Showing 12001 words to 15000 words out of 21561 words
da kamal gida yacika da yan'uwa da abokan arziki yautakam ranan kamu amare sunsha make up sunyi kyau sosai se wandayaje hama Amra ankwanku dama yaya bare kuma anyi make up washegari walima da daddarekuma akayi Arabian night SEDE KUYI HAKURI BAN IYA LARABCIBA BARE NARUBUTO MUKU MESUKACE NADAUKI PEN KENAN DAN RUBUTOMUKU WANI GURMI DANAJI AKAN KAMAL KAWAE TWINS SIS TABIGENI YAFADI WAENAZO MUCI NAMA KWADAYI YADAMETA NACE MU'ASUWA GAYYANSODI TACE KEMUNADAYAWA FAH GASU SIS AMEENAT,SIS NA'EEMA,SIS BACATMA,SIS MAMAN TWINCE, SIS HAUWA,SIS MRS ZEEMN,SIS FCT DASAURANMU.
Daurin aure yasamu hallarar mutane sosai sede fatan zaman lfy.
Amare sunsha kuka sosai dakuma nasihu abangaren mom da Abba ,umma da baba hatta goggo yabi sedatamusu fada akan zaman aure da hakuri dazuna basudamu darabuwaba tunda gida daya zasu zauna gudu nake Dan kar atafi abarni muma munaso muga gidan amare wayyo aljannar duniya dakuna sunhadu komai numfashi yakeyi acikin gidan danso kukalla amma tunda naganomuku shikenan dakunansu purple & black, kitchen kuma lemon green nakalli twins sis nace Allah kabamu irinsa amma bance hartsadansuba kowa yawatse amma bansaniba sabida falon majajen danagani komai ash&black Aisha da khadeejane suka shigo da angwayensu kallon tuhuma sukemana kafin khadeeja tace daga ina kuma kame-kame mukafara mukace munzo bikine antafi anbarmu Ahmad yace to kutafi gida nace ai bamuda kudin mota Al-ameen yaciro kudi adunkule zekai 10k damurna mukakarba muka tafi abakin gate din gidan mukatsaya kirga kudin ashema 20k ne dakyar mukasamu abun hawa yamaidamu gida kwana mukayi dajimamin gidan yadda yahadu ga majaje masu kyau uhmmm barinje indubo my kamal abuntausayi hummmmm
Yau akadawo dashi daga jinya kasar waje domin watansa biyu achan anamasa jinyar zuciya amma kullum gaba-gaba yakeyi musamman dalabarin auren khadeeja yariskeshi dakyar mummy tasashi yayi aure yamarasa wade aura yace tazaba masa kawae mummy kuwa yar kawanta tazabomishi......loading
Ina godiya ga masoyana akan kulawar dakuke nunamun.
Hope zaku biyoni danjin cigaban.....luv u all✳✳
[1/3, 11:16 AM] Hayat: I dedicated to my family
✳✳✳TAURARI UKU✳✳✳
*triple stars*
Page 17...........
Ba'adauki lokaciba akayi auren anyi shagali sosai amma banda angon dakyar akakaishi dakinta amarya dae taga nakanta dantalura Wannan auren badeyi wani lasting ba.
Bayan nasir yatafi falo yafuto yakwanta idonsa alumshe bemasan meyake damunsaba acikin ransa yace ikon Allah waeyau kamal ne akakawomasa amarya budurwa yakasa zuwa wajanta shiyasan dayanzu khadija ne da'anwuce gun Sam yanzu mace batabasa sha'awa Abu kamar wasa agun yakwana amarya kuwa mamaki yacikata haryanzu ango beshigoba cikin dare tafita setaganshi afalo abun mamaki dukda tasan yanzu rayuwansa yachanza dayanamata wasanni intazo gidansu amma yanzu inah yayi baki yarame komawa dakinta tayi takonta dayake tana hutun sallah da asuba bedawoba yawuce kofar gidansu khadija direct agefe yafaka Dan yasan yanzu ansa yaranshi a play class misalin 7-30am Abba yafuto dasu wato kanin nasir kamal futowa yayi daga motan yace Abba dasauri yakaraso yagaesheshi Abba yace lfy kuwa uncle kamal yace bakomai kawai inason nagasu amrane Abba yace aidakakira nakawosu har gida bude motan yayi sukafito dagudu suka rungumeshi hawaye yaji amma yadaure yakalli Abba yace pls kabarni yaunizankaisu tom ya amsa sannan yashiga motarsa yawuce gun aiki kamal jiyayi kaman anmishiv kyautan hajji wucewarsa yayi yasasu amota noor yace uncle kamal shine kamanta damuko Amra tace aini baruwana dashi namayi fushi yace kuyi hkr kunji daga yau nabar gudunku murmushi sukayi yawuce dasu shago yamusu sayayya sosai atakaicede har akatashi yananan kiran Abba yayi yace pls kabarni natafi dasu yace tom mom Abba yakira yafadamata batadamuba Dan haryanzu tana ganin girman kamal dasonsa Sosai yadaukesu yakaisu gidansa suna zuwa Fatima tace sannu dadawowa yace yauwa tace inakasamo yara murmushi yayi yace yayan abokinane abinci takawomusu plet daya haddashi uniform yaciremusu dama yasayamusu wasu kayan cikin abinci sukaafara amma bandashi Amrace ta'ibo a spoon tace uncle kamal budebaki nabaka kwalla yacikamasa ido yana kallonta tabashi yaci noor ajiyenashi yayi badeciba tinda uncle yakici yace kunga nima nafaraci haka suka wuni yadaukesu yamaedasu gida yabawa baba megadi abunda yasaba sannan yashiga yagaeda mom yafito kiran nasir yayi yace yana inah yafadamasa yaje yasamesa nasir yace y amarya ango kasha mai cewa yayi wani mai kuma maikam nasha sosai amma banda nata domin Sam Fatima batataba bani sha'awaba sede nayi kokari nalallaba dankare hakkin dake kaina dariya nasir yayi yace kana nufin baka kusancetaba yace kwarae dagaske to wae ina kudan yake bare romansa kaga bawannanba yada'ayi yan biyu sudawo gurina domin inason yaranan inbahaka bakuma sede nafallasa komai nasir yace are u mad pls be a man you should think first kamal yace uhmm bazakasan condition dinda nakecikibanee kaibari kaji at last fah nazogunda badan boye ba dance su noor yayanane nasir yace relax abokina mubi komai ahankali wlh namaka alkawarin dawomaka da farincikin ka da yayanka yace tnx aboki shiyasa nakesonka ngd Allah yabar zumunci nasir yace ameen mota kamal yashiga yatafi nasir yace namaka alkawarin dawwamar maka da farinciki azuciyarka abokina.
Yanazuwa gida yauma bekulataba haka suke zaune kullum seyakawo su noor sunwuni yau satinsu biyu da aure ba'abunda yataba shiga tsakaninsu da Fatima tuntana hkr hartagaji nasir takira awaya tamasa complain hkr yabata danyasan hakane tanakashewa yakira kamal fada yamasa sosai yakara tunatardashi hakkokin aure Bayan kamal yakoma batafalo yashiga dakinta batanan toilet yanufa yaganta arazane tajuyo dakkota yayi cak besan tayi wankan kobatayiba gado yakaita seda yabiya bukatansa tasha wahala sosai dakinsa yanufah yafada toilet yasakrma kansa ruwa yayi wankan tsarki yafito yasa key akofarsa yakwanta Fatima kuwa dakyar ttashi dukda besameta abudurwaba amma bedameshiba sabida yasaba lalata da yanmata ba'adadi yanzune yakeji ajikinsa yabar neman mata har abada yanafarkawa yaje yadauko su noor suna zaune a falo tashigo tasha kwalliya tsaki yayi yace garin yaya kikarasa budurcinki yawon banza kikeyi kodama karuwa na aura kallonsa tai tace kaine kakemun kallon budurwa amma duk Wanda yasan waye mace budurwa dayaganta zeganeta tasake murmushi tace uhummm yaya kamal kenan kowa namun kallon mutuniyar arziki amma ninasan bahaka nakeba mikewa tayi tanacin cingom tayi daki murmushi yayi yace yaro yarone ninasan duk iskancinki bakikainiba amma dakuremiki bariki kamal nefah yai murmushi Amrace tace kalli yadda wannan takecin cingom gsky batada tarbiya yace wayacemiki masu hakan basuda tarbiyya noor yace momynmune da auntynmu in anakallo a film yace uncle wlh kazaneta futowa tayi tace kosekuzaneni ai nafagaji daganin wayannan shegun agidana domin anfadamun komai dabaka auri uwarsuba shine kakekawosu to wlh nagaji mari yadauketa dashi sannan yace wlh inkikasake shegantasu abakin auranki yayana bashegubane don haka ki'iyah bakinki kallonsa tai tace kamareni yace dakiwuce kokuma daki tayi tana kuka Amra tace uncle kamal miyene shege yaisaurin kallonta yace Amra kibarta batada hankali kemafa kince batada tarbiyya kubarta kuma karnaji kumfadawa kowa sukace tom tunani yafara yace tun yanzu anfaracemusu shegu se hawaye da yamma yamaidasu gida sedare yadawo wajan 11pm batanan yadaukama yaji tayi seyaji bude kofa yace inakikaje tai shiru tana cin cimgom yaga dressing din KO budurwa tayi ansan batada kamun kai yasake cemata daga inah kike tsaki taja yasa yawanketa damari yace jaka karuwa mazinaciya meza'ayi da auran irinki cewa tai zinanma iyawane kuma yanzu nafara futa dagagidannan domin ni namiji daya baya isanah kuma tunda mukayi aure saunawa kazo yanda nake duka yarufetadashi yafita yaja motarsa yakira nasir yazo yabude masa gidansa abun yabashi mamaki Kamal tafiya yakeyi amma bemasan meyakeyiba jiyayi yadaki Abu asume akakaishi asibiti nasir dayaji shiru yakira wayansa dauka akayi akafadamasa halinda akeciki yanazuwa yasamu abokinsa asume dama yanada ciwon zuciyane doctor yatambaya yace eh doctor yace bincikenmu yanuna hatsarin yafarune sakamakon bacin randa yakeciki Dan hk zuciyanshi yakumbura kuma sedai kuyi hkr domin hatsarin yashafi yanda ba'asoba koyayen haihuwansa sunzube dawuya yasake haihuwa aduniyasedai kuma ikon Allah ba'ajada wannan kuka sosai nasir yayi sannan yakira mom awaya kasa mata mgn yayi sewa dad yayi bayani mom dataji kuka tayi sosai Dan tanamatukar son ganin jikokinta musamman wajan kamal dantafi kowa sanshi ayaranta basu gayawa matansaba sedan safe ameera taje tasameta asume cikin jini asibiti takaita tayi mamaki da doctor yace abortion tayi kiran ya nasir tayi tafadamishi yayi kuka amma dayatuna da su noor seyayishiru Bayan Fatima tafarka ameera batanunamata komaiba tace yajiki dasauki Ina yayanku tace jiya yayi accident kibari in ansallameki semuje kidubashi tom ta'amsa.
Yasir yana matukar son Ameera kuma auranta deyi don haka yakirata harabar asibitin yace Ameera nayarda dake kuma nason zaki rike sirrin Dan uwanki amma inason kisani duk abunda yasami bawa mukaddarine daga Allah yace yaynki yana cikin jarabawa lbr yabata tundaga farko har yau da'akace dawuya yasake haihuwa sedai ikon Allah tayi kuka kamar datamutu zefuta tace ya nasir nasan yaya bekyautaba yaci amanan aminai biyu amma yanzu mite abunyi nasir yace karkidamu matukar Ina numfashi to zansamarwa kamal duk abunda yakeso tace ngd Allah yabarmu tare harnaji inga twins din yaya kumafah noor yanakama dashi sede bawanda degane yace yanzu dae muje kigajikinsa tunda auntynta tazo haka kuwa akayi sukanufi asibiti.............. Loading
😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭 waeyo my kamal.....
[1/3, 11:16 AM] Hayat: I dedicated to my family
✳✳✳TAURARI UKU✳✳✳
*triple stars*
Page 19..........
Domin matsalal dayake tattare da khadeejah amma yadasuyi kiran Abba akayi awaya yadauka tare dafadin innalillahi wa inna ilaihir raji'un tom bakomai ngd Allah yamasa rahma yalumshe ido yakalli yadda Aisha da khadeejah kekuka yakalli mom yace Allah yamasa cikawa sede kuma dayan na'asibiti shima dae rai ahanun Allah salati tai tace Allah yasa mutuwa tazamto masa hutu ameeen Abba ce sannan kisan yadda za'ayi plx yafuta abunsa daki takaisu khadeejah takallesu sannan tace kunyarda akwai mutuwa sukace eh kuma kunyarda akwai jarabawa tajinya sukace eh tace alhmd kunsan duk soyayyan dake tsakaninka da mutum ubangiji yafika sonshi tunda shiyahalicceshi kai kawae suka daga mom tai karfin halin wato hatsarine ya'afku ahanya Kaduna zuwa bauchi amma sedai kuyi hakuri domin Allah yakarbi ran Ahmad donyafimu sonshi shikuma al-ameen yanachan rai ahanun Allah wata kila yarayu Dan yadda Abba yakefada jinkin nasa se ahankali yana emergency anhana kowa ganinsa abbankuma canyanufa wajan iyayensa kuka mecin rae sukeyi dukkansu sedai khadeejah tasanya salama azuciyarta don nasihar mahaifiyarta yashigeta alokacin basusan tanada cikiba seda tayi bari tsaban rudewa Allah sarki Ahmad Allah yajikansa tafada Aisha sefaman bata baki takeyi akan tadauki hkr ahaka har akayi uku Aisha tanazuwa jinyan mijinta khadeejah kuma batafita setagama idda tasa tawakkali aranta sosai tana takula dasu noor abunta kwanci tashi bawuya yau goggo yabi tacika kwanakin takabanta driver yaje yadaukota sosai goggo yabi tatausayamusu akan abunda yafaru hartakanje asibiti domin ganin lfyn mijin Aisha Alhmd yana kan samun sauki yanzu yafara gane mutane sedai bayi magana inkuma zeyi to furucin bakinsa daya Ahmad karkatafi kabarni.
Kamal ne sukazo da nasir sukagaesheshi sosai Aisha taji tausayin kamal ada kamal dindatasani dangaye,meji da aji amma ayanxu duk yacanza sunyi hira sosai dashi Dan haka tafahinci yana cikin damuwa to amma tunaninta kullum taya zata temakamasa Allah sarki.
Cikin ikon Allah khadeejah tagama idda yaune rana nafarko da taje asibiti dubo al-ameen ayanda taganshi Sam bataji dadiba domin seda tayi kuka bazakace zeyi numfashiba amma ahakan ake cemata da sauki yanzu duk tarame saboda damuwa tayi baki amma takara kyau tayi fresh agun takwana da safe Aisha tasata takoma gida amma daniyar zatadawo anjima batadadeba nasir yazo bayan yagaeda mejiki sukai waje zama sukayi tace nasir yau ina abokinka yananan yamejikin dasauki ta amsa sannan yace wato Aisha naso muhadu tun wancan lokacin inbaki hakuri akan abunda kamal yamiki hakika bekyautaba kuma bemuku aldalciba amma don Allah kiyi hkr kuyafemasa kozesamu sassaucin damuwan dake damunsa wlh Aisha kamal yacanxa Aisha da idonta sukaciko da kwalla tace wato kamal hummm nasir kenan kasan wani abune kamal yamun abunda aduniya bazan iya yafewa duk Wanda ya'aikata mun hakanba amma nayi shiru banbari wani yasan shiya aikatamun hakanba kasan meyasa nazabi inboye sirrinsa saboda yayanda suke tsakaninsu bazasuso atozartashiba sannan soyayyar da yar'uwata takemasa yasa naboye wannan sirrin duk danasan cewa dole gsky zatae halinta watarana hakika indanbaka lbrn wahalan danasha akancikin su noor daka tausayamun amma wlh nayafemishi duniya da lahira se ince Allah yabashi lfy don naji yakamu da ciwon zuciya ameeen nasir yafada sannan yace sekuma zancen khadeejah duk duniya kece zakisa ummi ta auri kamal kitausayamishi wlh sanadin sonta yakamu da ciwon zuciya Aisha tasauke ajiyar zuciya tashare hawayanta tace nasir ka'ajiye wannan sirrine amma inason kasani wannan alkawarina ne tunranda mijin khadeejah yamutu naji araina batadawani mijin bayan kamal kabar wannan ahanuna nasir yace ngd Aisha gaskiya basosai akesamun mata irinkiba kinwuce duk yadda ake tunani nadade banga irinkiba wani irin so kikewa khadeejah nehaka tace duk duniya ita kadae nafibukatar farincikinta bayan iyayenmu khadeejah tanason kamal sona hakika na gsky ai duk Wanda yasoka darana idan dare yayi yace bayasonka wani Abu kaimasa so wannan normal ne ninasan khadeejah datamun abunda yafi wannan inde danji dadi amma banason kakaiwa abokinka wannan lbrn kabari tukunna yace hba nima nasanmenakeyi badesani yanzu ba Aisha talumshe ido srhawaye itakanta batasan dalilin hawayemba kuka takeyi sosai nasir natabata hkr sannan yace Aisha maganan su noor da Amra yakamata abawa kamal don Allah wani irin kallo tamasa sannan tace inafajin kunyanka banida abunyi kasamu uwarsu khadeejah ninayi Wanda Dan iyah sakebude baki yayi deyi magana tadaga masa hannu plx I don't want to hear anything about dix issue plx leave me along wasu hawayen suka zubo mata Allah sarki Aisha tabashi tausayi hakika duk macenda wani namiji Wanda be auretaba yarabata da budurcinta har'abada badata mantashiba haka sukai sallama yatafi
Aisha kuwa takai tsawon 30mnt tana kuka idon ta duk sunkumbura sunyi jawur wayanta aka kira tadauka ganin sunan last hope yabayyana akan screen yasa tadauka tace hello sis khadeejah tace kina inane nazo bangankiba ina wajen parking ta'amsa ya akayi kikawuce bangankiba futowa ummi tayi tasameta kallon daya tamata tagane cewa tanacikin damuwa zama sukayi tadafata tace twin sis meyakedamunki inaganin damuwa karara akan fuskarki harta cikin kwayan idonki kinyi kuka harkin gaji wani kukan tasake fashewa dashi kusa da itah khadeejah tamatso sannan tatallafo fuskarta takura mata ido itama sehawaye dakyar tace don Allah kifadamun mekedamunki kukakan mekikeyi kallonta Aisha tayi tace bari kiji dalilin kukana amma kyhkr khadeejah tace inasauraranki Aisha tacigaba dacewa khadeejah sonake ki auri kamal don Allah KAMAL khadeejah tamaimaita tamike daga zaman datayi tace wlh inasonki duk duniya bawanda zemun maganan auran kamal seke wani kamal din matsiyaci,fasiki Dan wuta to idan mafarki kikeyi kifarka gari yawaye har kin makara kuma kirubuta ki ajiye bani ba kamal har aba bayan duk wulakancin dayayi abaya harkina tunanin wae na aureshi Aisha tace Haba ummi auranshi fakawae nace kiyi kuma kowani Dan Adam danashi kaddaran kamal yachanza khadeejah cewa tai wlh kinban mamaki kece yau mesani na auri kamal to wlh ko mutuwa nayi yazo kan gawana shida Allah barekuma wae inwayi gari inganni agidansa impossible wlh gida tayi direct tawuce dakinsu kuka sosai takeyi wae meyasa ubangiji yahalittawa Aisha rashin zuciyane hartake tunanin auren kamal shine mafita wani irin wulakanta Aisha nebeyiba Sam bazan taba auran kamal ba Aisha tayi kuka sosai yanzu Ashe har akwai lokacin da zata nemi Abu agun khadeejah takimata mamaki sosai takeyi domin tasan tabbas khadeejah tana son kamal haryanzu domin komijin data aura dantanasonshi bane ta aureshi Allah sarki nikamma tausayi suke bani kullum su kuka anya suna gajiya da zubarda hawaye kuwa anasamun masu saurin kuka haka azahiri kuwa twins sis.
Kamal kuwa yanana jinya yau lfy gobe ciwo itakuwa matarsa tananan bata taba zama wajan jinyansaba kullum batazama duk da tasan matsalan mijinta hakan besa tabar gidanba tace tazabi zamadashi ahaka yawon banza sewanda yakaru kuma be isa yace komaiba.
Soyayya yanata karfi tsakanin nasir da ameera gashi yanzu takammala diploma har anfara zencen auransu mijin Aisha kuwa jiki yawarware yau Tuesday akasallamesu suntafi tare da khadeejah sukai share-share da hirarrakinsu harsukagama girki ranan gidan kaman anabiki yan'uwa da abokan arziki sunzo khadeejah tasha kuka don tunanin mijinta zuwa dare kowa yawatse banda khadeejah dasu amra suna zaune sunatahira harwajan 12am nadare duk yanabasu lbrn yadda hatsarin yafaru kowa seda tausayi yakamashi a falon kwana sukayi suna hira da safe bayan sunyi breakfast Abba yazo yakaesu noor mkrnt al-ameen kuma yasha magani bacci yadaukeshi .
Aisha tace sis inata magana kinshareni kinki fahimtana khadeejah tace kinsanfa banason damuwa kuma kinfi kowa sanina sannan kuma idan har kinason nabarkulaki nayanke duk wata mu'amala dake to kicigaba damun maganan wani banza kamal Aisha tace Haba ummi kinban mamaki wlh bantaba tunanin cewa zannemi Abu agunki narasaba yauko rayuwarki nake bukata anawa karamin tunanin nakaine naroka balle auran kamal miye donkin aureshi nace nayafemasa meyasa akoda yaushe kikeson boyemun damuwanki akan farincikina to inason kisani indae har bazaki auri kamal ba karkisake nemana karkisake zuwa yadda nake daga yau kowa yae damuwansa tasake fashewa dakuka tai cikin dakinta shuru khadeejah tatsaya tana tunanin mehakan yake nufi maganganun Aisha sunshigeta hawaye taji nazubamata wae kamal din wani irine kam harzeshiga tsakaninta da Aisha tunda suke basu taba samun sabani hakaba amma segashi yau har Aisha tanafadin ba itah ba khadeejah har abada akanwani banza wayarta tadauka tadubo number kamal dakyar tasamu yayi ringing daya biyu ana uku yadauka hello yace donbaka chanchanci aminciba mujirimi ,mazinaci,macuci wlh inka kuskura nazamo matarka sena zamemaka fituna da bala'i arayuwarka takashe wayar kallon wayar yayi yace ikon Allah my khadeejah kenan sekekiranta yayi amma bata daukaba dakin Aisha tanufa taji arufe knocking tayi Aisha tace waye khadeejah tace nice kibudemun mikewatayi tabude kofar tashigo..................loading
[1/3, 11:16 AM] Hayat: I dedicated to my family
✳✳✳TAURARI UKU✳✳✳
*triple stars*
Page 18..........
Suna isah sukasamu yqfarfado su mom sunata masa sannu kallonsu kawae yakeyi shiyasan mekedamunsa ameera kuwa kuka takeyi sosai batason ganin yayanta cikin Wannan halin