Showing 3001 words to 6000 words out of 21561 words
yadda dinkinnan sukayi kyau tsaki mtwssss mekarfi taja sannan tagalla mata harara tajuya taicikin gida Aisha tabi bayanta batadamu sosaiba domin kuwa indasabo tasaba da halin yar uwanta tana shiga dakin toilet tawuce tai alwala tahau sallah Aisha tai murmushi tazauna don ita yau tana hutu Sam bata walwala intaga aminiyarta cikin wani hali kuma tanafushi daitah akan abunda bekai yakawoba don hk tazabi boyewa aminiyarta kin kamal kodatasamu nutsuwa tana idarwa taja wayanta takunna data tanata charting dinta ko ajikinta tasowa Aisha tai tarungumeta tabaya sannan tace plx my dear sis I am sorry fushi bekamacekiba baimiki kyau wlh namiki alkawari daga yau duk abunda kikeso zanso kuma dazuciya daya karki dauka danyine domin karrañki yabaci aa danyine domin karincikinmu nidake I promise u kinji aduniya ba abunda natsana kaman fushinki rashin walwalanki Dan Allah kimun alkawari zaki kasance cikin farinciki arayuwanki komai tsananin dayasameki kinji ko inanan ko bananan kitayani rarrashin zuciyanki plz kidauka inatare dake koda acikin baccinki kiyi farinciki kinji kalaman Aisha sunsa jikin khadeeja yayi sanyi dan haka tarungumeta harda kukansu khadeeja tace ngd dakulawanku gareni amma kidena cewa kobakinan nasan ko inah tare muke zuwa murmushi tayi tace ummi kenan nasanhaka kawai nafadane saboda wataran inba aure akwai mutu....batakarasaba ummi tatoshe mata baki tace aa tare zata daukemu suka kara kankame juna suna kuka kusan 30mnt ahakan sannan Aisha takalli khadeeja bayan sunnutsu tace kiga wani yabani card dinsa wae inmemeshi awaya khadeeja tai dariya tace.........loading
[1/3, 11:15 AM] Hayat: I dedicated to my family
✳✳✳TAURARI UKU✳✳✳
*triple star*
Page 7.........
Tace ahayye munyi kasuwa yau ashe amma kinsanshine tace kamar dai nasan fuskan amma nakasa gane fuskan duk tamata bayanin yadda sukayi ummi tai dariya tace tab anaganin bakar magananane amma wlh kinfini iyawa sukayi dariya sannan ummi tace kinga karkikirashi yau baxe gane kinada mahimmanciba semundan kwana biyu tace angama my sis akwaiki dabada shawara tajefa card din a drawer bayan tayi isha suka zauna yin dinner Aisha tai karfin halin boyedamuwanta gameda kamal sannan tace amaryan kamal banji kinfara hirarsaba tadan gyadakai kadan sannan tace yananan bakiji shigowar message ba shiya turo cewa tai barin karanta miki Aisha tabude tafara karantawa
Hi baby I really miss u Aisha takalla tace jikamar bayanzu yatafiba tacigaba ummi wlh inasonki harcikin zuciyata sanda bantaba yiwa kowatamaceba bayanke rayuwata salam take matukar babuke atare dani............
Aisha tace tab to gishirin rayuwansa sekimasa reply khadeeja tace no aike zakiyi duk dayane tace tom haka tamasa reply tatura shiko tabangaransa harcikin zuciyarshi yana kaunar ummi sedai kuma tawani gefen yanaji ajikinsa seyarama wulakancin da kawarta tamasa domin kullum abun nacimasa rai kamarsa ace mace tadaga hannu tawankeshi damari yakasa fadawa kowa se amininsa dabayi boyemishi komai wato nasiru,sede nasiru yakwabeshi domin karyai abunda zesashi danasani haka rayuwa tacigaba har yau takai ga sunkammala exams dinsu cikin ikon Allah result yai kyau sosai Abba yasai musu mota kamar yadda yai alkawari murna da farincikin dasukayi ban isah
[1/3, 11:15 AM] Hayat: I dedicated to my family
✳✳✳TAURARI UKU✳✳✳
*triple*
Page 8..................
Fadamuku kotankwacin farinciki dasukayiba durowa tabude zata dau abu setacikaro da card shuru tatsaya tunanin a ina tatabaganin card din kallon Aisha tai sannan tace sis wanna card din bashine ranan akabakiba tace shine wlh kinkira kuwa harararta Aisha tai sannan tace taya zankira bayan nama manta dashi barshi da Allah banda lokacin sa khadeeja tace haryaushe dakice hk bamusaniba ko alkhairin nagunsa plx kikira muji waye toh ta amsa takarba tajera number tai dailing shiko dama yadau number ta awayan ummi amma dayake yaji girmankai yanaga baze iya zubar da mutuncinsa a idon wata yar'maceba sunanta yagani yabayyana a screen yanda yayi saving yasa secret problem murmushi yasakeyi yana kallo wayar har yakusa tsinkewa tukun yadatse kiran gaba daya yakalli nasiru yai dariya yace wasa faringirki this ix just to beginning nasiru yace kaifa dan iskane cewa yayi yan iskanedae karkacirekanka wani kiranne yasake shigowa still itace bedaukaba sake kiratayi akaro nauku yai dan tsaki sannan yace kaganiko duk duniya mace dayace bana bari tamun miss call dayakai biyu inkaga bandauka akaron farkoba tabana kusane inkuma takira a nabiyu to nasan bazatai na ukuba 2miscall takeyi arayuwanta itace ummi cx I luv her so much da yaudarece naso yashiga tsakaninmu but yanzu kuma I really luv her with all beat of my heart nasir yace Allah neyakamaka dariya yai yace no bahakabane wayar yadauka yai dailing shiko ka idarsa dayace tak inyai one miss call báisakewa haryakusa tsinkewa tadauka da sallamarta bayan sungaisa yace naga kiranki bandaukaba I think kinmanta danine tace aa wlh yace gud kina burgeni yan mata zanso ace muyi abota dake mukulla friend ship atsakaninmu tace ohk amma zanyi shawara kaban lokaci cewa yai bakomai hakanma dai dene kiyi amma dazefi kisaurari zuciyarki inkinkwanta Kiji mezatacemiki toh ta amsa yakashe wayar kallon khadeeja tayi kafin tamata bayanin duk yanda sukayi tace ki amsa mana bamusan me ubangiji yake nufi dahakanba Aisha tace hakanekam yanzu yaushe yace zenemeki yaji ansanda inji khadeeja Aisha tace yace at any time ohk ta amsa sannan suka cigaba dayin assignment da akabasu misalin 11pm yakirata hartafara bacci kiran yatasheta cewa yayi kiyahakuri natasheki abarci ko tagyada kai kamar yana ganinta murmushi yai yace bakicemun komaiba cewatayi nayarda Allah yakare fitinan dake cikin abotanmu Ameen ya amsa ngd kinga yanzu kinajin bacci kawai zamuyi waya dasafe ta amsa datoh takashe wayar barcine yai gabada itah washegari dasassafe yakirata tafito awanka kenan khadeeja tashiga tadauka inakwana tafadamishi ya amsa sannan yace hope kintashi lfy ta amsa da lfy kalao yace yashirin skull nasan yanzu kinfito a wanka cewa tai ya'akayi kasani yace tahanyan abota mana bakisan cewa alokacin da zuciyoyi biyu suka hadu ko wanne nagane yadda dan uwansa kejin abubuwa zuciyatace kawai tace wanka kikafito kuma gashi hakanne dariya tai sosai sannan tace hakane yace barinbarki kishirya karki makara amiki bulala tace tab wazai zaneni inada khadeeja yace khadeeja kuma nadauka dakiceni tace hakanma daedene amma ayanzukam akusadani ai itane tunda kullum muna tare yace hakane amma wacece itah cewa tai tunda kasanni ai yakamata kasanta toh yan biyu nane yace toh agaesheta zataji ta amsa masa sukai sallama yakashe wayar khadeeja cetafito tanafadin kedawaye kiketa balla dariya haka tace wlh bestynaner yakirani yanxu khadeeja tace lallai kam gashi yasaki farinciki tace hummm kibari kawai ya iya maganane kinji yadda yake tsara magana sede kuma I don't know why innagakiransa gabana yakefadauwa haryanzu be kwantamin arainaba khadeeja tace kingankiko kullum inafadamiki kidinga kyatata zato wamutane kimusu fatan alkhairi kirinka Addu'an bakomai insha Allah ajiyar zuciya tasauke sannan tace ohk badamuwa yanama gaisheki tace ina amsawa muyi muyi break fast karmu makara motadaya sukashiga se skull domin kuwa yanzu sun iyah mota a skull kuwa sunkoma wani rayuwa domin kuwa kowa tayi kawaye dasuke yawo tare sede hakan ko kadan beshiga hurumin amintakansuba ko shakuwansu kawai sukan bar abunne amma kowa yasani kowaccensu bata dawanda yafimata dan uwanta.
************************
Yauma kamar kullum sundawo daga skull gidan ummah sukai don yakama agidan zasu kwana abinci sukaci sukai wanka suka zauna hira wayar khadeeja tai ruri ganin sunan da yabayyana a screen din wayar yasa tayin murmushi tare da dauka hello my kamal ya amsa na'am baby kina lfy lao wlh ta'amsa yace zanzo naganki yau tom race yakashe wayar kiran Aisha yai bayan sungaisa sukaita dan hirarsu yakashe wayar kallon khadeeja tai tace kiga besty wai yanason yazo yaganni shuru tai bata amsaba dama kuma dabi'antace wani lokacin se Aisha tai mata mgn taki amsawa tayi kaman batajiba alhalin taji shiyasa hakan baidamun Aisha kokadan itamah setai shuru batace komai ba shuru sukazauna kamar basune ketadi dashewaba da magariba sallahne kawae tatashesu sukai dinner sukaci sannan sukai assignment zuwa isha'i Aisha tace khadeeja yau kamal bazezobane murmushi tai sannan tace ohonsa ba niyauma bekiraniba cewa tai ohk inadae lfy tadanja numfashi sannan tace eh to lfyrce takawo haka donba lfy zanji agun nasir tace hakane kam kwanci tashi bawuya agurun Allah karyau kimanin 5month dahaduwar kamal da Aisha suna waya successful yana nuna mata kulawa sosai Aslam kam hartamanta dababinsa don ko skull gaesawa kawai sukeyi khadeeja ma soyayyar susukeci da kamal dai-dai gwargwado kuma duk kansu bebari sunsan cewa shine kamal dinba gashi khadeeja talura yanzune yar'uwanta tasamu mijin aure domin taga soyayyar friend dinta wato(besty)acikin kwayar idonta abunda kedamunsu kullum shine besty betaba zuwaba rabonta dashi tun randa yabata card kullum acewarsa...............loading
[1/3, 11:15 AM] Hayat: I dedicated to my family
✳✳✳TAURARI UKU✳✳✳
*triple star*
Page 9............
Bayananne amma dazarar yadawo zata ganshi haka rayuwa tacigaba harsukazo yaune ranan Final exams dinsu sunjima suna hira kafin sukakonta da safe sukagaida mom tace insundawo tanason magana dasu khadeeja tace mom wannan pic din waye tace akainakeso muyi magana sunfita kasancewan Abba bayagari kowa motarta taja suna tafe suna hira awaya kowa tasa earpese suna isah har anfara shiga exam hall Aisha cetakoma rufemotarta sekira yashigo tana dubawa taga besty tadauka yace gani a skull dinku ina kallonki kidanfito kikarfi aika kafintayi mgn yakashe juyawa tayi tanufi get taduba ba security tanalekawa kodatagansa setaji ankwadamata abu akai
Khadeeja kuwa taga har lokaci yayi ba Aisha tayi complain wa invigilator yace hala tana dayan hall dinne bayan tagama taje batagantaba tanufi gurin motar taganshi abude abun yabata mamaki jitayi ance khadeeja lfy kuwa tace wlh sis dina nakenema bangantaba tace aikuwa Dan shigo naganta tanafita waedatakarbi sako kuma naga waya akunnanta bandesan wa takekiraba dagudu ummi tafita kotakam motocin batabiba gidan umma tanufa tana isah umma tace lfy khadeeja naganki a harkitse ina Aisha tace itanazo nema bata mkrnt umma tace banda ke kinsan sede tawuce gda mujecan amma kinkirata selokacin tatuna dawayanta tana dubawa taga 5misscall Aisha tamata kuma takira taji switch off suna isah gida umma tatambayi baba megadi ko Aisha tadawo yace tunfitansu bataahigoba gashi mom tana wajan aiki kafin sulura khadeeja tazube awajan umma takira mom tasanarmata suna zuwa asibiti basujimaba suka isah emergency akayi da'itah doctors nakanta suna kokarin seta numfashinta dakyar tadawo nrml bayan mom takira Abba tasanarmasa anyi sa'a yadawo cikin dare a asibiti yasamesu umma se kuka babane kawae mekarfin hali
Da safe ummi tafarka Abba yafara mata sannu kuka takeyi sosai Dan tasan da Aisha tananan da hanunta nacikin nata mom tace kyhr kibamu lbrn abunda yafaru samu musanarwa hukuwa khadeeja tayi karfin hali basu lbr tayi tana kuka atake suka sanarma commissioner of police.
Abangaren Aisha kuwa tanafarkawa taganta akwance hankalinta yatashi banda kuka ba abunda takeyi kofa tanufa taji key tana kuka tanafadin kacuceni besty menamaka kuka sosai takeyi har muryanta yadashe dare nayi wani yabude kofar yace ga abinci nasan kinajin yunwa tace wlh badanciba macuta azzalimai Dan Allah sis kizo kifitardani dariya yayi sannan yace ashe dakimutu dayunwa sannan yafita tareda maeda key kuka takeyi metsuma zuciya hargari yawaye da safe kamal yashiga yadagota daga sunkuyan datayi sannan yadebeta damari har 5 yace kinganeni kobaki ganeniba kafin tayi tunani yashageta seda yaga idonta yayi guruguru yasaketa yace nine Wanda kikamara abakin kasuwa najima ina tuananin yadda zanrama cin mutunci dakikamun seyanzu nasamu dama Allah yasoki I am in love with....... Sekuma yaki karasawa tacigaba dacewa don't mind dear dakikoma gida yau ko gobe oho bankawoki danki zaunaba sedan nawulakantaki nayi tunanin barinki haka amma yanzu danaganki senaga badan iya jurewaba dole kibada kai bori yahau yanufeta tafara jadabaya bayadda Aisha batayiba wajan ganin takare kanta amma karkinsu badayabane seda yarabata da budurcinta kuka takeyi sosai amma bebartaba seda hakonsa tacinma ruwa sumatayi yadauketa yayi toilet da itah sannan yafito da itah yatafi damuwansa tana farkawa tace waiyo Allah kaene gata na yau gatanadin danajima inayi yatafi akan wannan Dan iskan Allah kasakamana waiyo sis dina kina ina nasan duk yadda kike hankalinki yanatshe kiyahakuri plx mudauki kaddara.
Asibiti kuwa khadeeja kullum kuka har yau kwananta 25 dasutafi gida abunda yadameta shine ga batan yar'uwanta garashin masoyinta hartakonta bejeba kuma wayansa switch off sede nasir yacemata yajewani aikine gurin ba service amma yakusa dawowa haka khadeeja tacigaba darayuwa yau sauki gobe jinya tanazaune tace nasan kinajina sis wannan sakone wa zuciyarki kowa yadauka kinmutu amma ninasan bakimutuba Dan Allah du k yadda kike kirungumi kaddara nasan zamusake haduwa damurayu tare plx come back to me Aisha nazaune taji kaman sako azuciyanta tace tasan sis kina cikin damuwa amma Dan Allah kikontarda hankalinki dandawo kitayani da Addu'a setafashe dakuka.
Yaubatan Aisha kimanin 2mnth kenan aran akasata amoto da daddare suka jefar da itah abakin ruwa gashi batajin dadin jikinta tafiya takeyi tanajin jiri nadibarta bata lura da ramin gabantaba sejinta tayi aciki tana faduwa tabuga kanta tsaban wahala seda takasa kuka haka ruwan yatatafiya da itah.........
Khadeeja kuwa adaren tayi wani mummunan mafarki Dan rabonta da bacci tun batan Aisha yauma barawone yasaceta tinda tafarka take kuka dakyar tayi alwala tayi sallah tadungama Aisha addu'a har asuba momce tashigo tace yanxu me sunan mama badakide kwana akasaba tace mom nasan duk yadda Aisha take akasa take kwana kuma kullum sekunce nayi hkr to itah wadebata hakuri bare yalallasheta Dan haka nida kwanan gado seranda Aisha tadawo tausayi takebama kowa tazama kamar wata me matsalan kwakwalwa itah kawae tata sambatu shiyasa ko kofar gida batafita .
Wani kwaye ruwan yakai Aisha yayinda wata yarda batafi 7yrsba tazo diban ruwa setahango mutum kwance cikin ruwa dagudu takoma gida tasanarma iyayenta tare sukaxo sukadauketa sukanufi gida da itah matan datakai 60yrs batataba aihuwaba wannan ma kwanabiyu taxomata haka tasa akasamo ruwan zafi akawanke Aisha tanemo wani ganye dagarin magani tadinga shafamata ajikinta da'alama akwai sauran numfashi ajikinta tafadawa mijinta yace inaga ruwan datashane haka matan tadinga danna kirjinta ruwa nafitowa numfashi tafara setari yabiyo baya tari tayi sosai sannan tayi kokarin mekewa tana ambaton sunan khadeeja matan tace kyhkr agida kike ahaka har bacci yadauketa wuni tayi ahaka sekashe gari dasafe tafarka suna tsakar gida tafito tadubesu tace ina khadeeja Dan Allah kukaini gun yar'uwata matanne tace zoki zauna nan gurina zama tai tana kallansu cemata tai tsintarki mukayi acikin ruwa keko meyasameki haka cikin kuka tace zalintarmu akayi nida yar'uwata muna zaune lfy akarabamu saboda son zuciya irinna mutanen duniya bataboye komai batabasu lbrnta sun tausayamata sosai suka bata hakuri tare da dannanta dacewa zasukaita gida amma tayi hkr se insuntara kudi donsutalakawane bame temakonsu don danisa tsakanin katsina da bauchi KATSINA tamaimaita aranta haka zama yacigaba musu tanajin dadin zama dasu amma kullum se tayi kuka tana tunanin aminiyarta matan tana iya kokarinta wajan ganin tafarantama Aisha rai waneni WANNAN MATAN KUBIYONI DANJIN CIGABA.
Sunanta goggo yabi..........loading
[1/3, 11:15 AM] Hayat: I dedicated to my family
✳✳✳TAURARI UKU✳✳✳
*triple star*
Page 10...................
Mijinta kuwa baba akekiransa tindataje kofuta batayi kwananta uku tanajinya gadamuwa da kuma ciwon ciki ko yaushe sekwanciya ga yawan amai ko yaushe duk tarame tayi baki bata iyacin komai goggo yabine tagano cewa Aisha cikine da itah tagane hakannae tunranda tafara ganinta tab lallai da aiki Aisha daciki kumana saurayin kawarta,aminiyarta,yar'uwarta goggo yabi tafara tafiya aikin wanke-wanke dashara domin tasamu kudin maeda Aisha garinsu hakakawae takejin son yarinyan datausayinta aranta kullum tana tunaninta musamman intabargidan tatafi aiki setakega kaman databukaci wani Abu gashi batanan gatadaciki kuma a'nason meciki dacin kayan dadi babane kezuwamata dakayan marmari inyaje gona goggo kuma tazo da abinci daga gidan aikinta.
Zaune take tamata sakan zuci hawaye zafafa suka kwararomata ta lumshe ido sannan tace axuciyarta hakika munyi kuskuren yarda da besty yaci amanata kuma yaci amanar abota jitake ajikinta badatasake yarda dakowani namijiba arayuwanta kuka sosai takeyi tana tuno aminiyarta tana fadin ayya sis Allah yasa kamal yarikemun amanar zuciyarki sis goggo netayi sallama tai saurin share hawayenta tazauna takalleta cikeda tuhuma sannan tace hba takwara nahanaki kukannan kinki Dan Allah kibari kinason kicutar da'abunda yake cikinkine kokuma kikashe kanki saboda bakincikin halinda kikeciki wani hali kikeji yar'uwanki datashiga intaji lbrn mutuwarki,saurin kallon goggo tayi tace kibar fadan hk wlh zatashiga mawuyacin hali fiyeda yaddata takeciki ayanzu kawai de natsani kaina da abunda kecikina banasonshi wlh tasake fashewa dakuka dakyar tayi shiru.
Khadeeja kuwa ba abunda yacanza kullum kara shiga damuwa takeyi dakunci tadansamu dauki tabangaran kamal domin sunakan soyayyar su nrml ko ajikinsa bayanunawa yasan komai akan rashin Aisha sede yatagwada damuwansa akai yana iya kokarinsa donganin yasata farinciki sedai duk dahakan tana nunamasa bakomai amma ita tasan rashin barinjikinta tsawon 8mnth kenan darashinta.Aisha kuwa ciki yayi girma abunsa senauyi dayake mata ga girma dakyar take zama da kyar take tashi kudin mota nata haduwa saura kadan goggo tagama hadawa kullum addu'anta Allah yasauki Aisha lfy.
**********************
Maganar aurene yafara kankama agidansu khadeeja Dan iyayen kamal sunzo antsaida magana sunbada tambaya da sadaki rana kawai sukejira tunda akakawo khadeeja jinya yadawo sabo har gadon asibiti dakyar akasamu tadawo nrml tunanin kimanin 8mnth zuwa 9 ba lbarin Aisha tasan tanacikin tashin hankali da rudani kuka sosai takeyi har yau satinta biyu a asibiti ciwo kaman karuwa yakeyi abbane yafaratunanin futa da itah waje sumom sunji dadi haka akafutada itah su yasir sun gama mkrnt sundawo gida sede suma kullum suna cikin bakincikin rashin aunty Aisha ga ciwon yar'uwansu anyi nasarar mata aiki azuciya 1mnth sukadawo gida Nigeria alhmd jiki nakan sauki doctor yacemusu indae batasamu abunda takesoba damatsala gaba deyi wuya asake nasara ahakadae akatabata baki mom tace inkinrabu darayuwanki taya Aisha datarayu da haka takesamun nutsuwa husna harta saduda addu'an neman rahman ubangiji takewa Aunty Aisha donsu atunaninsu tamutu khadeeja cekawai takiyarda dahakan .
Goggo tanatafama da Aisha cikin dare labour take gadan-gadan banda kuka batakomai tawahala sosai sunan khadeeja shine abunda take anbatowa kamin tahaihu yan biyu tahaifa mace da namiji