Showing 18001 words to 21000 words out of 28317 words

Chapter 7 - Sai Na Auri Marubuci Nafseen Complete by Zulaihat.txt

da ciki zokaga murna wajen Alhaji tun daga wannan lokacin ya daina fita ko Ina yana tayata zama Hajiya ta samu kulawa sosai har Allah yasa ta haihu aka samu namiji Wanda yaci suna Mutasir, Alhaji ya dauki so da kauna da duk wani burin sa na duniya akan dansa akan sa ba da Wanda ba zai iya Fada ba. koda ko hajiya ce, duk da bata son Abun da Dan nata yake Amman ba yadda ta Iya domin kuwa tsaf Alhaji ya shirya rabuwa da duk Wanda yaso taba masa farincikin Dansa.




haka Muta sir ya taso a sangarce besan fada ba duk abinda yayi shine daidai momy na iya kokarinta Amma Dady yafi karfinta kuma yaro duk Wanda yake nuna abin da yake yi shine daidai to yafi son shi idan an masa fada zai ga kaj ba masoyin shi bane .


Daddy yaso kaishi kasar waje karatu Amma shi yace yafi son a bashi yayi anan a haka ya Karasa secondary harya shiga tertiary institutions inda ya hadu da Nafeesa, wannan kenan.














Maryam ko Nafe na ajiye ta motan Kabir na parking a kopan gidan su sarai ta ganshi Amma ta basar dashi tana kokarin shiga gida yazo da sauri yasha gabanta, " haba Maryam mesa kike min haka ne kina wahalar min zuciya, narasa gane me zanyi miki ki gane irin son da nake miki kodai saj ranan da kikaji ance na kamu da ciwon zuciya ko ko na mutu zaki yadda da cewa ina kaunarki,
Maryam Dan Allah ki taimaka min ki Kara bani Dama kiyi hakuri."




Maryam ko kallo bai isheta ba ta ce, " Malam matsa zan wuce inaga kaman gidan mune ko?"




Ya ce, " Hakane Maryam Amma ki saurareni Dan Allah ."
kafin tayi wani abu Kabir ne ya Saka gwiwowinsa a kasa yana , "Maryam ki tausayi min please."




ta bi ta gepan sa ta shiga gida Kabir besan sanda hawaye ya fara zubawa daga idanunsa ba kaman ba namiji ba da kyar ya kai kansa mota yaja tare da barin unguwar jiki asanyaye.






Maryam na shiga gida Ummi ta dara mata fada danko duk taji abin da Maryam tayi ma Kabir




"Maryam ba kyau wulakanta mutum fa idan ma baki sonsa bata haka zaki masa ba ki bi shi a hankali,ni zai ban koya miki wulakanta kowa ba."




Maryam ko ban da hawaye ba abin da take Dan ita bata ga Me zatayi da soyayya ba bare tasa wani aranta harta bashi kulawa bazata iya ba gaskiya daki ta shiga ta zauna tana jin haushin Kabir har cikin Ranta, ko Nafeesa dake Soyayya ma tausayinta takeji hakan ya sa take kallon cewa soyayyarma bakidaya bata lokacine.


******


Nafeesa ko bata farka ba sak da aka fara kiran sallah magrib Mammah taji dadin hakn sosai Dan yau baccin beyi nisa ba sallah tayi duk tana jin jikinta ba dadi yana mata ciwo,ko abinci bataci ba ta dauko wayarta tare kunna data...








Urs Xayyeesherth
[3/16, 2:24 PM] Xayyeesherthul-humaerth: _*SAI NA AURI MARUBUCI📝📝📝*_
_(Nafseen)_






*NOBLE WRITERS ASSOCIATION*


°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
_Gidan karamci, rubutu don ci gaban al'umma, mu gudu tare mu tsira tare, alƙalaminmu ƴancinmu._
°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
https://www.facebook.com/106494781436168/


NA
XAYYEESHERTHUL-HUMAERATH






✨6STARS INDEED


_*SAI NA AURI MARUBUCI...Kirkiraren labarine, mai dauke da nishadi na mussaman, al'ajabi tare da ban tausayi,tsantsar soyayya da kauna mai ban mamaki*_


PAGE-22


BISMILLAHIR-RAHMANIR-RAHIM




_*TABBAS ASON RAINA LITTAFIN NAN BA ZAI ZARCE FEJI GOMA BAMA KWATA-KWATA😁AMMAN KADDARA YA SAUYA MASA AKALA YA FITA DAGA SAHUN GAJERAN LABARI,KADA KU GAJI😓 AKARA HAKURI DA RASHIN TYPING DINA KAN LOKACI,NA SAN KUNAYI AMMAN AKARA🥰INA SON KU MASOYANA,SON SO❤️*_




_*SADAUKARWA GA YAN GROUP DINA SAI NA AURI MARUBUCI FANS KUYI YADDA KUKESO DA SHI TARE DA RUWAN SHARHI*_




Tsayawa kallon Wayar tai kawai yayinda messages ke shigowa,idonta ba inda yake illa kan Sunan Ruwan Ranta *NAFSEEN* Amman har messeges sun kusa gama shigowa har yanzu ba alamar nasa, Hawayene ya fara zubowa daga fuskarta,ta San cewa tana da bukatar ganin sakonsa "Amman to miye dalilin hawayen? Tamkar wadda akace ya mutu?, Ah'ah bai mutu ba,me zai Sa ya mutu wallahi bai mutu ba." Nan take ta fara share hawayen tare da shiga tana bin hirar rakinsu.




Murmushi ne ya fara bayyana afuskarta azuciyarta take fadin, "Lallai kai na mussaman ne kamar yadda rubutun ka yake na mussaman,maza da yawa a media da zaran an fara magana da su ta private burinsu daya suga hoton mutum,Amman ko kadan kai bakada wannan akidar azuciya rayuwarka kake mai cike da annushuwa, tabbas ina sonka kuma SAI NA AURI MARUBUCI (Nafseen), ta cigaba da fadin nikam dai ayanzu duk da ban taba ganinka ba Amman na sanka,kuma ina kara ji araina cewa yadda na siffantaka haka kake babu shakka."


Tana karasa maganar ta tashi tare da nufar inda ta saba ajiyar zanen Sahibinta, Kallonsa ta tsayayi na Dan lokaci daga karshe ta shafa fuskarsa tana mai fadin, "INA SONKA, INA SO KASAN DA HAKAN." Ji tai tamkar yana kallonta hakan yasata rufe fuska da hannayenta cikin sauri, tare da nunin jin kunya,a haka har ta bar dakin sannan ta bude fuska.




Dakin Mammah ta nufa saida tai alwala sukai sallah tare kan suka fito falo, dai,dai da shigowar Abhi da Sabeer daga masallaci kenan.




Da sauri Nafeesa taje gun Abhi ta rungumesa, tana ta sakin murmushi.




Dago da ita ya yi yana. "Ammeerna Ya naganki hakane yau sai murmushi ga dukkan alamu yau an faranta miki."


Rike mi shi hannu tai tare da janshi suka zauna sannan ta ce, "Ina Sonka Abhi na."




Cike da so ya kalli Yartasa, "Tabbas nima ina sonki Ammina farincikina,Allah kara rayamun ke mu sha biki,inga ranar aurenki."




Da sauri ta rufe fuska, "Umm Umm nidai bana so."


Mammah da Sabeer ko ban da dariya ba abunda suke domin ba yau Nafeesa da Abhi suka saba irin wannan dramar ba,sun shaku matukar gaske.




Cikin farinciki,nishadi da walwala sukaci abincin darensu,sai da Abhi ya raka Nafeesa har daki kan ya nufi dakin Mammah.




Wa she gari


Da sassafe Nafeesa ta shirya domin da safe sukeda lecture, hijabinta tasa har kasa tare da glass, sai jakar makarantarta,ban da kamshi ba abun da ke tashi, ba karamun kyau Nafeesa tai ba.




Sallama taiwa Abhi domin yau zai koma aiki,sannan ta nufi skul ita da Sabeer,Mammah kuwa ta tsaya sai taga tafiyan Abhi.






Nafeesa na isa dai-dai da lokacin da driven su Maryam ya tsaya.




Da gudu Nafeesa zata karasa gun Maryam tayi kicibis da wani duzu zata fadi, da sauri Mutansir ya karaso zai tareta, dagowa tai tare da galla masa wata hamshakiyar harara ta wuce.


Binta da kallo kawai yayi azuciyarsa yana kara jin tsantsar so da kaunar ta.






Rungume Maryam tai tana, "Oyoyo Habibbty Mie,nayi kewarki aradu."


Maryam tai Murmushi , "Umm Habibbty kenan yau fa tin daga nesa nake ganin hakoranki me muka samu ne?"






Nafeesa ta kyalkyale da dariya, "har yanzu nima bansan me aka samu ba ko za asamu,Amman ina ji araina cewa abun da Nagani ne jiya,duk da kasancewar ma ya tafi ya barni batare da ya min ko magana ba."




Maryam ta ce, "Habibbty kina bani Mamaki,soyayyarki abun karantace mai zaman kanta a makaranta,na saba da ke na jima da ke Amman har yanzu Mamaki kike bani yadda kika dauki so da matsayin da ba kowa zai Iya hakan ba, tabbas kina tare da boyayyen sirri da ya kasa bayyana agaremu Allah ne kadai inyaso zai bayyana mana,bama wannan ba nasan maganar bata wuce na Sahibinki ba to me kika gani?"




Nafeesa ta ce, "Yo to wa zan gani bayan shi?.ta karasa maganar tana dariya.






Maryam ta galla mata harara, " daman nasani ai, kuma fa ina binki bashin labaran Sirri."




Nafeesa ta saki murmushi, "With Time inji bature, muje saura 2minit afara lectures."




Rike hanun junansu sukai har sai da suka shiga tare da zama awajensu da suka saba.




Karatu ake Amman gabadaya hankalin Mutansir na kan Nafeesa, shi dama ba zaman lectures din yasaba ba,Amman yau Dan ita kawai ya shigo kowa Mamaki yake, in aka lura da yadda yanayinsa ke kan Nafeesa, zaka fahiimci ita kawai yake kallo.






Gajiya ya yi abunka da ba sabanba ya tashi zai fita, Lecturern ya ce, "Kai Mutansir Ina zaka yanzu kuma? I think saura 30minit mu kammala ma." Ya karasa maganar yana kallon agogon hanunsa.




Mutansir ya ce, "Wallahi Nafeesa.......


Sai ya kasa karasa maganar domin bai ma San yadda akayi abun da ke ransa ya fito filiba.




Kallon Nafeesan yayi suna hada ido yayi saurin kawar da kai.




Daga Lecturern har sauran yan class din dariya kawai suka fara






Kunyace ta kama Mutansir ya fita kawai.
Zama yayi acikin mota ban da kallon Inda Nafeesa zata fito ba abun da yake yi,ji yake tamkar ya kara komawa domin kuwa tunda ya fito ya rasa nutsuwarsa.




Karfe 2 dai,dai Suka fito,Idon Mutansir kuwa Kur akan Nafeesa, cire tsoro yayi tare da tunkararta azuciyarsa yana mai fadin koda marinsa zatayi t dakesa da kanta ba zai fasa bayyana sirrin ransa ba.






Haka kuwa akayi Karasa wa yayi yana yi mata magana kamar bazata tsaya ba ji tai ta tsinci kanta da tsayuwar.




Mutansir ya durkusa yana fadin, "Dan Allah ki yafemun Nafeesa Sharrin shedanne ki bani dama in nuna miki hakikanin soyayyar da nke miki Dan Allah,ina sonki Nafeesa."






Kalmar son da ya furta ya sauya Nafeesa nan take wani irin yana yi ta shiga batare da ko hanunta yayi motsiba Jefar da Mutansir gefe akayi,aka kara dagasa sama kan aka sauke,ban da ihu ba abun da yake.




Nafeesa ta........




Urs Xayyeesherth
[3/16, 2:24 PM] Xayyeesherthul-humaerth: https://chat.whatsapp.com/GeuRcMbmDGuHPBZu4928K8


_*SAI NA AURI MARUBUCI📝📝📝*_
_(Nafseen)_






*NOBLE WRITERS ASSOCIATION*


°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
_Gidan karamci, rubutu don ci gaban al'umma, mu gudu tare mu tsira tare, alƙalaminmu ƴancinmu._
°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
NA
XAYYEESHERTHUL-HUMAERATH




https://www.facebook.com/106494781436168/


✨6STARS INDEED


_*SAI NA AURI MARUBUCI...Kirkiraren labarine, mai dauke da nishadi na mussaman, al'ajabi tare da ban tausayi,tsantsar soyayya da kauna mai ban mamaki*_


PAGE-23


_*JASMINE,RANO ON TOP,MAMAN SHUKRA,MR MUBARAK,AISHATUL-HUMAERAH,MAMAN KHRT,MAMAN IHSAN,NAFEESAT,DAMA SAURAN DANA MANTA🚶‍♀️🤸‍♂️DUK KAN KU YAYA JAMILU (NAFSEEN NA GAIDAKU KYAUTA😂AMMAN FA YACE BAN DA NAFEESA😓ABUN TAUSAYI*_




BISMILLAHIR-RAHMANIR-RAHIM








Tsorata, abun ya bata mamaki kawai jikintane yafara rawa, Maryam ido ya yi zuru-zuru ga dalibai an fito kowa idonshi Kansu.




Wata irin kara Nafeesa tai nan take aka ajiye Mutansir gefe, tausayinsane ya kamata nan take,ta karasa gareshi duk jikinsa ya kurkuje.




Ganin Nafeesa gabansa maimakon yaji tsoro ko yaji da radadin jikinsa,murmushi ya fara sakewa yana kallonta.


Ita kuwa cikin dimuwa take fsdin, "Sannu kaji, nikam dai ban ma komai ba,ka gani ko? Sannu ban San waya Tabaka ba."




Kasa magana yayi ban da murmushi ba abun da yake saki.




Maryam ce ta karaso tare da rikye hannun Nafeesa tana, "Habibbty mu tafi kinji."




Nafeesa ta fara kuka, "Habibbty kin gani fa,ina ni ban masa komai ba."




Maryam ta ce , "Eh tashi muje."


Dakyar Maryam ta janye Nafeesa daga gun Mutansir ba su ma tsaya lectures din Yamman ba,Maryam ta lura da yanayin Nafeesa hakan yasa kawai suka nufi gida.






Mutansir kuwa sai da aka kai shi asibiti.






Fatima takaici kamar tayi yaya, kara duban kanta tai,shin wai da me figiggiyar yarnan tafita ne, da har mutansir zaiki ta,tsaki taja azuciyarta tana , "Sai shegen karyar iskanci ga dukkan alamu yarinyarnan matsafiyace, Dan haka nima yanzu aka fara daga ita har Mutansir din sai na basu mamaki wallahi."


****Suna fara tafiya Nafeesa ta mance da abun da ma ya faru gabadaya ta dawo hayyacinta tamkar ba ita ba, dukkansu sunyi shiru sai kallon hanya suke kawai,tsayuwar da mai nafensu yayi ne ya ankarar da su.


Kabeer ne ya tsayar da mai nafe din.


Maryam na ganinsa taji wani Abu ya tokareta akirji tsaki tayi azahiri sannan ta kawar da kai.






Nafeesa ta kalle shi cike da fara'ah , "Ah Yah Kabeer kai ne?"


"Eh Wallahi Nafeesa na ga yau kun kammala da wuri gashi nima gida zani mai zai hana in rage maku hanya?" Cewar Kabeer


Nafeesa ta ce, "Ayyah Yah Kabeer Karka damu wallahi ai mun kusa gidanma."


Kabeer yace, "Eh ai ba Matsala ko Mallam? Nawane kudin in ba da?"




Mai nafe yaga alamun za Adan samu cikin Sauri ya ba da amsa, "Eh yallabai."




Cikin Fada Maryam ke magana,"kinga Habibbty nifa bazan Iya ba,kai me nafe in zaka kai mu ka kai mu haba, wannan ai wulakancine in baxaka ba mu sauka ai ga wasu nan ma hau.".


Maganar take tana kokarin fita a nafen.




Nafeesa ta rikota, "Miye haka Habibbty? Ni dai ban sanki da irin wannan halinba,kuma sai mun hau motar Kabeer ko kinki ko kinso in kuma ba za ki hau ba ki ta tafi ni ya kai ni."






Ko da wasa Maryam bazata Iya barin ta ba domin tana gudun bacin ran Nafeesa fiye Da nata.


Ba yadda ta Iya haka ta shiga,da zata shiga baya Nafeesa ta ce aa, bata da zabi da yafi na Nafeesa hakan yasata shiga Amman fuskarnan amurtuke.






Kabeer ya ba mai nafe dubu daya kan ya dawo suka fara tafiya, murmushi ya yi yana kallon Maryam ya ce , "Niko Nafeesa kun San cewa in kuka bata rai ba karamin kyau kuke karawa bane?"






Dariya Nafeesa tai, "Lallai Yah Kabeer,yo kaga mukai kyau ma in mun bata ran bare mun sakesa, ina tabbatar maka cewa Habibbtyna ta mussamance, yanzu ma da zatayi murmushi sai ka kusan suma."




Saura kiris Dariya ta subucema Maryam Amman ta basar domin ban da kara jin tssnar Kabeer ba abun da take.








********Nafseen ne yafito daga cikin daki cike Da murmushi afuskarsa, wata yar matashiyar Mata ta biyo bayansa tana, "Umm Husband ban fesama turaren ba fa."






Kwaikwayon yadda ta shagwabe yayi shima, "Umm Wife kina gani lokaci na kuremun kuma inna biye ki wallahi sai in makara yau fa zamu fara daukan sabon film dinnan So akwai bukatar na isa Kano kan lokaci, kuma na fesa turaren nan fa wai bai isa bane nikam."






Murguda masa baki tayi, "ni dai ka daina kwaikwayona,kuma ai naka ka fesa ni baka fesa nawa ba,Allah ba zan Yarda ba." Ta karasa maganar cikin sigar shagwaba.


Dawowa yayi kusa da ita, yana magana ahankali, "Fesamun Amman indai yayi yawa kika janyo yau na miki kanwa shikenan ba ruwana."






Dariya tayi kan ta ce , "Kanwa! Allah kawota ai a kujera zata zauna ba kaina ba,kowa ya Iya allonsa ya wanke,in yasoma ya sha ruwan."






Hade rai yayi, "Wato ma ko irin kishinnan nawa bakya yi ko?"




Fara fesa masa turaren tayi tana sakin murmushi, "Ina kishin Mijina fiye da kowa, kishi Mara misaltuwa Amman ban isa in sauya kaddarata ko ince zan musa ikon Allah ba,Ina Sonka Mijina,fiye da numfashina, fatan nasara,Allah Sa afita asa'a adawo lafiya, Zan yi kewarka."




Hannunta ya riko suka fito tare, ji yake tamkar kada ya barta domin kuwa yafi kowa Sanin cewa yayi dace da mace ta gari, mai hakuri,hankali da tunani.




Kallonta yayi,yana, "Maddala da matar kirki,Amin Amin Na gode, Allah ya miki albarka,byrrbyee."






Kamar za ta yi kuka ta ce, "baka fadamun ba."




Cikin tsokana ya ce, "Me zan Fada?"




Hawayene ke kokarin fito mata, da sauri yadawo tare da rada mata wata magana akunne,murmushi tayi kawai.


Ya kara da, "I Love You Wify."




"Love you more husband,byeebyee."






Hanyar kano suka kama,da yake tafiyar ranane har dare basu isa ba.


Kwatsam wata babbar mota tayo kansu,ba damar kaucewa haka ta danne motarsu


Innallillahi-wa'inna-ilaihir-raji'un






🤭🤭KUNA SO NAFSEEN YA MUTU???🤸‍♂️🤸‍♂️A TSARE KOMAI YAKE AMMAN YAU ZAN GA MASOYAN YAYANA.






Urs Xayyeesherth_*SAI NA AURI MARUBUCI📝📝📝*_
_(Nafseen)_






*NOBLE WRITERS ASSOCIATION*


°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
_Gidan karamci, rubutu don ci gaban al'umma, mu gudu tare mu tsira tare, alƙalaminmu ƴancinmu._
°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
https://www.facebook.com/106494781436168/


NA
XAYYEESHERTHUL-HUMAERATH






✨6STARS INDEED


_*SAI NA AURI MARUBUCI...Kirkiraren labarine, mai dauke da nishadi na mussaman, al'ajabi tare da ban tausayi,tsantsar soyayya da kauna mai ban mamaki*_


PAGE-24


_*SADAUKARWA GA SAI NA AURI MARUBUCIYA FANS GRP😘ARADU SAI NA AURI MARUBUCI FANS GRP2 ZAN YI SHARA🥺KAF XAN CIREKU TUNDA BA SHARHI*_




Banda salati ba abin da ke tashi a motarsu Nafseen duk wani Wanda ke wannan wajen saida hankalinsa ya tashi domin duk Wanda yake cikin motan ba Wanda ake sa rai da zai Rayu.






wanine akasamu yayi hankalin kiran yan road safety suka zo da gaggwa aka fara kokarin daga motan da kyar aka samu aka daga motan aka fara fitowa dasu Amma duk basa hankalinsu sannan kuma driver din baya da rai.
cikin gaggawa aka wuce dasu asibiti domin ceto rayuwarsu.










Muta sir kuwa tunda ya koma gida wani irin ciwon kai da zazzabi ya rufe shi sosai son Nafesa na Neman halaka shi, zuciyar shi tana mashi zafi sosai ko ruwa ya kasa sha bare abinci duk jikin sa rawa yake, ko ido ya rufe ita kadai yake hange, yanzu kuma kaman ita yake kallo tana masa murmushi shima murmushi ya fara hadda kokarin fita a blanket dinsa ya nufi wajenta yana zuwa ya durkusa a gaban ta "Nafesa kema kin fahimci Irin son da nake miki ko? na san za kiji tausayi na dama, plz give me a chance ."




Momy ce ta ce, "waye ita?"


saiko mutansir ya dago "Momy dama ba Nafesa bane momy plz ki tausaya min zan mutu idan ban same ta ba, wallahi ina sonta." Ya karasa maganar jikin kuka.




yau ce rana ta farko da Momy taga mutansir yana kuka da girman sa dago shi tayi taji duk jikinsa ya dauki zafi sosai.


ta ce, " son yanzu akan mace Kake wannan abin? Daman na San za arina ai,akwa ranar kin dillanci."




"Momy nidai Dan Allah ki taimaka min bakiji yadda xuciyata ke min ba Momy, ji nake tamkar zan Iya rasa raina."




Momy ma duk jikin ta ya mutu ban da hawaye ba abin da take, domin ban da dai fita ta Mutansir da ke Sa basa shiri amman tana matukar son 'dannata.




Kallonsa tai cikeda tausayi ta ce, " Idan Dady yadawo zamuyi magana,kar ka damu kaji, ka san Dadynka zai iyama abun da yafi wannan ma,bare wannan da nake Sa ran shi zai kara shiryaka."






Mutansir ya ce, " Momy plzz kice dady yazo yanzu Dan Allah momy, ni ko yanzu ma a auramun Nafeesa Dan Allah. "






Shafa kansa tayi kan ta ce, "yanzu dai kayi wanka kasha magani kayi sallah kaga sakka kara yin addua ko ? Kan Dady ya dawo ai yama kusa."




da to ya amsa,sanan ya nufi bangarensa, Momy da kanta ta hada masa ruwa sai da ta tabbata yayi wanka yayi sallah sannan ta bashi abinci duk da ya kasa ci Amma yadanci magani ta bashi tace ya kwanta kafin Daddy ya

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login