Showing 21001 words to 21561 words out of 21561 words
am sorry mom yakalli Fatima yace kije nasakeki saki uku kuka tasanya mummy tace mesa kamal yace kiyi hkr plz bazatataba canzawaba nasir yace hakane mummy su khadeejah gida takoma tabawa ummah da Abba lbr addu'a sukamusu tunda duk musulmin duniya yayarda dakaddara .
Khadeejah tamike seji tai jiri nadibarta dasauri kamal yatarota jikin yanata kara rikicewa hakan yasa yamata gwaji yayi matukar mamakin result din cikiyagani na 3mnth befadawa kowaba yai shuru bayan dadynsa yadawo aunty luba tamasa bayani yaji haushin kamal sosai don ko kallansa yace bayisonyi gayaran dàshiga rae tsaf sundade dasace zuciyansa haka yahana khadeejah tabi kamal Aisha tace yau bayadda dataje al-ameen yayi tfy tare suka kwana dasafe kamal yace gaeda dady yaki amsawa hankalinsa yatashi don bayason yayi fushi dashi har 1wk dakyar aunty luba tashawo kan dady yahakura amma haryanzu bedawomasa kaman Daba.
Selokacin yafara bincike akan matsalarsa yayai farinciki gani result mekyau yasamarma mummy tayi farinciki matuka dgsk su yan biyu da'ayiwa kanne khadeejah takoma dakinta kamal yasa ansake gyara gidan sosai yanzukam tasaduna tana nunawa mijinta so sosai tare da shawarin Aisha.
Ciki yagirma sosai kama shiya karbi aihuwarta tasauka lfy yan biyu tasake haefamasa akasamusu suna Ahmad da Al-ameen yayi takwara wa Ahmad Allah yajikansa da rahma anyi shagali sosai yarasunga gata.
Daganan yasir yace yanason husna kanwan Aisha Abba sunyi murna akakaisadaki
Abba kuma kawar hunsa zuhra shima yakaimata sadaki nasir kuwa komai yakammala shida Ameera rana kawae suke zuwa Amir yanemi kanwar nasir Abba yace yabari yagama exams din degree nasa
Zuriya yacika da farinciki khadeejah tahaifi nata yaran yan uku biyu maza daya mace,macen taci sunan Aisha maxan kuma sunci sunan Muhammad da hassan wato Abba da dady ansha shagali Amra iyayai sewanda yakaru
Alhmd yara sungirma harsun isah yaye gidan Aisha takaisu bayan sunkoma ummi tadawo ma Aisha damesunanta ganin itah maza itakuma ga Amra tajidadi sosai.
Ansabikin su nasir dasu Abba nasir akafarayi da Ameera anyi shagali sosai saura Abba da zuhra,yasir da husna,Ameer da fadila bikin yayi nawanyine sakamakon jiran Ameer Dan anfison yakarasa krt.
Bayan shekara 4 Aisha da khadeeja zaune afalon mummy tare da yayayensu sunata hira harda kamal dukansu mom kam tanadakinta khadeejah tace sis waebazakisake haihuwabane kiduba kigani yayana hudu gacikin nabiyar Aisha tace aa ni ukuna ya isheni Ahmad, al-ameen, dakuma my eyshart sun isheni koso kike nasamo me rawarkai irin Amra dariya khadeejah tayi tace kajifa abban twins yace barta bazata ganebane badae planning ba to dagayau danhana amata Aisha tace wlh planning dina daga Allah yake kekuma sis saurin harbuwa kaikuma ya kamal karinka hakuri nimijina mehakurine cewa yai lallaima yarinyannan kinfa rainani cewa tai ohhhh ashefa yayanane to sorry sukayi dariya atare tashi yae yace barinje gwaraku adawo lfy khadeejah tace kuka sosai Aisha tafashedashi kafin tace rayuwa kenan kamal din danatsana kamal din dayabatamun rayuwa Allah yashiryeka yayana Khadeejah tamatso kusa da itah tace am sorry my last hope tabbas ancuceki tunda nake ko a film.......... Loading
Copied By
YAYA HAYAT
(admin
Hayat hausa novels Group
Hausa novels and fashion Group
Cool novel, makeup and kitchen1 Group
And
WOMEN24 TV Group
WHATSAPP NO:+2349030159301