Showing 42001 words to 45000 words out of 63397 words
Chapter 15 - ANGON MATA BIYU COMPLETE Book by Maryam M Hashim.txt
ya zira sannan ya kalli Haseena da take kwance tsirara tana kallanshi
"Ki tashi ki je ki yi wanka kiyi sallah"
Tabe baki tai sannan ta kara gyara kwanciya
"Baki ji abinda na ce miki ba"
"Ni sai da safe zanyi"
"Haseena nifa tunda nake gidan nan ban taba ganin ki kinyi sallah ba, taya kike tunanin zamanmu zai yu bakya sallah"
Ta tashi zaune tana kallanshi "kenan kana nufin zaka iya rabuwa dani saboda sallah"
"Yadda kika ji"
"To bari na tashi na je na yi kafin ka sake ni, ni da kai mutu ka raba"
Bai ce komai ba ya fice ta bishi da harara, sauka tai daga kan gadon ta shiga bayi tai wanka sannan ta fito ta saka kaya ta koma kan gado ta kwanta ta lullube, da Don ya dawo masallaci ya same ta a tunanin sa tai sallah sai ya kwanta gefenta da alamu yana neman ya kara yi ne, dama Haseena abinda take so kenan, tuni ta wangale masa HQ ya danna bananansa ya shiga cinta
Haka ranar Don ya kasance yana cin Haseena sai wurin azahar sannan yai wanka ya canza kaya sannan ya fita ya wuce masallaci
Yau Ammi baki har kunne tsabar farin cikin dawowar Abba, tai masa girki kala kala, hakama ya samu tarba mai kyau tunda suka shiga daki Aisha shuru take ji babu kowa, tunanin Don take yi tana duba lokaci har yanzu bai zo ba, ya saba idan bai kwana a gidan ba yazo da sassafe, hankalinta ya tashi, gashi bata da numbansa bare ta kira shi
Ta yi tagumi tana tunani kamar marainiya zuciyarta na aiyana mata "shikenan yanzu haka yana tare da Haseena, yana mata irin soyayyar da yake min" bata taba sanin tana da kishi ba sai yau, kamar daga sama taji karar bude kofa, da sauri ta juya Don ta gani, farin ciki ya baiyana a fuskarta sai ta tashi cikin sauri ta je ta rungume shi
"I really miss you mijina"
Don ya shiga shafa bayanta "love nima haka wallahi"
Suka je suka zauna kan kujera, Don ya shafa cikinta "ya Babyna yake?"
Tai murmushi tana kallanshi "lafiya lau yake, jiya shima yai kewarka bai ji ka kai masa ziyara ba"
"Allahko"
"Ehmana"
"Ammina fa?"
"Abba ya dawo tuntuni suna daki"
Yar dariya Don ya yi yana fadin sufa na gado a jaraba amma sai su rika korafin nawa, Aisha ta ce ni lalala babu ruwana
Sun dan jima suna hira a falo suna shafa juna sannan suka tafi ta bedroom suka cigaba da soyayyar su
Sai wurin karfe uku Ammi da Abba suka shigo falo suka zauna suna hira
Ammi ta ce Alhaji baka taba yin tafiyar daka dade ba irin wannan karan
Abba ya ce to ba gashi na samu abinda nake so ba
"Me zai hana ka dinga tafiya tare da Umar, ya fara hankali yanzu"
Abba ya kalleta "Hmmm Babana kenan namijin duniya, ke kina ganin Umar zai mai da hankali a harkan kasuwanci"
"Ina da tabbacin haka"
Ammi ta mike "bari naje na duba Aisha"
"Ok"
Ammi ta fice daga falon
Don da Aisha kwance kan gado, lullube suke da bargo da alamun babu kaya a cikinsu, suna kallan junansu suna hira kasa kasa
Don ya ce Baby you are so sweet,
"Baby kafi zuma dadi"
Ta manna masa kiss dai dai Ammi ta shigo, tai mutuwar tsaye tana kallansu, bata ce komai ba ta juya ta fita, Aisha suka kalli juna da Don sai su kai murmushi
Don ya ce ai gwara ta rika ganinmu ko zata bani ke na tafi dake
Aisha ta ce nima wallahi na gaji kawai ba yadda zanyi ne
Don kai hannunsa yai ya kama habarta sai ya kai bakinsa dai dai bakinta, sai ta bude bakinta ya tsiyaya mata miyau, ta hadiye gami lumshe ido
"So sweet"
"Bani naki inji irin test dinshi"
Rike fuskarsa tai ta shiga bashi nata mayaun yana sha
"Baby da dadi, kara min"
Ta kara kai bakinta bakinsa tana bashi miyau yana sha
Abba zaune a falo Ammi ta shigo ta same shi ta zauna gefenshi
"Hmm kai kasan me kuwa?"
"Sai kin fada"
"Yaronka na tare da Aisha, abin haushi kullum abu daya akan gadona"
Abba yai murmushi sannan ya ce to ai ba laifi tunda matarshi ce kuma ai ba'a gadonki muke yi ba, a gadona muke yi
Ta hararesa cikin wasa sannan ta ce dama ai dakai dashi duk abu daya ne
Yai dariya yana fadin ke kika sani haka suka cigaba da hirarsu sai gab da la'asar sannan Don ya shigo ya sami Ammi da Abba, Don na hada ido da Abba, Abba ya hada rai da alamu har yanzu yana fushi dashi, murmushi yai ya je ya durkusa gabanshi
"Abbana ka yi hakuri kuma ka yafe min duk wani laifi da bata maka ran da na yi"
Har a zuciyarsa Abba ya ji dadin hakurin da Don ya bashi, yana kara jinjina wai Don ne ya durkusa gabanshi, farin ciki ya baiyana a fuskarsa, ya kalli Ammi
"Lallai Babana ya yi hankali, Masha Allah"
Ya kalli Don "Allah yai maka albarka, Babana na yafe maka"
Don ya mike yana fadin godiya nake Abba
"To yanzu abin daya rage Babana, zan doraka a harkan kasuwanci, zaka dinga taimaka min nima ina bukatar hutu"
Don ya ce Abba a shirye nake na tsaya da kafafuwa na
"Dakyau my son, yanzu nai da wallahi"
Don ya zauna gefen Abba
"Abba yau dole na mika godiyata a gareka"
"Na miye fa?"
"Na auran da ka yi min, ka tsamo ni daga halaka, ka kawo ni sabuwar rayuwar dana fahimci wane ne ni"
Abba yai murmushi gami da dukar kafadarsa sannan ya ce good my son, abin daya kamata duk wani uba na gari kenan ya yi wa dansa
Ammi kallansu take yi tana murmushi tana jin wani farin ciki a ranta, sai ta shiga tunanin ya zuri'arsu zai kasance idan Aisha ta haifi Baby
Don ya mike yana kallan Abba "Abba muje mu yi sallah"
Abba ya tashi cikin farin ciki cike da alfahari da Dan nasa, suka fita, Ammi itama ta fice daga falon
Haka rayuwa ya cigaba da tafiya har tsawon wata uku da kwanaki, Haseena da Feedo koda yaushe suna tare suna kulla abinda zasu yi, Don yazo ya raba kwana yau idan ya kwana wurin Aisha sai gobe ya kwana wurin Haseena sanna ya fada kasuwanci wuta wuta, duk shike kula da kamfanonin Abba, yana sane da abinda yake shiga da abinda yake fita, yanzu ya zama very busy, sannan ya bawa Wizzy aiki a kamfaninsu shima ya dogara da kanshi yanzu, cikin Aisha ya cika wata bakwai, amma a hakan sai ku zauna ku yi hira da ita ku gama ba za ku gane tana da ciki ba, sai idan mutum ya lura sosai kuma Haseena har yau bata zo gidan ba, a ganinta me zata zo yi
Haseena Asibity ta shigo ta shiga office din likita ta same shi, tai masa bayani akan tana so ai mata gwajin juna biyu
A take ya shigar da ita wani daki yai mata gwaji bada dadewa ba suka fito
"Likita ciki ya shiga ko?"
Shuru yai na wani lokaci kamin ya ce gaskiya a binciken da na yi gaskiya bakya dauke da juna
A rikice cikin tsananin tsoro Haseena ta zaro ido waje
"Ya zaka yi ka ce min bani da ciki"
"Abinda bincike ya nuna kenan zaki iya zuwa wani asibitin"
"Amma likita watana uku bana ganin al'adana"
"Baki da ciki"
"Wallahi karya kake yi ina da ciki"
Taja tsaki cikin fushi ta fice ya bita da kallo
Haseena wani asibitin ta kara zuwa amma abu daya aka sake fada mata bata da ciki, karyatawa ta yi sai tafi wani asibityn daban amma duk zancen daya, daga karshe ta wuce gidan Feedo ta same ta
Feedo ta ce yana ganki haka kamar akwai damuwa
Haseena tai wani ajiyar zuciya "Feedo wai banda ciki"
"Waya fada miki baki da ciki?"
"Yanzu haka daga asibity nake, na je asibity ba daya ba ba biyu ba sun tabbatar min da single nake"
"Taya haka zai kasance"
Feedo ni abinma da yafi damuna wata uku fa bana ganin al'adata taya za'a ce banda ciki
Feedo ta ce to abinda zai faru yanzu muje wurin Likitan da ya yi miki aiki ya sai ya bincika ya ga meke faruwa
Feedo ta tashi suka fita, Asibitin da aka yiwa Haseena aiki suka tafi, tun a hanya Feedo ta rubuta text message ta turawa likita abinda zai fada idan sun karaso
Suna isowa Asibityn suka wuce office din likita direct suka sameshi zauns, suma suka zauna
Feedo ta shiga magana cikin zafi zafi "Haba Doctor ya zamu biyaka milliyoyin kudi akan ta samu ciki kuma har yanzu shuru, kuma wata uku bata ga al'adanta ba"
Likita ya ce ai haka na faruwa kuma alamun nasara ne, ya kalli Haseena "muje na kara duba ki
Haseena ta tashi suka shiga wani daki bada dadewa ba suka fito suka zauna
Feedo ta ce ya ake ciki
Likita ya ce Haseena tana dauke da ciki har na tsawan wata uku sai yasa bata ganin al'adanta
Haseena ta ce meyasa sauran Asibitin da naje suke fada min banda ciki
"Haj Haseena binciken su daban nawa daban, kuma ba zasu gani ba saboda cikin yazo da matsala"
Feedo ta ce wani irin matsala kenan?
"Abin dake cikinta baya girma yana nan har yanxu a gudan jini but zan bata wani magani da zata rika amfani dashi nan da wata uku cikin zai yi girma"
Wani farin ciki ya baiyana a fuskar Haseena, Feedo tai ajiyar zuciya ta kalli Haseena
"To saiki kwantar da hankalinki, tunda bincike ya nuna kina da ciki"
Haseena ta rungume Feedo tana fadin thank you my Feedo, you are so sweet
Feedo ta ce kema haka Haseena
Daga asibity gidan Feedo suka dawo cikin farin ciki, suka kunna shisharsu daya sha mix da tabar wiwi, suna sha suna hira
Haseena ta ce ina ganin yadda Aisha zata ganni da ciki, wow nasan zata kusa mutuwa
Feedo ta ce kuma gashi dakyar ta kara samun wani cikin, kinga kenan yanzu ke zaki yi ta tara yara a gidan
Haseena ta ji wani farin ciki a ranta sai ta ce wallahi har na kosa wata ukun nan ya cika cikina ya fito, kawata akwai feelings fa
"Nasan zaki aikata"
Suka fashe da dariya gami da tafawa
Aisha Don kwance kan gado a bedroom din Ammi, Don sai shafa cikin Aisha yake yi yana jin yadda Bebinshi ke motsawa
"Kamar na taba kai"
Aisha tai smile "kodai bayansa ka taba"
"A'a kaine, na gane shape din daga gani ma irin kaina ne"
Aisha tai dariya kamar cikinta zai fashe "mijina kenan mai abin dariya"
Don ya sauka daga kan gadon "to ni na gama miki sallama, zan wuce ki kulan min da Kanki da kuma Baby"
Aisha ta marairaice tai dai dai da ido kamar za tai kuka "uhm uhm ni nafara gajiya da tafiyar da kake yi gaskiya"
Don ya ce wannan tafiyar da nake yi don ke da Baby nakeyi kuma ya fi zaman da nake yi a baya babu aikin yi, kinga yanxu ai nafi mutunci kuma abin ki yi alfahari ne
Sauka tai daga kan gado ta je ta rungume shi "a kullum ina alfahari da kai mijina, Allah ya tsare min kai ya kuma daukaka min kai, ya kareka daga sharrin makiya"
Yai murmushi yana dan jan hancinta "ameen my love"
Ta kai bakinta kan bakinsa suka shiga tsotsar miyaun junansu sun kai kusan minti Bihar suna kissing sannan suka fita
Ammi da Abba zaune a falo suna hira Haseena ta shigo cikin sallama suka amsa fuskarsu dauke da annuri, ta zo gabansu ta durkusa "sannunku Ammi ina wuni"
"Lafiya lau Haseena"
Ammi ta ce ya kwana biyu?
"Lafiya lau wallahi Ammi"
Abba ya ce Haseena babu dai wani abu ko?
Haseena ta girgiza kai alamun a'a "Abba babu komai wallahi, muna zaune lafiya"
"To dakyau haka ake so"
Tun daga nesa Haseena ta hango Don da Aisha suna takowa daga matakan bene zasu shigo falo, wani bakin ciki ta ji ya ziyarci zuciyarta amma ta jure ta mike ta tana fadin Oyoyo sister na ina kewanki
Cikin Aisha bai fito ba saboda tana sanye da wani doguwar riga, dinki buba, kuma dama cikin nata girmarsa a marane bai fitowa
Haseena ta zo ta rungumeta "sister ki dawo gida mana"
Aisha ta ce nan kusa insha Allah
Haseena ta ce yar uwa ki tayani murna fa ina da juna biyu wata uku
Aisha cikin farin ciki ta ce wow yar uwa gaskiya na tayaki murna
Aisha ta je wurinsu Ammi da sauri tana fadin Ammi yar uwata Haseena tana da ciki wata uku
Farin ciki ya baiyana a fuskar Ammi da Abba
Ammi ta ce masha Allah ina farin ciki sosai
Abba ya ce wallahi baki kaini farin ciki ba
Don kallan Haseena ya tsaya yi cikin mamaki fadi yake a zuciyarsa "me wannan kuma take nufi da tazo tana wani karyar tana da ciki, taya zata yi ta dauki ciki, ko zata dauki ciki ai ba yanzun ba, saita kai shekarun da zata dauka"
Ya gaji da jin shirme ya ce Ammi abba ni zan wuce
Aisha ta ce Ya Umar a cikin wannan halin zaka wace, Aunty Haseena na bukatar kulawarka, tana dauke da Baby
Smile din karfin hali yai ya ce ga amanarta na baki saiki kula da ita, ni sai na dawo
Bai jira ya ji me za'a kara fada ba ya fice Haseena ta bishi da kallo tana murmushi
Abba ya ce Babana ya dage sosai, ya maida hankali a harkar kasuwanci
Ammi ta ce baka dan yadda nake jin dadi ba a raina
Iyayi Haseena take ta yi, mini mini ta ce tana son cin wannan, anjima ta ce wancan, haka ta wuni ranar a gidan tana iyayi wai ita a lallai mai ciki zata haifi dan masu gida, haka ta wuni a gidan sai wurin karfe takwas da rabi ta wuce gida
Aisha kwance kan gadon tana rike da cikinta tana tuno mijinta tana murmushi, Ammi ce ta shigo da waya ta mika mata
"Gashi Inji Umar"
Da sauri Aisha ta tashi zaune ta amsa wayar ta manna a kunne, jin muryar Don tai ya ce Hello wifey, wani farin ciki ta ji a ranta kuma ya baiyana a fuskarta
Ammi fita tai don su samu suyi wayarsu
Aisha ta ce Habibaty ina missing dinka sosai
Don ya ce tun dana sauka na kasa tabuka komai kawai tunaninki nake ta yi
Ta marairaice kamar za tai kuka "yaushe zaka dawo?"
"Jibi insha Allah"
"To Allah ya dawo min da kai lafiya"
"Ya Baby na?"
"Ga Bebinka yana ta tokari na"
Yai yar dariya "Dakyau Babyna, samin wayar a kan ciki naji Baby na"
Aisha ta dora wayar a kan cikinta na wani lokaci kamin ta mayar ta manna kunnanta
"Kaji ko?"
"Eh naji"
"Amma ka kira Aunty Haseena kuwa ka ji ya take ya Baby?"
Bata rai ya yi sannan ya ce ke wai waya fada miki tana da ciki, karya fa take yi
"Ya aka yi kasan bata da ciki"
Shuru Don ya yi na wani lokaci sannan ya ce ai nine mijinta banyi mata ciki ba gaskiya
Aisha ta ce Habibaty ya kake hakane, Aunty Haseena fa tana da ciki ka kula da ita
Don ya ce to shikenan na ji tana da ciki zan kira ta na duba Baby
"Yauwa Habibaty"
Haka suka cigaba da hirarsu cikin soyayya
Haseena kuwa an kasa bachci me kyau, wai imagine take yi wai ita ce take da ciki, farin ciki ya hanata bachci, washegari kuwa tunda sassafe ta shiga kiran yan uwa da abokan arziki tana fada musu Allah ya kawo ciki, sai fatan alkairi suke mata suna tayata farin ciki
Wizzy ya fito harabar gidansa ya je zai shiga motarsa sai ga Bilkeesu ta shigo gidan, ya dakata yana kallanta, ta karaso har gabanshi ta tsaya, yar madaidaiciya fara, tai kyau, budan bakin Wizzy ya ce Baiwar Allah ni yanzu na daina neman mata, ki fita kawai
Bilkisu ta dan murmusa sannan ta ce nima ba wai nazo nemanka bane domin muyi iskanci, nazo ne domin na fada maka wani magana
Ya gyara tsayuwarsa "to ina jinki"
"Inata neman hanyar da zan hadu da abokinka Don ban samu ba, sai na samu labari kaine na kusa dashi sosai dalilin dayasa nazo wurinka kenan"
"Menene hadinki da abokina Don?"
Ta dan murmusa "taimakonsa nake son yi, ana son halaka shi ni kuma ina son tsamo shi"
"Halaka kuma ban fahimce ki ba?"
"Matarsa Haseena tana dauke da cutar HIV"
Wizzy ya zaro ido cikin tsoro ya nunata da yatsa "ke karki kawo min rainin hankali mana, ya zaki ce matar abokina tana dauke da HIV"
"Mijinta abokinka ne, ni kuma kawarta ce tun kafin tayi aure, nasan sirrinta da dama, da ita muke zuwa club, nasan mazan da take hulda dasu kuma ni nake rakata wurin malamai domin fitar da kishiyarta Aisha"
Wizzy ya rikice gabadaya, hankalinshi ya tashi, cikin kankanin lokaci kuma ya nemi Bilkisu ya rasa, bai san yaushe ma tabar gabansa ba, fita yai yana dubata a layin, babu ita babu kamanninta, ya dawo ya tsaya yana tunani da sake sake a zuciyarsa
"Na shiga uku, idan har yarinyarnan gaskiya take fada rayuwar Don ya kare, HIV, anya Haseena za tai haka, yanzu na fadawa Don ne ko kuma nai shuru da bakina, gwara dai na fada masa yasan matsayin da ake ciki"
Kiran Numban Don yake ta yi amma ba'a dauka sai can zuwa anjima da Yamma Don ya kirashi ya fada masa aiyuka ya yi masa yawa a can inda yaje, idan ya dawo gobe zai zo su yi magana
Ta bangaran Bilkisu gidan Feedo ta wuce direct tai smile tana fadin "I know you can do it"
Bilkisu ta ce tun yaushe ai nan da kwana biyu labari zai isoki Don ya saki Haseena
Feedo ta fashe da dariya sannan ta ce kinga daga Haseena sai Aisha
Bilkisu ta ce a zuciyarta sai kuma ke shashasha karuwar mijinsu
Feedo ta hada musu shisha suka fara sha suna busar da hayaki, jin karan mota suka yi Feedo ta kalli Bilkisu
"Kamar motan Haseena, shige uwar daka ki kulle Kanki a ciki"
Bilkisu ta tashi ta shige bedroom din Feedo ta kulle kanta a ciki dai dai da shugowar Haseena ta karaso ta rungume Feedo
"My sweety ya kike?"
"Oyoyo my Haseena"
Haseena ta ce tun a hanya nake jin fitsari bari na shiga na yi
Feedo zaro ido tai cikin tsoro ta shiga fadi a zuciyarta "ohni Feedo ya zanyi idan Haseena ta ga Bilkisu, nasan ma me zance mata"
"Ke kawata ban fada miki ba"
"Ina jinki"
"Bilkisu ta shigo hannu, yanzu hakama tana Bedroom dina
Haseena ta ce dakyau Feedo, sai yasa nake yinki over
Haseena ta tunkari Bedroom din, ta murda kofar ta jishi a kulle ta juyo ta kalli Feedo
"matsiyaciyar ta kulle ta ciki kamar tasan zata sha bakar azaba dani"
Feedo ta turawa Bilkisu text message akan karta taba bide kofar, ta tashi tazo