Showing 15001 words to 18000 words out of 21561 words
dakyar mummy tararrasheta tace tunda nasir yazo barinje gida Ameera tace nimadanje akwai abunda Dan dauka harsun fita kamal yasa akakiramasa Ameera kallonsa tai sehawaye dama yasan abunda datajeyi kenan yace pls my sis banason damuwanki in Allah yyrda yayanki dewarke har ya aurad dake mawanda kikeso nasir yace harnaji dadi dakaban ita kamal yace can matsa tayaya ko kinasonshi yardakai tayi tafuta dasauri tana murmushi kamal yace waekai dama soyayya kukeyi ba lbr nasir yace dama bari nayi nakafa soyayya na azuciyar senafadamaka karkahanani kamal yace Haba aboki aiduk abunda dakaso danbakashi sede inbanmallakeshiba balle Ameera karkadamu kayi addu'a nawarke na auramaka itah nasir yayi driya yace bawannanba nikam meyasameka daren jiya shiyasa nakefadamaka kadaena driving inkana cikin damuwa amma kafiye taurin kai inbakadenaba wlh kadinga danasani kenan kamal yace pls my man kabari kajimana amma sekatamun fada ko iyayenama basamun hk nasir yace yanzu senabaka umarni kabi amma su mummy kakibi kamal yace kaibafa tsoronka nakejiba kamaja nafasa fada yace pls abokina fadamun inji lbr kamal yabashi nasir yace tab ashehaka take inaganinta uxtaziya yasake cewa am sorry my man matanka tayi abortion (jibda ciki) nasir yafadamishi duk abunda doctor yafada amma karkadaga hankalinka kamal yace barta ita tasani domin cikinma Ina expecting banawabane yanzu tana inah nasir yace asibiti sannan yafara mishi nasiha dacewa kamal duk abunda yasamu bawa mukaddarine daga Allah kuma dukkan musulmi nakwarai dole azarrabeshi yamasa bayanin komai abun yatabasa amma badeja da ikon Allah ba yalumshe ido yace bakomai aboki nayarda dakaddara wannan ai normal ne gasu noor da Amra iyayensurutu nasan nayi missing dinsu suma haka yace nasir yazama dole nafallasa kaina kodan yayana sudawo gurina nasir yace aa kyhkr mukara lokaci tom yace haka suka kwana wayan kamal Abba yakira ganin beganshiba kwana biyu Bayan sungaisa yasanardashi halinda akeciki haka Abba da mom har su nasir sukazo dubashi suntafi sukabar su noor Amra sekuka ganin uncle akwance kamal yace ashedama kunasona kidaena kuka kinji Amra tace uncle bamaso murasakane kadena zuwa asibiti mutuwa akeyi haka auntynmu inmuntambayeta abbanmu setace na asibiti yamutu noor yace wlh fadatakeyi mom tace yananan wataran damuganshi kamal da nasir sunyi suman tsaye ganin yadda yaran duke zare zance Amra ne tatabashi uncle bakabamu chocolate ba nasir yadauko musu sukace abokinkace yace eh sukace yafi wannan mekasdin da cingom inbakanan tata hararramu nasir yace Fatima ko kamal yace eh ahaka yasir yazo da magriba yamaidasu gida Fatima kuwa Ana sallamnta kotakan kamal batabiba satinsa daya aka sallameshi Alhmd jikin dasauki sosai.
Bangaren su khadija kuwa suna zaune lfy da mazajensu iya soyayya sukesha kimanin watansu uku kenan da aure amma bameciki acikinsu kiran gaggawane yasamesu zuwa katsina mijin goggo yabine yarasu duka sukatafi baba megadi sukabashi hutu sukarufe gida sunyi kuka sosai Abba yace goggo yabi taboyosu takiyarda dakyar tayadda ahakanma se de abarta tafita takaba husna akabarmata tana tayata aiki satinsu daya sukafawo bauchi su Aisha agida sukakwana Dan mazajensu basanan Aisha tace oh yanzu sis Ina kamal oho cikeda mamaki khadija tace aiharma wani jajensa kikeyi ni wlh nakanmata da anyi wani halitta wae kamal Amra dake gwancen kan cinyar khadija tace la aunty infaamiki uncle kamal yananan sede bayida lfy amma fa karkice ninafadamiki baki bude suke kallon Amra kafin khadija tace waye uncle kamal kuma Ina kikasanshi tace wlh mummy anakaimu wajansa seyadawo damu har yagaeda mummy sede yanzu bayadawo damu sabida baya fita kuma mummy infadamiki ko harda wata mata mecin cingom agidan kas-kas ranan noor yace uncle kazaneta kawae tafito tace kukuzaneni mana nafa gaji daganin wannan shegun yaran dabaka auri uwarsuba kake kawomunsu uncle yamareta yace karkisake shegantamun yayana tamike tana nuna yanda Fatima takeyi tace tana tafiya nace uncle miye shege.......... Bata karasaba aisha tdakamata tsawa sannan tace inbakirufamin bakiba senaci wannan matsiyacin ubankin fasi.......... Khadija tai saurin toshe mata baki tace pls sis kyhkr takoma kan Amra dataketa zunduma ihu sabida tatsorata tace zo abinki beauty karnasakejin kinfadi hk tace ai uncle ma yace karnafadawa kowa dakyar Amra tayi bacci khadija tace pls kibar kuka aisha tace nikirabu dani kinnunamun Amra tafini khadija tayi dariya tace wlh halinki Amra tadauko kunfiye saurin hawa nikuma noor gadona yayi dariya Aisha tayi khadija tace miye abunyi kokuma 1mnt waya tadauka takira Abba tace yazo yanazuwa tace Ina kakekaisu noor shiru yayi tace ohk good bakada amsa ko karkasake kaimun yara gun kamal katambayi yasir yamukayi dashi aisha tace wlh inkasake sanadiyyan kaisu Allah ya'isah bamuyafeba yafita yayi khadija tace wlh kamal kacucemu dasafe mom tabasu lbrn ciwon kamal Aisha tatausayamishi amma khadija ko ajikinta gakuma ciwon zuciya abun yamasa yawa.
Aranan su Ahmad dasu dawo daga kaduna gida suka koma Bayan sunyi waya dasu domin hadamusu girki misalin 4pm Abba yakira Aisha yace maza-maza kuzo yanzu gida tanakashewa tace sis kijiwae muje gida yanzu Allah yasade lfy suna isah sukaga gidan carko-carko hankalinsu yatashi Dan ganin su yasir suna kuka meyafaru gun mom sukayi suna tambayanta kowa tunanin yadda da'afadamusu akeyi........ Loading
[1/3, 11:16 AM] Hayat: I dedicated to my family
✳✳✳TAURARI UKU✳✳✳
*triple stars*
Page 20..............
Zama tayi kusada Aisha tace Haba sis bantaba zaton zaki iya rabuwa dani akan kamal ba na amince Dan aureshi amma domin farincikinki murmushi Aisha tayi tarungumota tace ngd sis Allah yatabbatar mana da alkhairi kinga shikenan yan..........setafasa karasawa khadeejah tace shikenan ko yanzu kikeso se adaura auran Aisha tai dariya bayan khadeejah takoma gida nasir yakirata hakuri sosai yakebata bata gwadamishi komaiba sukayi sallama cikin ikon Allah akakawo sadaki akasa rana 2weeks mezuwa Aisha tayi matukar farinciki dahakan musamman dataga yan biyu dasukoma gun kamal sayayya sukafutayi sukahadu da Abbakar cike da mamaki yake kallonsu sukagaesa yaima khadeejah ta'aziyyar mijinta duk abunnan da'akeyi kamal yakasa kiran khadeejah saboda shakka da tsoro besan mesa yake shakkartaba ga matarshi tajideyi aure kuma tasan Wanda ze aura sedatayi yaji amma tadawo Dan dole sosai su Mummy da dad sukaji dadi musamman sunga khadeejah tasan baya haihuwa amma ta'amince data aureshi kuma itadinma bawani dagaretaba nasir ne keta dawaeniya awajen hidiman bikin gidansa na unguwar da Aisha take yace za'asata haka kuma akayi anyi nasarar daura auren ankai amarya gidanta gidan yahadu nagani nafada sedai kuma su Aisha anazaune har karfe 9pm ango beshigoba can kusan 9:30 sukaji bude kofa zama sukayi akayiwa ango da amarya nasiha nasir yace Aisha ngd dacika alkhawari bakomai ta amsa miketawa tai tace nasir muje kasaukeni agida kafin kawuce sis senazo gobe kuka khadeejah tafashe dashi tataso tarungumo ta itama kukan take kafun tasaketa kamal ne yadurkusa harkasa da gwaiwowinsa yace don Allah Don darajar alqur'ani kiyi hkr kiyafemun sannan inamiki godiya matuka hakika kincancanci yabo Aisha ngd Allah yasa kamiki da alkhairi yakuma saki agidan aljannah ngd(BESTYNER)kuka sosae takeyi tana tana tuna randa yafara kusantarta tabbas badata taba mantawa dawannan rananba juyadda kanta gefe tayi tasa kuka mecin rae sannan tadaure tace bakomai Allah yayafemana gabadaya Ameeen nasir ya'amsa suka futa yasauketa a gidanta yawuce .
Kuka khadeejah tacigaba dayi kamal yace Dan Allah kiyi hkr khadeejah nasan bankyautamikiba amma don Allah ummi Kinsan kukanki harcikin zuciyata nakejinsa kibari don Allah tace badanbariba baruwanka dani badae kabari ka aureniba to wlh sekagwammaci zama dawannan karuwan matanka lumshe ido yayi yace plx ummi kiyi hakuri wannanfa daren farincikine karki batamana wannan Daren da bakinciki mana kitashi muyi sallah don gdy ma ubangiji khadeejah hararansa tayi tana kuka tace to barikaji Kaine kake tunanin Daren farinciki neyau nikam shine dare mafi muni arayuwata dabazan taba mantawaba da wannan ranan daren danafara kwana ba Aisha kenan adaren dakasaceta darenda Aisha yazamomata duhu aratuwanta daren datarasa budurcinta idan kaikamanta nibanmantaba bansan mesa tazabi farincikin Wanda bedamu darayuwartaba kamal kuma inaso kasani bazeyuyu kasan Aisha maceba nima kasanni yar mace idan mafarki kakeyi to kafarka baniba hada shimfida dakai tamike tai falonta takwanta kasa binta yayi yazauna adakin shikanshi yasan cewa Aisha tacika shika shikan yan aljannah (mar'atussaliha)amma mesa khadeejah datamasa haka bawanda yarintsa dukansu.
Wajen 11am Aisha taje gidan khadeejah tayi mamakin yadda tasamesu nasiha tayima khadeejah sosai kan tayi hkr ta'amincewa mijinta kuma tayimasa biyayya domin shine gatanta kuma aljannarta kuka sosai tayi harta tafi sede daren ranan taji bazata iya bijirewa umarnin Aisha ba don haka ta amince da mijinta Allah sarki kamal yadade besamu gamsuwa irinna yauba domin wancan ballagazar Fatima sambayi samun biyan bukata.
Sosai yawahala khadeejah ita kanta taji banbanci don mijinta Ahmad marigayi bayida naci ta wannan fannin amma shikam oga kamal abun ba'amagana anabawa bazawa kwana uku sedayayi wata daya kullum namanne da khadeejansa yan biyu sunata kara girma kamanninsu nata futowa da kamal mummy ce tafara lurada kamanninsu amma se batayi tunanin komaiba Aisha taroki da abawa khadeejah yan biyu mom tayarda amma goggo yabi bataji dadiba saboda sunsaba wasa Aisha tahada musu kaya driver yakaisu cikeda murna khadeejah tafito rungumeta Amra tayi cike da murna tace oyoyo my Amra kuka noor yasa nima bakimunba cewa tai ohk zo abunka my sos suna shiga cikin gida kamal bayinan bayansungaesa sehira yabarke noor nakwanciya se bacci waya khadeejah tadaga hello uncle kamal kana inane kazo yanzu akwai surprise yae dariya yace ohk I ama coming kashe wayar tayi Aisha takalleta tace yanzu ummi haryanzu bazaki canzawa kamal sunaba khadeejah tai dariya tace humaira kenan wlh haryanzu nakasa canza masa suna cewa tai a'a wlh kicanza daga yau kuma yanzu ummi tace ohk badamuwa nagane zancenka sallamar kamal yasasuyin shuru da tadinsu daguda amra tarugumeshi
[1/3, 11:16 AM] Hayat: I dedicated to my family
✳✳✳TAURARI UKU✳✳✳
*triple stars*
Page 22............
Yana isah yasameta tahada kaida gwauwa tanata kuka durgusawa yayi agabanta yace am sorry dear wani kallo tamasa yakasa karasawa sannan tace medakafadamun bayan yanda matanka tamun rashin mutunci plz my khadeejah kifahimceni mana cewa tai mesakamakon yanuna yace she ix pregnant how many month yace 2month amma am surprise ace ciki 2mnth nabaki wahala haka amma barin miki allaura so that kisamu relief sannan yace plx Aisha kitayani bata hkr tace karkadamu naji yadda kukayi tnx yace madam inasu noor ne tace sunyi baccimana inazasuje Aisha ne tace haba sis seyaushe dakicanza mijinkinefa kamal kallonta tayi tace miji toseme inbade jureba yadau mataki baki bude Aisha take kallonta batasake cewa komaiba murmushi kamal yayi danyasaba jin wannan kalaman agun khadeejah futayayi yanufi gida bayan yayi wanka yakwanta cikeda tunani kala-kala waeshin medeyi domin wanke kansa agunta Allah yatsinewa neman mata.
Yanafuta Aisha tace Dan Allah sis kibarmishi haka kamal nefah khadeejah tace toh me mucaccan zuciya inke kinmnata niban mantaba abunda yayiba Aisha tace inde wannan shine mucaccan zuciya tonayarda Abu yawuce yanzu aljannarki tana karkashin kafanshi inatunatardake koda kiji yaya senagaya miki gsky khadeejah kuka tasa tayi falo Aisha batavitaba sabida jikinta .
Khadeejah nata juya kalaman Aisha gsky tafada amma takasa yarda da kamal se magriba takoma gida batasamu kamal ba se dakinsa abace wanka tayi tayi sallah tagyaramishi dakinsa tafito cikin dogon roga ya'amshi jikinta komai nata yabayya.
Dawowa yayi yasamu su Amra suna kallo yabasu sweet yace ina mummy sukace tana daki yaje begantaba seyayi dakinsa yadauka tana toilet ne seyasamu tana gyaran gado yanatsaye tagama tazo tace malam danwuce bata kara maganaba yahade bakinsu tareda rungumeta takasa kwaceewa sabida rikon dayamata bata gama tunaniba yajata segado............nikam nace my kamal ba'ada hkr barin basu guri kar su maman twins ace nafiye gulma ko sis.
Wajan 11pm yafuto yakaesu noor daki komawa yy yayi sallah yamusu addu'a sannan yakonta wajan 3pm tafarka tajita akirjinsa wayarta tajawo taga misscall din Aisha rututu kiranta tayi tadauka hello tace sis bakiyi baccibane tace nayi kirankine yatasheni khadeejah tace toh kiyi hkr kiyi bacci Allah yatashemu.
Da'asuba suka farka yayi masallaci itakuma tayi nata yadawo tace uncle kamal ina kwana lfy lao khadeejah yanzu Ashe badakicanzamun sunaba aiko abban twins kyakirani dariya tayi tace toh Abba twins yace my dear jiya keep njiyardani dadi Allah yamiki albarka ameen tace tacigaba da axkar bacci yadaukeshi tatashi tanufi dakinsu yanbiyu tamusu wanka sukayi sallah sukayi breakfast haka kawai taji badata iyah tashinsa dakanta takaisu Amra mkrnt hartadawo befarkaba wayarsa akakira taga Fatima ne setayi switch off dinwayan ta'ajiye kiran Aisha tayi Tamata yajiki sukai sallama misalin 10am yafarka yaduba agogo dasauri yayai wanka yana fitowa yaga khadeejah abakin gado tace amma yau bazuwa office yace danje domin munaada operation 11am daede amma mesa bakitasheniba shuru tayi yagama shiryawa yadauwayarsa yakunna yafita befi 30mnt ba yakirata su noor fa tace nagaeku tom yace yakashe Aisha yakira bayan sungaesa yamata yajiki sannan sukayi sallama misscall yagani rututu na Fatima harda text tsaki yayi sannan yayi dailing number nasir yanadauka yace wae ina kasa wayarkane kam wannan yar iskan matanka tadameni dakira kuma nakiraka akashe cewai yai sarauniyarce takashe Dan bataso adameni naseer yace su sarauniya manya toh kasamu kazo gida Dan mummy tanason ganinka tanatafaada akan Fatima yace yanzudae banida lokacinsu damushiga theatre room sede inmungama seyadatse wayar .
Suna gamawa yaje yadauko su Amra gidan mummy yayi dasu sunashiga Ameera tace oyoyo Amra noor yafashe dakuka shema setamasa dariya kamal yayi yace kintaro mach bakida players murmushi tayi yace kinsan ba'amusu Abu daban ina hajjajune tace tanaciki itada aunty Fatima wucewa yayi yabarsu noor agun Ameera yanashiga yadurkusa ina wuni mum........bekarasaba takatseshi karkakuskura kagaesheni Dan banida mahimmancin hkn kakoma gun matarka tunda itabatada hankali batasan dai-dai ba matankafa biyu ne Fatima tazabi zama dakai dole datasan matsalarka amma sam bakadamu da itahba tunda kayi wannan auren kamayar da itah bakomai ba ita khadeejah datana sonka aidabazata kikaba alokacinda kake bukatan temakonta ita Fatima ai itah takawo maka dauki cewa yai takawo mikidae tunda na aureta tataba gamsar dani nasir dake zaune yace........loading
[1/3, 11:16 AM] Hayat: I dedicated to my family
✳✳✳TAURARI UKU✳✳✳
*triple stars*
Page 21............
Khadeeja tace Aisha ne takawosu kasan indae tanine sede kamutu basudawo wajankaba murmushi yayi yace ngd Aisha plz kiyafemun bakomai tace hardare takae tatafi.
Khadeejah zaune a falo tana kallo itakadae dansu Amra suntafi mkrnt kiran waya taji yashigo tadauka dasauri Dan ganin my everlasting yabayya a screen din wayar dauke da murmushi akan fuskarta tace sis inakwana lfy Aisha ta amsa yagida tace lao ya al-ameen dajiki dasauki sosai sannan tace sis wlh tunjiya banida lfy inata amai gasala da mutuwanjiki shine nakiraki kirakani asibiti don muga likita dariya sosai khadeeja tai tace kai sis gsky bakuda hkr daga dawowarsa harkinharbu Aisha tace wayagayamiki Sam bahakabane maleria ne da typhoid khadeeja tace naga alama kinga kuwa dagida kikazo kamal yadubaki tunda yanada kayan aiki agida Aisha tace yanananne aa ta'amsa amma zankirashi dole yadawo kodan bestynsa Aisha tace banasofa kibari banidawani besty.......bari kiji niyanxu da namiji sede na kalleshi koda mijinane bareshi dariya khadeeja tai tace ohk barinzo to sukai sallama mayafi tadauko tarife gidan tanufi gidan Aisha tana isah tasameta kwance zamatai agefenta tace sis yajikin dai tace dasauki amaine yazomata awajan khadeeja tatashi tagyara gurun sannan tace sis tashimana kidanwatsa ruwa kodakiji dadin jikinki tace bayanzuwa wayyo Allah na anya ummi bamutuwa zanyiba khadeeja da kwalla sukacikamaya ido tace bayanzuba kiyi hkr knocking sukaji anayi khadeeja tace kodae al-ameen ne yadawo Aisha tace aa bayanzu yake dawowaba jisukayi ance assalamu alaikum khadeeja tace muryan Amra nakeji Aisha tace nimahaka tabude kofa dagudu sukashigo gidan kamal tahango yayi parking mota yashigo cewa yai ai munakomawa bakinan mukace to lallai kinanan gun yar'uwanki eh ta amsa bayan yazauna yakalli Aisha kwance yace meke damunkine khadeeja tace dazu takirani batada lfy naso muje gunka amma jikin yasa takasa tashi murmushi yayi dayake karamasa kyau yasake kallonta yace rabonki da mestration wata nawa harararsa Aisha tayi tace bansaniba rufe bakinsa yai yana dariya yace wa khadeeja cikinefa da itah kekam akwaiki da saurin harbuwa tsaki taja tace miye hakanne plz kadauki matarka kutafi tunda abunda kukazomun kenan khadeeja tace haba sis kiyi hkr nabari kaga kaima kabari don Allah syringe yadauka yaja jininta yace barinje naga meyake damunta noor ne yace Abba zanbika yace yhkr kazauna yanzu dandawo khadeeja tajawosa wato kunfison ubanku akan uwarku bakuga batada lfy bane Amra tace yajiki aunty tace dasauki noor mayace yajiki dasauki khadeeja taciremusu uniform datafamusu indomie Aisha maltina kawae take sha khadeeja tace yanzu sis haka kika wahala acikin yan biyu tace kibari kwae goggo yabi tadauka mutuwa danyi khadeeja tace Allah sarki Allah yyayemiki barinkirashi yayi sauri koda abunda deniki.
Shikuma yanafuta yanufi gida bega abun gwajinba tunawa yayi yabari agidan Fatima hakan yasa yanufi gidan Fatima yana shiga afalo yaganta tamike tsaye tace seyau tagadamar barinka kazo yadda nake to kakoma gunta mekazo inma kokulata beyiba ya'ajiye wayoyinsa yashiga dauko abunda yakawoshi ringing wayarsa yafara Fatima tadauka ganin yarubuta my angel ajiki da sallama khadeeja tafara jitae anja dogon tsaki ance matsiyaciya,tsinanniya mayya Wanda tayi sadaniyyar mutuwan mijinta don ta auremawa miji kafin khadeeja tabata amsa yafito yafisge wayar sannan yace kece matsiyaciya mebin maxan banza awaje bayan damijinta na sunna cewa tai kaefa ya'isheka ko anfadama bansan waye kaibane mazina............bata karasaba yatsinketa da mari yakara wayar akunnensa jin khadeeja nakuka yasa hankalinsa yakara tashi yana fadin am sorry my angel be ankaraba seji yayi anfisge wayar daga kunnensa tarada wayar akasa yafarfashe belt yacire yamata dukantsiya har yana huci yafuto yabar gidan tunanin shi yasan halin khadeeja seyanzu tadaukeshi dawani nufi datace bedamu daciwon yar'uwantaba yaje gun Matansa.............loading
[1/3, 11:16 AM] Hayat: I dedicated to my family
✳✳✳TAURARI UKU✳✳✳
*triple stars*
Page 23...............
Pls mummy kiyi hkr Dan Allah cewa tayi bade macebane yaje gata gashi kamal yace hba mummy kifahimceni duk duniya kedaki fahimceni gatan banason tona sirrinta amma yau zantona yawan banza takeyi kullum maza susuke sauketa akofargidana ni gsky badan iyah zama da mazinaciyaba khadeejah ce tashigo dakin taredafadin aikuwa yazamomaka dole kazauna da Fatima inde kuwa bahakaba sede kayi biyu babu duk