Showing 3001 words to 6000 words out of 25648 words

Chapter 2 - JININ SARAUTA 2 Complete By Oum Afnan.txt

ya saita Mr.dick dinsa da yayi shape din🍌ya sako ta qasan durinta ya makawa duwawunta dukan wasa, a take ya bada karar sautin "d'uyyyy" hakan yasa ta Dada turo masa su tareda dan bude kafarta,Jan dickdin yayi yina gurzashi akan er tsakarta da hankula ,saida ta nutsu tana ihu tana "Alhaji ka cini zan mutu" tana masa feshin ruwa da duk ya 6ata masa saman fatan cibinsa,saida yaga hakan sannan ya nitsa kan gindinsa a ramin durinta,sannan ya fara jawowa yana maida wa ba tareda ya saka dukaba,,,,shesheka ta ringa yi kamar me kuka ,tana makawa saman kujeran duka, wani ruwan sha'awarta na bulbulowa
Saida yaga ta gama nuna ,sannan ya jefa buransa da karfi ciki ,Jan wata wawuyar ajiyar zuciya tayi,daganan ya fara bata gwatso mai zafi zafi.
**
3:30am agogon Egypt
Anyiwa su'adah aiki lafiya an kuma nad'e gaba d'aya hannunda simintin kanti (pop) sannan likitoci suka gungurota zuwa d'akinta ,duk tana barci suka saita mata drip da alluran saukaka zogi da duk abunda ya kamata aka barta da nurse me kula da Ita,ta landline din dakin yakuma kiran layin ,a karo na barkatai,gabadaya ransa a dugunxume yike tun lokacin da yasan an shiga da Su'adah aikin gyaran karayan kwankwatsatsun k'ashin,in ya tuna kalar aikin har tsikar jikinsa tashi yikeyi yinajin zogin ciwon tamkar a jikinsa...Inama inama ana cira ciwo ? Daya kar6a ciwon inya warke ya maida nata hannun ajikinta
Saidai a halin yanzu hankalinsa yafi tashi ,don yasan tabbas yaci ace sun fito aikin kuma yakira likitan bai dauki kiransaba,ga layin d'akinta yayi ta kira shiru,cikin sakar zuci yaji an dauka da "Hello any help?" ,tambayar ta ko tana kusada Su'adah yayi,a take ta shaida masa har sun fito amma tana barci,tambayar ta yanayin conditions dinta yayi ,dasauri ta dauko folder din su'adahn ta karanto masa doctors' recommendations din dasu kayi,Hamdala yayi kafin yayi mata godiya ,a ransa yina da qudurin yina gama meeting zai wuto Egypt ko masaukinsa bazai koma ba.
Wayar mai girma PA ya kira ya shaida masa komai na nasaran Aikin da aka samu,godiya yayi masa sannan ya shaida masa suma gobe suma iyalensa na hanyar Egypt,shi kuma zai biyosu in mai girma shugaban qasa ya dawo.
Jinjina kai yayi ,kamar yina kallonsa kafin sukayi sallamah ya kashe wayar.
**
Tuni labarin samun saukin Gimbiya diyanah ya fantsamu a ciki da wajen gidan sarautan,tun kafin su baro Asibitin an dubiya ke tuttud'owa ,hakan yasa likitoci gaggawar sallamarta bayan sun tabbatar da cewa komai nata ya dawo daidai aka daurata akan magunguna suka taho gida.
Baqiqirin take kallon gidan ,Sashenta kuwa Nada kafin ta soma jinya an gyara shi ,an fidda komai an zuba sababbi kafin su dawo daga asibitin,amma alankatafir tace batashiga,don ita ba zama ya kawota ba ,tunda dai ance anga khalisat ,to tabbas sai a tashi aje a nemo ta, Rarrashin duniya taqiya,har saida mahaifiyarta aka tasota ,nan ko ta tsaya a bakin sassan da aka shimfid'a tafkeken darduma da tumtum na Alfarma ,inda Gimbiya diyanah ke zaune ana mata kaico kaico ,barori na hadaniyar kar6an manyan baqi,gabanta wani kewayayyen farantin silverne mai ruwan gwaldin shaqe da kayan marmari sai gefe wasu kalar murd'ad'un warmers ne na tangaran dan Indonesia an masu adon fulanni shak'e da nauikan cima da kaji kala da iri,sai drinks da ruwa a gefensu
Ana kan fama da ita taci Abincin tunda ko ruwa har yanzu bata had'iya ba tun farkowanta daga ciwon amma Sam taqiya ,sai ma in aka dameta ta sakawa jakadiyarta kuka ,ita fa lallai a k'yaleta
Baba mai hura ,tsayawa tayi tana kallon diyarta ,bayan kwashe tsawon shekaru biyu tana halin hauka,ta fige ta sid'e le6en bakinta yayi fata fata kamar na me mele,Allah kad'ai yasan wuyar da tasha,Auren gidan Sarauta,kar Allah ya maimaitawa zuri'ata kakaf,kai ko maqiyi.
Batai auneba saidai taji d'imin hawaye a kuncinta ,da Sauri ta goge tana qarasawa inda shimfidar tata yike
Tana ganin ta Gimbiya diyanah tai saurin tashi ,tsaye "Babahtahhhhhh😭" kurum saita fashe da kuka taje da gudu ta rungumeta
"Bahbahta nayi kewarki,na daina ganin ki,kinji ance anga khalisat sun hanani inje in nemota bayan ni nasan yanda zan ganta ko?" Dafa kafadarta tayi tana bubbugawa a hankali
"Diyanatu ,Allahn da ya raini khalisat tsawon shekaru sha d'aya cikin kular mutanen da baki sansuba,shi zai bayyana maku ita a lokacin da bakuyi tsammaniba,ko daina tada hankalinki ,diyarki tana dab da zuwa gareki da yardan Allah, ki tausayawa mijinki Wanda haqqoqin jama'a ke kansa ki kwantar da hankalinki,ko kya basa damar aiwatar da sha'anin mulkinsa lafiya"
Tunda ta soma mata magana shiru tayi lafe akan kafadarta wasu hawaye na tsiyaya a kuncinta har ta idasa.
A hankali ta zame ta ajikinta "Na tafi ,Allah ya tabbatar maki da lafiyarki,ya yaye maki duk damuwarki ,diyanatu,ki shiga sashenki da addu'a a bakin ki da fatan aminci a sauran zaman da zakiyi da lafiyarki cikin wannan gidan"
Gyada mata kai kurum takeyi "shikenan nagode baba ,toh kizo kici abinci karki tafi baba ,bangaji da ganinkiba"
Girgizakai baba mai hura tayi "Ai kinsan bana zuwa gidan surukai sai tsananin lalura,to ko tunda matsala takau kinmin Alkawarin samun sauyi,kuma na shaida samuwar Lafiyarki ,zaman me zanyi?...kece zakici abinci matukar kina son ki sanyani farinciki kuma ki kwantar da hankalinki"
"To baba" tana kallo suka juya da tambaya mai mata Aiki Wanda itama ganin Gimbiya saida yasata share kwallah,mata mai tsananin tausayin mahaifiyar ta da dangin ta,da duk Wanda ke kasa da ita ko wacece makirar da ta shirya wannan makarun ? Ohooo
Itakuma Gimbiya diyanah sai sannan ta sauke ajiyar zuciyah ta je ta zauna ,ta saka hannunta a tasan wanke hannu,ta goge da wani farin kyalle da aka aje a wajen sannan ta kama ayaba guda d'aya ajikin nononsa ta 6incine ,ta 6are ta faraci a hankula da bismillah wani sanyi na ziyartar ruhinta.


**
Tunda Su'adah ta farka take bige bige tana qara da ihun kiran Allah ,kasusuwan hannunta na mata tsukku saboda hadesu da akayi don su koma daidai,Saida aka kuma mata allurar barci kafin ta daina bige bigen saidai damuwar rashin gatanta ya hanata rumtsawa ,kallon dakin takeyi a nutse "oh ni Su'adah ina cikin garari,gani a asibiti banda gatan me jinya,kowa ya gujeni,Allah kazanemin gatana😭...Tun Hawaye na sakkowa a fuskarta har barci 6arawo ya sureta fuskarta yayi kaca kaca hawayen ya bushe,mai cikeda mafarkan ban mamaki,Sai karfe biyar na yamma ta farka,anan tayi karo da idon Saudah hannunta na cikin hannayenta.
[7/27, 5:28 PM] Bamalli✌️: 16-20
Zabura tayi a qoqarin ta nason ta rungumeta, saidai hannunta yina ,daure tareda wani abu ,baxata iya motsashiba,kuka ta fashe da shi,A take itama saudan ta fashe da kukan ,an rasa me rarrashin wani
"Lovely💔"
"Uhum Aminiya?"
"Aminya garin ya hakan ta kasance? Meyasa bakisa drivernki ya kawokiba, bakizo kin shaidamuna ba,ai da in momy ta daina sonki ,mummyta zata soki"
"Aminiya shekarunmu d'aya amma na fiki sanin rayuwar duniyar nan,Dana shigo ta just recent ,naga sauyin rayuwa...amma in banda abunki matarda saida naroketa sannan tabani izini naje na d'akko takalmina,ta ina zata barni in dauki keyn motata wai wani driver ya kawoni?,tanama sona kenan"
Kama hannunta tayi ta lankwasa En yatsun har saida sukayi qara "shikenan kiyi hakuri lovely amma Allah yayi maki sauyin alkhairi,dama can baki dace da watannan ballagazar matar ba ,ranar da naje gida Neman ki I was shocked Dana ga wai suna kulle a d'aki da wannan Aljanar qawar tata mai kula maza,da muka hadu a birthday dinki d'innan??" "Eh naganeta anty Shahida to ai kullum tana hanyar gidanmu ,inkinji shiru bata qasarne" "Caf to she spoiled your ex mom,dan wallahi a ranar ganin su nayi sun kulle Kansu babu ko kaya a jikinsu,haka nan fa...." Wani tsawa mai cikeda hargowa ummanta ta hausu dashi "You stop,Wani qazamin magana nikeji haka? Sharri fa ba kyau Saudah,kardon fareeda tayiwa Su'adah laifi wannan yaxama dalilin da zakiyi mata sharrin da zai iya zama silar mutuwar aurenta" Hawaye ne ya cika mata kwarmin ido"Allah ummah da gaske ne fa" "shikenan shikenan, kar in kumaji a rufa mata asiri" ta fad'a qirjinta na dukan Tara Tara,yanzu Dana Tara su su biyu ya kenan? Wato yaran nan sa ido garesu. Sunsan shiga da fitan duk wasu Abokan Harkanka ,mtseeeew taja tsaki a bayyane
"Momy we are sorry" suka had'a baki ,murmushi tayi taje ta rungume kan Su'adah.
"Congratulations my other daughter barkanki da dawowa cikin ,after long time of shaded tears,finally gaki kullum tare damu bamu sani ba"
"Ummah ban fahimceki ba ?" "Zaki fahimceni soon su'adah ,amma yanzu dai ki huta after ur hospitalization ,zamuyi maganar fahimta"
"Haba ummah wannan ai albishir din farin cikine,and zata iya dauka ko tana Asibiti ,kawai ki fada mata....kinji besty dani dake twin sisters ne,duk ummah ta haifomu saike aka saceki!" Shiru ne ya biyo bayan maganar Saudah tana son ganin yanda Su'adah zata firgice da murna ,saidai akasin hakan qur tayiwa ummah da ido tana mata kallon zargi da tuhuma"Kai ina ! Tayaya ummah zata zama mahaifiyata amma banta6a jin wani abu na soyayyar da da uwaba , akanta ba,asalima ni ban wani shige mata? Anya? Anya bason taimakona sukeyi ba suka fake da wai ni diyarsu ne,what so ever ,iyayenta suka jamun dole inyi hakuri"
Kallon mamaki Saudah ta bita dashi kafin tace "Besty ,baki farin cikin shigowa familyn jarumi bane ?" Saurin girgiza kai tayi ,kafin bazato ta watsoma ummah da gabadaya tayi kamar tana firgice,fuskarta ya nuna Alamar rashin gaskiya,tambayar da saida ya fad'ar mata da gaba "Ummah da gaske ke kika haifeni? Kuma awani asibitin kika haifomu,kuma ina shedar haihuwar tamu a tare?"
Bakinta ne ya fara rawa "uhmmm ahmmm a wani asibiti na haifeku a wannan qasar,ki tambaya abbahnku in yazo shine shedata" "Hmm ummah tah" Tafada a halce mai fuskar damo,kodai na gamsuwa ko kuma na rainin wayo.
"Na'am daughter Allah ya baki lafiya, inkin warke da wuri kin bawa likitoci hadin kai nayi maki Alkawarin kaiki Asibitin da muka haifeku ki gani"
Sai sannan tai dariya kafin wasu marayar hawaye su silalomata su gangara kan pillow"Nagode ummah "




**
PA gabadaya ya firgice ya daina fita office,ya burkita gidan ya kora duk ma'aikatan gidan a cewarsu dasa hannunsu daughter tabar gidan,inba hakaba me yasa suka kasa kiransa su shaida masa 6atanta ?...to yanzu kuma da yayi saura shi d'aya a gidan gabadaya ya gama fita a hayyacinsa sai yaga damar cin abinci ,sai yaji yunwa tayi kamar zata kasheshi ,sannan yikeji labarin hakan da ta riski hajiyarsa ya sata zuwa nan Abj din don ta dawo dashi gida ,amma fur yace bayi barin Abuja sai yaga Daughter ,don dole ta zauna tana kula dashi,gavadaya lamarin fareeda ya bata mamaki ,mutum ? Mutum sai a barka to wai shinma tana inane? Anan take cijewa da tunanin ta don tasan laifin danta ne daya korata gida,amma kuma in akayi duba da Abunda tayi ,don yayi hakan bai laifi ba.


**
Sosai yike pricking yina zuzzuga dick dinsa cikin vg dinta ,sun kwashe wajen 10mnts ,sannan tafara girgiza tareda kankame kujera tafara masa 6arin Madara,barinta yayi ta natsa ,kafin ya juyata ya kwantar da ita akasan wajen yayi ma duwawunta waigi da throw pillow ,sannan ya kwanto a jikinta yina mata sabon romance ,inda sabo karuwansa sun saba ,duk dogon zangonki saiki kawo sau biyar baiyi released sau d'ayaba,shiyasa Sam matarsa bata gamsar dashi in yaje kano to qaguwa yikeyi ya bar garin don bai samun damar sakewa da matan banzanshi,amma in yafita qasashen waje ,habawa nan yike holewarsa kullum bayi barci saida mace,kuma akan mace yike kwana Sam baya gajiya kamar bunsuru,kuma baya qyamar duri ,kowanne yasamu zai zura kai .
Saida ya fanshe haushin sha'awar da ta tsokano masa sosai a kanta kafin yamma lis ,ya qyaleta suka kwanta anan tareda sakin timbi shirim yina barcin gajiya, itakuma farida a take ta sad'ad'a zuwa dakin da taga yaje ya aje wani qatuwar jakan daloli ,ciccin6ansa tayi ta fitar zuwa inda ta sauka, ta kimtsa tas,karfe goman dare ya bukaci tazo ta rakashi club don ya kalli rawa ya kuma sha giya ,saidai fir ta qiya "Alhaji na kenan ,duk azabar da ka bani ? Nasan ina binka zakace zaka moreni a can nikuma banda karfi kawai kaje " dariya yayi yafita ya barta tana masa dariyar qeta.
Yina fita ta kimtsa ta fita zuwa airport don ta nemi jirgin da zai cilla da ita Dubai,tasha wuya sosai acewarsu bazata samu jirgin sassafeba anriga anyi booking, roqonsu tayi a nuna mata office din head d'insu. Bamusu suka nuna mata ta tafi.
Saida ta saita kanta kafin ta kalle kanta ta glass din wajen mai kamar mirror,sanye take cikin wandon falabo ya matse mata d'uwawuka katakam,daga cinya ya saki kamar siket ,sitasa wani Riga marar hannu tayi tucking da siririn belt na mata ,sannan tayi rolling da bakin mayafi da bai rufe koda kirjinta ba ,da rigar ya matse duma duman nonuwanta ba. Cikin takun gogaggun mata ta shiga office din kanta tsaye ,saida takai tsakiya sosai kafin ya kalleta ta kallesa "hey can I come in" ta tambayesa tana far fari da ido ,mutumin da ya kasance Japanese kallonta yayi yina furta wow a ransa.
Cikin wani salo Taku d'aya girgiza goma😂 ta qaraso inda yike ,kafin ta watsa dukkan hannunta akan teburin da yike suna fuskantar juna,hakan ko ya bawa nonuwanta da suka zazzago ta wuyar rigar daman haskawa a fuskar mutumin. "Sunana fareeda y. Ni Customer dinku ce, zan iya zama?" Da kyar ya iya kautar da idonsa akan nonuwanda take ta girgiza jiki suna tsalle .
"Uhum eyehhh me kika ce?" Murmushi tayi sannan ta maimaita masa abunda tace
"Ah me ze hana zauna mana ,meke tafe dake?"
Inason jirgin sassafe zuwa Dubai ance bazan samuba shine nazo in roqeka nasan zaka iya mun Alfarma" murmushi yayi mata"zamu iyawa juna Alfarma dai ,zan baki nima ki bani" "karka damu zan ninka maka kudin flight d'in" tsaki yaja "kinga nai maki kalar talaka mai jiran cin hanci ?" "Sorry ban fahimceka bane yalla6ai,to me kake so?"
"Jikinki nikeso" Jim tayi cikin sigar Jan rai "haba malam nifa matar aurece" "au a hakan😏shine mijinki ya barki kikazo nan ke d'aya baizo shida kansa ya neman makiba? To saidai ince gaskiya ki hakura bazaki samu flight ba sai gobe da yamma"
"Shikenan na Amince " dariya yayi ya mike yina mika ,a take ta hango jibgegiyar buransa ta gantsaro wando tamkar icce,Ashe tun sanda ya kalli nonuwanta yike jin kamar ana masa pumping, zuru tayi da ido cikin tsoro da furgici don harga Allah bata ta6a cin karo da mai jibgegen joystick kamar wannan ba,batayi auneba saidai taji ya murza key a jikin kofar ya yi sama da ita cak,ya d'aurata akan tebur dinsa a take ya fara sunce kayan jikinsa ,itadai binsa kurum takeyi da kallon qarfin hali ,har saida ya tu6e zir sannan ya tunkarota ya fara ciccire mata kayan jikinta da zugegiyar buransa sai motsi takeyi duk inya karkad'a jikinsa ...
Haka tanaji tana gani ya fara yanqwanata yina lasheta tundaga saman wuyarta har qasan cibi ,nonuwanta kam sunsha Mirza kamar zai tsinkesu ,komai nasa da qarfi yikeyi don haka da qarfin ya kamo kugunta ya riqe tana daga zaune ya saita burarsa a bakin durinta ya danna ciki,cak ta kafe,ba hanya tai ma durin girma,Amma saboda bala'i bai saurara mata ba ya dinga cusawa ,tuntana zaune saigata tayi warwas akan tebur din tana tsala ihun Azaba gogan naka sai ya hauro da kafansa ya rabata biyu ya cake gwuiwoyinsa akan tebur din yina dad'a danna buran cikin durinta , saida yaga ya gama aunata ya ta6o qarshenta sannan ya fara kaiwa da dawowa ,tuni ta gama cika office din da kururuwar Azaba ,amma gogon naka ko a jikinsa haqarta kurum yikeyi,saida ya kwashe kusan minti talatin kafin yafara tsarto mata wani kakkauran ruwa me yawan gaske ,haka ruwan ya shiga ballatsowa ta gefe gefen farjinta ,kuka kam tun tanayi har ta dangana ta koma sauke nimfashin wuya,ko bayan ya gama bai zare buransa ba saida yaga ta natsa ,ta daina motsi alamun itama ta gyatse sannan ya zare ta ya maida ta wando,koda ta sacce amma girmanta yafi na wani gardin
Tale qafa tayi tana fifita wajen da hannunta ya tale ya sassal6e banda zogi ba abunda yike mata.
"Ma'am zan tafi gida ,zan rufe office d'ina, kizo gobe da safe zakibi jirgin qarfe 6am"
Sakkowa tayi a hankali ta soma tsintar kayanta tana maida wa tareda dingisa qafa haka ta bar office din jikinta kamar wacce aka yiwa dukan kawo wuqa....ba ma Wannan cuzgunawar da yayi mataba ya dameta ,ya tankacin yanda duk inda ta gifta suke mata dariya tareda zund'enta, hakan ne ya tabbatar mata da ,duk sunsan halinsa kuma sunsan Abunda tayi dashi yanzu.
Ta shiga gidan ba dad'e wa saiga alhj bilya ya dawo a bigensa,anan falon ya ki6e,ya kama kelaya amansa ya dinga burgima a ciki daganan ya 6ingire da barci.
Sosai ta gasa kanta da ruwan zafi ,sannan ta samu sukuni ,dako guri duk ya zama ciwo tamkar Wanda ta haihu ko daran farkonta ,ko zama bata iyawa,Amma tana gargasa kanta ta mulke jikinta da man zafi sai barci bata farkaba sai shida saura,da gaggawa ta kintsa taja jakan zata gudu ,kuma saita maida ta aje taje ta leqa still yina kwance kamar gawa,murmushi tayi tazo ta wucesa da sand'a oya oya ta 6ace. Mikewa yayi yina tafa hannu ,"hmm Haj farida nice zakice zaki iya yiwa sata? Ashema ni d'in asalina ba 6arawon bane,Ina ankare dake tun sanda kikayi yunkurin sace jakar shiyasa na baki dama,gashi kuma kin fad'a tarko" yina daga zaune ya shiga d'aga waya a duk wani hanyoyin zirga zirga na jirgin sama,na ruwa na kasa da tasoshin mota ,yayi masu bayanin ta sannan ya tura masu hotonta. A tsakani Rabin awa saiga kira an kamata a babban filin jirgin qasan ,kuyi mata ladabi kuyi mata liqis har sai kowani ga6a na jikinta ya daina aiki ,bayan kun kar6anmu dukiyata gani nan zuwa" A side room suka sata,zasu fara Azabtar da ita babban En sandan ya shiga sannan yacema duk yaran nasa su fita.
"Mun kar6an masa jakarsa ,ya kika gani idan na sakeki kikayi tafiyarki batareda zunguriba ,ke kuma mu kashe mu rufa ki biyani cikin sassauqan farashi" yamutsa fuska tayi cikeda

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login