Showing 6001 words to 9000 words out of 24876 words
us kaji, OK I will
Ishfaq kenan sai kishi Bahama son a dinga ganina dayawa balle hmmm Amman shi sai bala'in son mata sum na kasa game mai.
Kwana biyu jamilu kamar bara lafia , Rabi'at ta ta tambayar sa Amman yaki fada mata, daman ba wani kulashi take sosai ba, dan ita kawai kanta tasani sai 'yar ta , dan ita kamar me aljanu wani lokacin tanuna mai love wani lokacin I don't care attitude gareta, shiyasa shima daya gane ta kawai sai ya fita harkar ta sai sanda ta ga damar kulashi, yana daga abunda yasa yakeson kara aure kenan, ita kuwa ta hana duk inda yabi, saita bullo mai
Yaumadai yana zaune a gida kasan cewar Saturday ba aiki kuma Asiya tana islamiya shiyasa ya zauna a gida yana tuna nin mafita kawai sai taxo tana tambayar sa meke damunshi ,
Dan Allah meke damun kane wai kwana biyun nan kafada mun kasan hankali na bazai kwana ba,Ai qin fada maki shine kuwa kwanciyar hankali ci, aikine kawai yanxu yake mana yawa a office kinsan an canza mana director shiyasa, hakadai ta hakuri ta tashi basun ta yarda ba.
Asiya ko kwana biyu duk ta damu bataga jamilu, innar ta tagane Amman batason mata maganar, Addu'a kawai take mata, yau tana zaune tana wanke wanke duk fuskanta da alamun damuwa sai tace Niko Asiya meke damun kine haka kwana biyun nan ,
Inna ba komai jaraba muka fara shiyasa , Allah bada Sa'a kawai innan tace badan ta yardaba, ita kanta abun nadamunta dan tasan halin yar ta bata kula maza in banda jamilu, hakan kuwa ya Nuna mata tana sonsa kenan, toh ita gashi bata ma San unguwar yaron ba balle gdansu dan naga alamun yaron na da mutunci ,Addu'a kawai zan dinga mata Allah zaba mata mafi alkhairi.
Rabi'at hankalinta ya kasa kwanciya da sabon ha laiyar jamilu, shiko tunda Asiya taki kulashi shima yaki kula matar sa, itako Rabi'at dan tama resuming office baya da tym sosai Amman still tasan halinda yake ciki,
Ga atiqa mai kawo mata qulmar tayi tafiya , jummai dillaliya ko take umra balle tasa boys inta su mata aiki
Haka dai ta hakura tanata niman mafita da kanta
Zaune suke ishfaq da Rabin ransa ishrat suna shan Chapman mai sanyi da qashash Sharrin kaza da madara a gefe najmuko daman mura yake yasha Magani yay barci
Suna ci suna sha suna hirar su da soyayya, ishrat ko ganin shi he's free yau kuma yana cikin nishadi yasa tace bari tamai wannan tambayar.......
Next page 56-60
~😘😘Märåhmãd ce~
[12/27, 9:24 AM] +234 706 118 2819: 💑SO DA ZARGI🔮🔮
✍🏼Maryam Aliyu Ahmed
Dedicated 😊to Aysha Ali Garkuwa
46 - 50
Toh mai yarage, Ai tunda munfara hira tana bani tym shikenan, toh Allah tabbatar mana,
Ai daman in nasame ta ba kaiba acewar Auwal abokin jamilu,, tunda kai kana da matar ka gimbiya Rabi'atu, yana fada yana mai dariya
Wacce matar? Jamilu ya fada ,hmmm Wannan Ai tsohuwa ce tunda ta rigada ta haihu, itada take ganin shekarun mu kusan daya, wani ladabi takemun, hmmm inna fada maka abunda tamun ranar sunan jasmeeen hmmm abun ba'a cewa komai,
ban tambaye kaba, waze shiga tsakanin masoya, yana fada yana mai smiling, shiko jamilu hada fuska yayi dan yatuno yadda ranar ya kwana a mota🤣🤣
Kaikuma gaka da son girma ko,hmmm Nima dai Allah kawo mun tawa kusha biki acewar Auwal,
Ahakadai suka ta hirar su Wanda Duke Auwal keta surutun sa dan shi jamilu duk hankalinsa nakan *asiyar* sa,
Itako batama San yazoba Harta gama tuya tafara kwashe kayan tuyan, tuni ya fito daga mota, da Sauri Auwal ya bishi a baya, haba Mallam shine ba magana dan kaifa na zonan wajan, kuma zaka wani fita ka barni a mota ba magana
Aww sorry Sauri nake karta Shiga gida dan nasan inhar ta shiga gida bazata fito ba, wlh bansan meke damun taba kwanan nan , ha'ah kaida kace kuna hira, eh man Amman..... Daidai lokacin suka karasa inda take kuma idonsu ya hadu, Sauri tayi zata shiga gida .....dan Allah kitsaya wai meye haka bangane ba, Dan Allah ka barni ka rabuda ni dan Allah ka rufa mun asiri sai kuka ya kubuce mata,
Dan Allah ki fada mashi meke faruwa dan bakisan halin da zaishiga ba, wlh abokina na matukar kaunar ki, kuma aur'an kizai yi, itako kamar ance ta kara kuka, sai da tayi sai isarta shiko sai lallashin ta yake Auwal ko ido kawai ya zuba masu, yana kallon masoyan biyu dan yasan tabbas itama tanason shi dan daganin yadda take kukan yasan wani abunne yasa ta fushi haka, kuma Aida bats sonshi data wuce tabarshi
Jamilu yace Asiya ki yarda dani, bajan cutar dakeba, jin haka yasata dago jajajen idonta tace
Ashe daman kanada mata da 'ya baka taba fada mun ba, ko dayake da kashe ni sukayi.....subhanallahi a birkice yake magana yaaa.....meee yafaru.... Wakeson kashe mun ke....
Inna na gida taji kamar muryan maza a kofar gida tare da Asiya, inanillahi Allah sadai lafia,ta da mayafi tanufi kofar fita tana cewa gashi ta gama tuya har tafara shigowa da kaya bata karasa ba , baradai naje naga
Tana ganin inna da gudu tazo wajanta ta fada jikin ta kai kace binta akayi da gudu, Subhanallahi Mallam lafia, a birkice inna ke tambayar su tana kallon idon su daya bayan daya
Gaisheta sukayi har kasa da ladabi dan sun gane innar Asiya ce,
Asiya meke faruwa, da Sauri tace inna wlh shine shine....ni ban tsaya dominshiba zan shiga gida shine suka ce Dan Allah na tsaya, inna wlh tsoron matarsa nake karta kashe ni,
Sannan jamilu ya game bakin zaren, ashe Rabi'at ce,Allah Sarki harda yar yarin yarnan, wai waushe zata daina wannan abun , ba daman na tsaya da Wata,
Koba hakaba? Auwal ke tambaya ta, sai sannan ya dawo dani daga tunanin danake yi, bansan me yake nufiba kawai EH nace mai,, toh muje kamar nace mai INA? Kawai sai nabishi a baya mota muka shiga
Kai Mallam bangane ba INA zamu, ha'a kai zancema banganeba INA nacema muje, Kasan Allah wlh hankali na baya wajan tabdi toh a INA yake ashe gaskiyar innan ce datace ba son Asiyar kake ba , zaeo ido yayiyace in in innar ce tace haka , wlh inason ta kuma auran ta zanyi, kai baka fada mata ba,
Cire isonsa yayi daga kallon titi ya Juyowa yayi ya kalleshi yace calm down
Na fada ta, Amman kaima Ai da ka kara mata bayani sosai dan tagane, wlh tunani Rabi'at nake kasanta kasan halinta
Tomai wannan auran dolene ka FASA tunda bataso kuma tace ita kadai zata zauna
Wlh kawai dande DAD ne inba haka ba Dana Dade da sallamar ta, kai...... Wlh auran dangi baiyi ba tirrr
Hakuri zakayi, kaje ka shawo kanta, ko duo abunda take so ka mata, mota, kudi, business take so ,shopping kadai game Ai yana fada yana juya hannunsa alamun tambaya
Hmmmm is lyk u have 4gotten who Rabi'at is!
Kamance cewa itace 'ya tilo ga Alhaji Zubairu lawani Isa, duk garin mu duk zuri'ar mu waya kai shi kudi, dukda mahaifina shine babba Amman baya taimakon sa, shi kullum babu yake cewa mutani,
Inhar kanason ganin kudin sa to kakaimai maganar 'yarsa Rabi'at ko mummy ta, har rawa hannun sa zakaga yanayi
Inbanda wasiyar kakanmu Aida ba abunda zai hada muda 'yar sa, har takaiga yin aure
Mahaifiyar ta kuwa tunda ta haifeta ta ki kara haihuwa, ita wai 'ya daya ta isheta , dudda son haihuwar daddynsu Amman haka ya hakura, ta barshi ya kara aure kuma taki,
Hmm kace gado tayi,lallai abokina kana cikin Marsala kamar, Allah kawo ma mafita ameen
Next page 😘51-55
~Märåhmãd~ ce😘
[12/27, 9:25 AM] +234 706 118 2819: 💑 SO DA ZARGI🔮🔮
✍🏼Maryam Aliyu Ahmed
Dedicated to 😊 Aysha Ali Garkuwa
56 - 60
Ina ko meke saka Ku maza aww wasu mazan niman matane duddaga matar su tagida ne, wani lkcn ma sai kaga kila matarsu ta gidan tafi ta wajan kyau da komai,?
Murmushi yayi ya ajiye namar hannunsa ya kurbi Chapman insan , duk ina kallon sa, yadau servite ya share baki da hannu sannan ya jawo ni jikinsa na fada kirjinsa, Niko na cigaba da cin namar hannuna, yace Ai inkin ga haka to *kila* ita matar tasa ta gida ta daina
masa abubuwan da da take masa lokacin da take Amarya irin su kulawa, rungumar sa, peck ko kiss haka , dan haka Wata fa a office inmu wai haba Allah kiyaye tawa mijin ta wannan sai kace yarinya Ai anyi wannan da😳
_Kira ga matar aure dan Allah tattalin miji , farantawa miji rai duk wannan hakkin sane akan ki dole kuma ki sauke koda kuwa ya bata maki rai dole ki bishi ki basa hakuri dan gudun bacin ransa ,_
*_Karfa kumanta Aljannar Ku a tafin kafar mazan Ku yake, kuma Allah ma halincin mu Wanda ci ya halincce mu, ci kuma yace aljannar mu a tafin kafarsu yake, kuma yace dole mu masu biyayya , yake yar Uwa karfa ki mance cewa duk da wahalar da mahaifiyar ki tashe dake tun kina cikin ta har tahaife ki mahaifina kima haka duk dawai niyar ki da yayi tun kina cikin mahaifiyar ki yau tace zataci wannan anjima tace zataci wancan gobe wannan jibi wancan watama sai tace zataci yaje yasha wahala ya kawo tana gani tace ita baza taci kuma ba, to kuma duk bayan wannan wahala da dawainiya in kika girma aka daura maki aure rana daya *aljannar* kita koma wajan *mijin ki* * _Wanda kowa ke fatan samu bayan mutu war sa,
Amman Wata wai wanna mijin dashi aljannar tata ke kafarshi shine abun zagin ta shine abun murgudawa baki shine abun mai tsiwa shine abun wulakan ta warka,
Dan Allah mata mukula, kadan daga cikin abunda ya sakani yin wanna novel in kenan
Allah sa mud ace ameen_**_
*Cigaban labari*
Ko kila bata kula da kanta ko bata mai wani abunda ta saba mai lkcn tana amarya, servite ya miko mun na share baki da hannu na, yamiko mun madara nasha half cup sannan na koma kirjinsa na kwanta nace toh inhar matar nayin dukwannan abunda ka lissafa fa, to kinsman maza dukkyaun matarsa inhar ya aure to,
Insun kai lyk 2-3yrz haka dole in yaga Wata a waje ya fara appreciating kyau na ko inya gawat saita fara burge shi bawaifa baya son matar sa da gida bane
Aa kawai dai maza haka suke,yana fadin haka sai naji na falwa lawa Allah komai, kishina ko zan ta rokon Allah ya ragemun amman baya cire mun ba dan wani lkcn sai a cuce ka inbaka kishin
Sai nace watau kaman kai kenan sai yaydariya ya manna mun kiss a goshi ya rike mun hannu, yace toh Ai inbaka niman mata akace kanayi kace bakayi aka kuma ki yarda ba sai kawai ka faraba
Tuni zuciya ta tafara Gab gab gab ya dago na kalle shi yace wlh ishrat bana niman mata kuma Nazifa ba niman ta nake ba
Shakuwa ce kawai wlh ki yarda dani,amman in kika cigaba sai nafara, ah ah toh na daina, toh shikenan haka dai muka cigaba da hirar mu zuwa 11 sannan muje mukayi brush , shiya fara ciga toilet kafin ya fito na daddara kayan abunda muka ci sannan Nima na shiga nayinawa tare da danyi wanka nafito na sameshi a kwance a gado harya kashe wuta sai dai dan wutar bedside, na tat da Wata rigar bacci na a gefensa ya fitar mun, smiling kawai nayi na dauko na saka, na dan shafa su humra da dan turare sai sanyi kamshi kadan, sannan na kashe wutar na kwana dan nasan sabida dani ya barshi, na kwanta ya dan jawo bargon da ishfaq ya rude jikinsa a hankali da karna tashe shi barci, na rude jikina na kwanta, minti daya kawai sai nayi ya rungumo ni, lumshe ido nayi dajin dumin jikin sa ga wata kamshi mai sanyi, bayan haka ninai waje,🙈🏃🏼♀
Nikam yanxu na daina Sauri kishi dan yana jawo mun matsala da kunci da yawan Bacin rai ga kuma *ZARGI* dan gsky in *son* mijina.
Inna dan Allah Ku yahakuri, har yanxu mafita nake nema wlh nakasa hakura da rashin ganin Asiya kwana biyu nanshiya, dug yana mgn kamar zaiyi kuka duk a birkishe yake
Inna ki yahakuri ko waya ce mudungayi da ita , toh jamilu naji duk yadda kace kuma na yaba da hankali ka, allah kawo mana mafita ameen ya fada yana murna da Murmushi a fuskar sa, jiyake kamar ya rungume asiyar ita haka dadi taji sosai da ta Ganshi gashi duk ya reme ita duk ya ganta duk ta rame
Ya Ciro wayar sabuwa bil daga aljihunsa ya mika mata infinix inna tace Allah sa albarka, karba Asiya, dagowa da kai tayi suka hada ido Murmushi ya mata ita haka tamai, ta karba , inna zan wuce ya Ciro kudi mai yawa yabawa inna ta kaba tana mai godia, tace jekimai rakiya ,tunda ko ruwa baki bashiba, kunya ma taji dan ita dan dokin ganin sa ta mance ma ta kawo mai ruwa
Dadi taji da inna tace haka dan tana son ta Ganshi dan tayi missing inshi sosai , shiko tuni ya fita yana ya je ya shiga motar sa, ya sura wa kofar gidan ido,
Yana jiran fitar sahibar sa , abun son sa, fari cikin sa, itako saidata je daki ta dan shafa turare da dan powder damai abaki kadan sai tayi wani kyau, abunka da black beauty,
Gown ta saka sai tayi rolling kanta da veil inshi inna dai kallon ta kawai tayi data ga dito warta , Addu'a kawai take mata aranta dan tasan tabbas Asiya tana son jamilu, jekimana kin barshi a waje tun tuni ,
Sai da taga inna sannan tunani dan kwalliyar da tayi yazo mata mind, ta tsaya tana kallon jikin ta, inna ce tace jeki mana ,sannan ta wuce,
Duddade su ba masu kudi bane amman inna na iyakar kokarin ta wajan saya mata kayan gayu da na kwalliyar mata.
Lumshe ido yayi daya hango ta , ji yake kamar yaje ya kamota, koya rungumota......
This is just the beginning😊
Next page 61 - 65
_Märåhmãd ce_😘😘
Tnx for ur prayers Ummu Rahama, one lve🤝👍🏻
[12/27, 9:25 AM] +234 706 118 2819: 💑SO DA ZARGI🔮🔮
✍🏼Maryam Aliyu Ahmed
Dedicated to 😊Aysha Ali Garkuwa
61 - 65
Ina zuwa na tatdashi ya bude mun kofar gaba, da nunan alamun da ciga, ba musu na shiga, kaina a kara sai wasa da bakin hannun rigata nake, dayake akwai stones , harde na ji shirun yay yawa na dan dago a hankali sai naga Ashe ni yake kallo, kyaukyawar Murmushi yamun , tuni na sadda kaina kasa ina smiling still kaman 2min shiru , nace am going, yace harkin gaji da ganina kenan?
Hmm Aa, den y do u said u'r going, to Ai Kaine bata San lkc da tafada da wani shagwaba ba, dadi yayi , yace nine me, nayi shiru ko, hmmm u don't knw Hw happy I am dax y,
Na rasa me zanma ce maki ne, farin cikin yamun yawa, dan yanxu nima na tabbata bani kadai na shiga damuwa ba, kuma nasan kema yanxu kin aminta dani a matsayin masoyin ki, koba haka ba, still shiru tayi sai wasa da stones in take harsai da ta balla biyu dayake kanana ne stones inba ka luraba bazakama San ba guda biyu ba,
Asiya! Asiya! Sau biyu ya kirata sannan ta dago kai ta kalleshi yana mata smiling koba haka ba, smiling ita tamai ta kauda kanta daga kallon sa dan wani Iri dakeji in sun hada ido Uwa Uba inyana mata irin wannan smiling in,
Kinyi kyau! Rufe fuska tayi da hannun da biyu , toh bani akamaba, kuma na yaba , kunya taji sosai kaman kasa ya bude tashiga, dan tunda yake zuwa saide tadan tsaya nesa dashi su gaisa kawai dax all, Amman yau gashi gata , kuma tabbas tasan itama ta kamu da sonsa,.
Zanshiga gida kar inna tace na Dade, Allah Sarki zakije ki barni kenan yay maganar kamar wani maraya dariya yama bata, lallal ma yarinyar dariya kike mun, toh shikenan kije kar gobe inna ta hana ki fitowa ko.
Leda ya dauko a back sit ya miga mata babba godiya tamai yace ai kin wuce nan my love kunya taji, Amman wannan kwalliyar ni kadai Zaki dingama, inzaki fita ki dinga saka hijab kinji, kar wani ya gani mani ke,
toh kawai tace mai ta fice da Sauri daga motar tana ji yace ki kunya wayar akwai simcard kuma nayi charge,
Tana shiga ta tatda inna a tabarma ta gaisheta sannan ta nuna mata ledan tace jamilu ya bata inna tace Allah sa albarka sannan tace inna bari kiga tana bude wa duk kayan make up ne dasu gowns takalmi jaka hijab ba veil ko daya, sai zanuwa uku material 2 , sai dan karamin box yan kunnai da sarka na diamond da zoben shi, sai wani box karami wani agogon gold ne shi kadai, sai wani leda kuma agogo guda uku.
Jamilu da Asiya soyayya kotayi nisa kullum waya suke dan inna ta hanashi zuwa kullum dan kar matarsa ta gane tazo ta kassara mata ya , wani lkc saidai ta turomai hoton ta haka dai ya shigaba da hakuri, haka suka shigaba da soyayyar su a boye, itako Rabi'at hankalinta kwance tana ganin yanxu ya daina niman mata dan yana dawowa gida daidai tym,
Asiya ta gama diploma daman a skul yake zuwa sudan yi hira daga office dan inna tahana shi zuwa so baya ma zuwa gidan , tunda Asiya yawanci sai yamma take dawo wa gida, shiya cigaba da sponsoring sch inta har zuwa HND inta wannan kenan
Dawa kake waya? Fuskar nan nata kamar wacce aka Mara bata ramaba, sai yayi Murmushi yanxu ba daman nayi waya shikenan ya zama da mace nake waya? Ah yaushe nace mace kake wayada , toda abokina nake Habib ne, da daddaren nan 10:30 pm fa yanxu toh meya faru ? Ba abokina bane muga wayar toh......wait wait Nazifa ce.....what?????
Ai daman nasan da mace kake wayar , shegiya kawai, iskancin tane ya tashi zata kiraka da tsakar Daren nan,