Showing 21001 words to 21599 words out of 21599 words
alkyabba doguwa da aka kwata da gwals mai madaurai ya had'a madauren gefen kugunsa ya kulle sai k'afar sa dake sanye cikin takarmi sau ciki flat anyi masa ado shima da gwal. Gashin kansa tufke tsakiyar kansa an tufke shi da wani irin band kaman zube dake dauke da crown.
Kai tsaye ya damki wuyan Gaurd d'in dake masa bayani. Da grith teeth yace
"Tell-me- ta ya aka yi ta iya fita daga nan ba tare da an ganta ba?, kuna me?"
Da kyar Gaurd ya iya yin magana saboda shak'a ya yi masa bata wasa ba
"Kayi hak'uri King Azrah kuskure aka samu"
"Kuskure. Kana so kace min sakacin ku yasa ta gudu?, for the first time in history an samu wata ta iya guduwa daga masarautar nan under mai rolling?"
Shiru fadar ta d'auka kace babu dubban mutane a cikin ta sai kakari da Gaurd d'in keyi yaji shak'a barzahu nayi masa sallamad
Tun daga kan King SAIFULMULK, Queen Aira, PRINCESS SOPHIE da Kuma ANITA har zuwa the only one childhood best and brother d'in Azrah, General ALEE . Shi kaɗai yake iya tolerating Azrah idan yana cikin irin wannan yanayin.
"Azrah"
"Azrah"
A zafafe ya yi wurgi da Guard d'in ya juyo kan ALEE dake kiransa. Murmushi Alee ya yi ganin ya samu nasara ya saki Gaurd d'in. Yau kaf masarautar babu wanda baisan Kings Azrah na cikin matsanancin bacin rai ba. Da wani irin k'araji Azrah yace yana kallon su
"Find her, duk inda take ku nemomin ita fad'in duniyar nan. Kar ku kusura ku dawo babu ita , do not come back without her inba haka ba ku d'auki kan ku a matsayin matattu"
Gaba d'aya suka amsa banda Anita dake ji kamn za tayi bingida zuciyar ta zata fashe saboda bak'in ciki. Tabbas zargin ta kan Azrah ya zama gaskiya. Yanzu saboda baiwa yake wannan abu haka. To idan yaji cewar tasa an kashe ta fa?. Kafin nan za tayi duk abunda za tayi ta nuna masa soyayyar ta. Babu wata mace data dace dashi sai ita. Saboda shi ta sadaukar da rayuwarta ta jindaɗi take k'arkashin sa matsayin mai bashi kariya duk saboda so. Bazai yiwu ace wata can k'ask'antacciya ta samu gurbi cikin zuciyarsa saba.
" wai Wacece ne wannan baiwar da duk ka tada hankalin mutane haka Son?"
Bai bawa mahaifin nashi amsa ba ya juya a fusace yabar fadar Alee ya bishi da sauri. Murmushi Sophie tayi ita dama tasan za'a rina.
✿︎✿︎✿︎✿︎
NIGERIA
KANO TA DABO.
"Wai wannan baiwar Allah barci take bata san nunzo bane?, ke baiwar Allah, baiwar Allah..."
Sama sama nake ji......
Book 1 End.
WAI SHIN BAI YI MUKU KAMA DA FARKON PAGE 2 NAMU BA ?🤔😂 . KAMAN YANDA SUKA BUD'E IDO SUKA GANSU K'ASAR EGYPT . GASHI YAU MUN TSINCE MU A 9IGER OO🤣🤣.
YA BATUN KINGA AZRAH?
ZAI GANO ASALIN ABUNDA YA SAMU NADINE?
IDAN YA GANO INDA TAKE ZAI BITA NE KO A'A?WANE MATAKI ZAI D'AUKA?.
NADINE ZATA SAN ASALINTA?
SHIN ABBU DA INNATI IYAYEN TANE NA ASALI?
MENENE ALAK'AR NADINE DA WANNAN MYSTREIOUS ABU DAKE BIBIYAR TA?
YA LABARIN SOYAYYAR AZRAH DA NADINE ZATA KASANCE?
Duk zamu samu amsoshin wad'annan tambaya idan mun shiga book 2 da yardar Allah. Nan muka kawo k'arshen BOOK 1 NA SULTANAAH. Wanda basu biya ba su hanzarta don kar ayi babu su littafin SULTANAAH Naira 500 ne kacal babu yawa.
Ga duk mai son biya zai tuntub'eni a wannan number
👇
08140754777
Wanda suke sun biya zasu turo kuɗin su cikin wannan asusun bankin
👇
3078293374
Aisha Sani Danjuma
First Bank
A turo shedar biya ta wannan number
08140754777