi wanka,sai wajen sha d'aya na shiga school da jaririya gabadaya nayi yarkace² banida natsuwan rai .
Anan aminina ya tambayeni yanda akayi,ban 6oye masaba na labarta masa ,sannan nace masa ,nikuma na lashi takobin rik'e su'adah (sunan da na saka mata) duk wuya duk rintsi ,in kuma sha allahu sai watarana tayi Alfahari da ita
Shawara ya bani in kaita gidan marayu ,a take na Hau sa da fad'a "kanajiko,alfarma d'aya xakayimun,ka nemo mun gidan nanny dazan rinka ajeta in zan shiga school in na dawo in d'aukesa muje gida" haka akayi nanny ke mata wanka kullum Niko canja pampers da komai har na iya.
Bayan wata biyu yarinya tayi kyau da ita yanzu har wanka na ita yi mata tunda ta fara kwari ba kamar jaririya ba. A lokacin itakuma madam ta haihu ,shinefa bayan tayi suna dama na hana visa nace ba me zuwa mata wanka ,nakira wata tsohuwa tana mata INA biya,nayi hakanne don rufin asirinm duka...hakan ya Sosa ranta shine bayan sunyi Arba'in ta rokeni na bata yarinyar ta hadasu da Saudah matsayin tagwaye tareda Alkawarin rikemun su tsakanin ta da Allah ,saidai dukda haka hidimar yarinyata yina hannuna don nasan bada zuciya d'aya ta kar6etaba still tundaga wanka canja pampers bada abinci ni nake bata,saidai sauki d'aya yazomin INA barinta a gidan.
Sai bayan shekara guda lokacin yara sun girma baka gane shekarunsu sannan ta tafi Nigeria ganin dangin
A lokacin kowa ya tambayeta sai tace ai tagwayene,ta kwashe kusan wata uku a can,sannan ta shirya ta kirani don in mata visa ta dawo ,nikuma lokacin INA shirya shiryen kammala karatun ,matsayina na student marar gata yaci in maintaining kudi,don haka na roketa ta zauna nanda wata biyu zan tattaro in dawo
Fada sosai takama yimun a waya ,wai ta gama sallama da qawayenta zanja suyi mata dariya,nidai hakuri na cigaba da bata.sai tayi kamar ta hakura
To Ashe bata hakura ba,kawai saita tattara yarinyata ,da hoton da na dauketa dashi ranan da na tsinceta takai gidan marayu.
Bata gayamun ba ,dangi ta kitsa musu maganar ai er karuwatace nacan,don haka aka Goya bayanta,ni ban saniba ,sai in na kirata nace ina babynah sai tace gatacan tana tatata.
Innace samun gwarancinta,saita kangamun muryar saudah.
Sai lokacin da na dawo sannan ne na tadda bakin labarin lokacin shekararta d'aya da rabi,naje har gidan marayu akace sati uku kenan wasu da daukanta
Nayi kuka na rame,har kwanciya gadon asibiti saida nayi
Kullum INA tunanin girman Alkawarin gashi na saba da su'adah INA tsananin sonta ,nafi shekaru biyar INA dakon mafarkinta ,har suka hadu da Saudah a makaranta suka qulla qawance ban ta6a sanin d'iyata baceba ,in naga kamannin yarinyata a fuzge a tattare da ita sai in shayin tambaya,kar yazo kamace kurum,har saida yanzu gaskiyar ta bayyana .
Sannan akwatin da na tsinta cheque din bankin da aka cike da komai ,kai harta kayan da tasa ,tunda na ciresu aka wanke na ajiyesu Ashe ranar anfaninsu xaizo don haka nayi Alkawarin karshen sati zan turo wakilaina dashi...kunji abunda ya faru,kuma har yanzu inajin tsananin qaunar Su'adah, da ace mai martaba zai barmun ita da ba abunda zai hana in dauketa in riqe kamar yanda nayi qudurin daukanta a karo na biyu"
A wajen bawanda labarin sa bai burgesa ba ,amma umman Saudah kuwa saidai ta duqar da kai,cikin jin kunya ,ko ita zataso a bata Su'adah ko ta maida qwalmanta.
Gimbiya diyanah ce tace "A'ah ka barshi basai an taso wasu don kayan ba,sannan kudi nakane ai kuma tun a lokacin kaci kudin"
Gyaran murya sarki yayi "aaha ! A kawo hujjoji yanda zanji dadin yanke hukunci akan zulaikha,nima a ranar zan fallasa maku wasu sirrikan don haka rana i tayau inaso muyi irin wannan haduwan Allah ya bada ladan zumunci"
Kukan nadama Gimbiya zulaikha ta fashe dashi tana furta sharrin shaidan ne,amma ta tuba a yafe mata a rufa mata asiri kar sarki ya saketa ,zata canja halinta.
Tsawa sarki ya daka ma kowa "A tashi na tashi wannan zaman,zulaikha kuma ta sani ba saki a tsarin masarautar nan ,tun zamanin iyaye da kakanni baza a fara a kaina ba ..... Amma akwai kisa! "
Rara's! Gaban Gimbiya zulaikha ya buga,kenan zai sa a kasheni yanda ya kashe waziri,to kodai in gudune,amma ai duk inda na shiga sai an kamoni ,gwara ma in tsayan kawai injira inga gudun ruwansu inyaso sai in kira boka ya rufe bakin kowa, a kasa yankemun hukunci ,kuma in cigaba da mulkar kowa a gidan har ita magajiyar(Su'adah Wanda yanzu ta zama khalisat)
```Kardai Ku sha'afa 🤩 Wannan littafin Zazzafa ne daga cikin gwarazan zafafan Alheri writers....Wanda suka had'a da:```
_*K'WARYAR SAMA🙄* zazzafa daga Alk'alamin *Maman teddy🧸*_
_*JININ SARAUTA(the gorgeous royal blood)* zazzafa daga Alkalamar *Hassenart Bamalli(oum Aphnan)*_
_Idan kinason biyan *NORMAL PAYMENT* ne ,to kowanne littafi d'aya *#100* ne duka biyun ne *#300*_
_Idan kuma *VIP* ne kikeson biya toh,kowanne daya *#200* ne ,in kuma duka biyunne *#500*_
_Idan kuma *SPC* ne kikeso toh kowanne d'aya *#300* duka biyun kuma *#700*_
_Zaki iya biyan kudinki ta daya daga cikin wannan hanyoyin biyan:_
_*BANK PAYMENT*_
7782217014
Mohammed Hassana
Fcmb
_*VTU TRANSFER*_
09065990265
_*MTN CARD PAYMENT*_
09065990265
_*SAI KI TURA SHAIDAR BIYANKI TA HANYAR SCREEN SHOTTING EVIDENCE DINKI TANAN👇:*_
08081202932
_SAI MUN JIKU MASOYAN AMANA,KUYI ZUWA DAYA KU KAFCI RABONKU CIKIN SASSAUK'AR FARASHIN GASKE🤌_
_Maman teddy🧸_
_Oum Aphnan takuce_
[7/27, 5:30 PM] Bamalli✌️: *Jinin sarauta 2🕊️*
41-45
Ana taro ya watse kowa da nashi muqu mushin ,da burirrikan cin zarafi wa Gimbiya zulaikha, a yayinda tsananin qaunan Gimbiya diyanah ya dad'u a zuciyar kowa na dangin.
Kowa a Dana kyautan da zai yiwa su'adah yayi sai sunzo taro na gaba tunda wannan na bazata ne,saidai an dinga yin hoto da ita suna sakawa a status da sunan *Magajiya Azadajarz💔*
A ranar kuma su Excellency suka wuce abj,itakuma Saudah tace alankatafir abarta wajen Aminiya, shi kuma PA ya wuce gidansu don yace dole ya dauki Hutu sai zuwa zuciyarsa ta huce sannan zai koma bakin aiki don gabadaya abj ya fice masa a rai .
**
Farida kam yanzu batada kata6us ,ga sha'awa ga jini ya dameta,ba daman aikata komai,
Bayan dawowarta taje gidansu iyayenta sun kureta saboda labarin komai ya riskesu har barin qasan da tayi ,a bakin aminiyarta Shahida ,ta riqeta tsakani da Allah batasan tana cin dunduniyarta ba .
Bata wani damuba ,shine ta dawo abj ta cigaba da sheke ayarta,a la barshi,In PA ya huce taje ta rokesa yafiya,tasan tunda yina sonta zai haqura .
Amma akasin jini,yasa haka tana kallo Shahida zata kwaso 'yan madigonta su qwaqula ta basu kudi,ko kuma alhazai suzo su kwashi ganima su fita,hakan ne ma ya faru a yau.
Wasu cankwada cankwadan En matane da ba zasu haura 25 ba suka shigo hannunsu rik'e da siraran mayafansu attachment har duwawu mai kala kala ,ga qumbar roba zaqo² ,a yatsune suka shigo ba tareda sunyi sallama ba suka zauna,da turanci suke maganar ko kallon farida dake zaune akan kujera basuyiba ,har suka gaji da zama suka kirata a waya minti kadan sai gata ta sakko tana mika
A GRP was
Aiko da gudu sukaje suna rububdin su rungumeta "oh my sugar's ,naji dadin zuwanku dama nayi Kewarku
Had'e baki sukayi muma munyi kewar hajjan makka da madina
Kaima d'aya dukan wasa tayi akan nono
"Ohm su vero anji hausa"
Nokewa tayi tana wani kukan sangarta "hajiya zai fara zafi fa".
" uhm uhm in yayi sai mu Mirza shi a tsotse kuzo mu shiga daga ciki" har zata wuce, ta waigo ta kalli farida da tayi kicin kicin da rai
"Fareeda ko in baki d'aya Ku huta?".
" hmm aidai kinsan damuwata kawai ki share"
Ca6e baki tayi taja hannunta sukayi sama
Mamakin sauyawar Shahida sosai takeyi amma ta zuba mata ido taga iya gudun ruwanta ,Bari dai jinin ya tsaya tayi mata uzurin jarabanta gashi itakuma babu halin yi.
Suna haura Veronica ta bude firinji ta d'addaka fresh milk tana gama sha ta fara fidda kayanta,in a romantic way, tana wani goggotsaro jiki.
Shahida na ganin hakan tayi wuf ta mike ta qarasa cire mata kayanta suka fada gado tare suka fara tsotse tsotsen bakin juna, suna wani irin mutsu mutsu da wushishire da kafafu ,veronica data danne Shahida ta saqa hannu tana tumbulan mata nono ,tana wani irin nishi mai sauti ,can kawai ta nitsa hannunta cikin vg dinta da qarfi suka cika dakin da ihu"uhhhh ahhhh uhhh ahhhh" suna sama da qasa da jiki shahida na matsa mata nononta da kyau itakuma tana fingering dinta,da gudu dayar ta kafa bakinta akan Nipple din Shahida tana tsotso kaman mayunwaciya hannunta d'aya yina qasan ta ,tana cin kanta da kanta d'ayan hannun kuma tana shashafa jikin Shahida.
Haukacewa Shahida tayi ta fara ihu kamar sa,tana bulbulo da ruwan dad'i "wayyo vero ,kun iya cina wayyo dad'i,Ku cigaba..." Saiga ruwan ni'ima,yina malalowa,dakatar da yatsunta tayi ta cikin HQ din saida ta daina wushishire kafin su juya mata style.
Anan naga tashin hankali,lallai d'ayan gwaska ce,tafi Veronica zama teruwa da Sauri takai bakinta HQ din Shahida ta ringa tande ruwan tana shafa tundaga saman maranta har cinyoyinta, tamkar tana mata waiwayi,duk burkicewa tayi tana zillo,saida ta gama shanyewa tas,kafin ta kafa kai ciki tana tsotse clitoris dinta daya daga kamar azzakarin maza ,tana ja da haqori a hankali tana tsotso canciki,nishi mai karfi tayi saiga wani ruwan,itama kuma tsotse gindin shahidan da takeyi ta jiqe jagwab,amma haka tayi goho ta zura duk yatsunta hudu ciki tana zirawa tana zarowa da karfi ,Shahida sharkaf tayi sai bakinta dake sambatu,ita tama rasa a wani duniya take,itama gohon da tayi tuni ruwan sha'awarta ya fara biyo mata gefen saman cinyoyinta.
Da gudu veronica tazo ta matse duwuwukata itama ta zura mata yatsa biyu tana cinta ta baya,itakuma tana cin Shahida da duk yatsu hudun,gurnani suke fiddawa kamar zakuna,itakuwa qawar vero kamar zata hau bori.
Yanda suka gigice ya Dada hurawa Veronica itama nata wutan sha'awan ,da Sauri itama ta nitsa yatsanta guda d'aya na tsakiya tana cin kanta ,tana kallon yanda hannun wancan ke yawo a gindin Shahida tana qissimawa a ranta tamkar itace,anan gabadayan su suka gigice ,ihu har qasa wajen farida tanajiyosu.
Tsaki taja ta like kunnenta da airpiece "ta hadu da shegun Arna ,dole kina mun gani gani".
Saida suka kwashe tsawon lokaci kafin su sakko suna En rungume rungume tana bata light kiss a baki.
Lalubo hannunta tayi ta fada mata numbobin securityn card din ATM dinta ,kuje kufitar da dubu Hamsin
Godiya sukayi tareda rungume juna " Mu go--dee hajya" suka fada da lalatattun hausansu.
Murmushi tayi ta qaraso wajen farida tana daure da towel,tana mata karairaya a dole itadin manyan yara sun qwaquleta.
Sukuma suka fice da 6ingilallun kayan suka bar gidan.
Tsaki qawar taja yanzu duk abun nan 50k,wannan stingy din zata bamu? Gaskiya da nasani natafi wajen madam eki,a banza bata bani ba ni d'aya ta bani 100,amma ni 25k ko kudin kayan kwalliya bai isheniba."
"Sorry friend haka Nike maleji da ita amma ba mun amshi card dinta ba?" Saita qara ganinmu ,nidama zanje qauye,saina kwashe tas arzikinta. Kuma duk Nema bata ganina
Addu'a ta d'aya Allah yasa babban account dinta ne,ba Wanda ta aje don irinmu ba,don kinsan wayo garesu zaki iya kije kwasa maybe tayi transfer ne ta watsa irin sabain d'innan a ciki "
"To Allah yasa mu nitso masu nauyi" da wannan kissime kissimen suka fara zuwa banki mafi kusa,suka fara fitadda Wanda tace,fit suka fice ,suka qara 10k ya fito,kawai sai suka fara wasoso,daganan suka matsa wani bankin,saida suka yiwa account dinta raga raga,suka kasa kudi uku vero ta kwashe biyu,oya oya ta had'e kan kayanta tabar gidan hayan da su tsumman katifunta ,tana raya ita da arewa ma ,ba garin abj ba sai wata rabon ..tun a wajen ta Ciro layinta ta taune ,kada ma a bibiye layinta .
Itakuwa Shahida bata ankareba sai yamma da taji shiru basu dawoba,ta dauki wayanta don takirata taji abunda ya riqesu,nan taga wani irin mahaukatan alert suna shishigo wayarta,a take ta qwalla qara ta watse a qasa tana ihu da gunji.
Da gudu farida ta shigo "Shahida lafiya?".
" fareeda sun talautamu! " abunda ta iya fad'i kenan kawai ta koma ta sulale kasa sumammiya.
```Kardai Ku sha'afa 🤩 Wannan littafin Zazzafa ne daga cikin gwarazan zafafan Alheri writers....Wanda suka had'a da:```
_*K'WARYAR SAMA🙄* zazzafa daga Alk'alamin *Maman teddy🧸*_
_*JININ SARAUTA(the gorgeous royal blood)* zazzafa daga Alkalamar *Hassenart Bamalli(oum Aphnan)*_
_Idan kinason biyan *NORMAL PAYMENT* ne ,to kowanne littafi d'aya *#100* ne duka biyun ne *#300*_
_Idan kuma *VIP* ne kikeson biya toh,kowanne daya *#200* ne ,in kuma duka biyunne *#500*_
_Idan kuma *SPC* ne kikeso toh kowanne d'aya *#300* duka biyun kuma *#700*_
_Zaki iya biyan kudinki ta daya daga cikin wannan hanyoyin biyan:_
_*BANK PAYMENT*_
7782217014
Mohammed Hassana
Fcmb
_*VTU TRANSFER*_
09065990265
_*MTN CARD PAYMENT*_
09065990265
_*SAI KI TURA SHAIDAR BIYANKI TA HANYAR SCREEN SHOTTING EVIDENCE DINKI TANAN👇:*_
08081202932
_SAI MUN JIKU MASOYAN AMANA,KUYI ZUWA DAYA KU KAFCI RABONKU CIKIN SASSAUK'AR FARASHIN GASKE🤌_
_Maman teddy🧸_
_Oum Aphnan takuce_
[7/27, 5:30 PM] Bamalli✌️: *Jinin sarauta 2🕊️*
46 - 50
Girgiza ta ta ringayi da qarfi "ke tashi kiyimun bayani mana" shiru ba labarin