Showing 6001 words to 9000 words out of 21561 words
tayi bleeding sosai dakyar goggo tashawokan lamarin tagyara yaran da yaran duka adaren tai matawanka sannan tabata magani tasha bacci sosai tai goggo tana mamakin soyayyar dake tsakanin Aisha da khadija a labour masunanta takekira lokaci yayi da yakamata tahada wayannan masoya.
Dasafema koda tatashi dakuka tatashi dakyar tayishiru goggo ta aika gidan aikinta tanada mejego matan gidan hjy Hindu tamusu aike da kayan abinci da kudi 20k tayi murna sosai danyanxu intahada dana wajanta dasukai 30k yanxu yakamata su kai Aisha gida babane yayi huduba wayaran cewa tai macen asamata khadeeja namijin kuma kamal wato sotake tayi takwara ma saurayin khadeeja kozata Dada tabbatarwa tanasonta dashi yanxu haka kuwa yara sukaci sunan amma tanakiransu da AMRAH DA NOOR suna kama sosai tun ayaransu khadeeja dae tananan amma zuciyarta kamar akwai wani mummunan abunda yasamu Aisha addu'a kawae takemata.
Aisha kuwa goggo netace ba'atafiya dadanyen goyo tabari sesunkai kaman 3mnth Aisha tatsani yaran gwandama khadeeja domin sunan sis dintane kullum Dakyar takebasu nono setayi kukama ahakan.
WANNAN SHINE RAYUWAN AMINAI BIYU KHADEEJA &AISHA KUBIYONI DANJI KARASHIN LBRN
SHIN AISHA DATADAWO CIKIN KOSHIN LFY?
WANI IRIN FARINCIKI KHADEEJA DATAYI?
YAZATAYI IDAN TASAN CEWA KAMAL DIN KHADEEJA SHINE BESTYNTER?
IDAN KHADEEJA TAGANE CEWA KAMAL DINTA AISHA TAMARA YADATAYI?
KUMA TASAN CEWA SHIYAYAUDARI AMINIYARTA SANADIN ABOTA!
SHIN MOM DATAFADI DALILINTA NAJIN FADUWANGABA INTAGA AISHA?
KOKO DATAFADA HOTON DATAKE KALLO KUMA WAYE WANNAN MIYE ALAKANTA DAME HOTON?
SHIN KHADEEJA DATAYARDA TA AURI KAMAL?
WANI MATAKI ZASU DAUKA AKANSA?
WANI IRIN RAYUWA DASUKOMA BAYAN WANNAN CHAKWAKIYAN?
GABADAYA KUBIYONI DOMIN TATTAROMUKU RAHOTANNI AKAN TRIPLE STARS KHADEEJA,AISHA &KAMAL
SEKUNJINI NINE NAKU
SALMAT(ASHMAT)MUCH LOVE MY TWINS SIS
....................loading
[1/3, 11:16 AM] Hayat: I dedicated to my family
✳✳✳TAURARI UKU✳✳✳
*triple stars*
Page 11................
Khadeeja cezaune aharaban gidansu akan sallaya tanajan chalbi misalin 5pm karan bude kofataji yasata saurin juyawa donganin wake bude kofar arazane tamike tsaye don tabbatarwa idonta abunda tagani gaskene kam ko karya Aisha take ganifah dukda tarame tai baki kammannita sunsauya don wahala amma besa khadeeja kasaganetaba Aisha kuwa cikin sauri taikan ta tarungumeta domin murna kuka sosai sukeyi jinshiru yasa Aisha saurin kallon khadeeja suma tai da alama ihu tasanya mekarfi Wanda yasa mom futuwa harda Abba kallon Aisha sukai arazane domin tabbatarwa idonsu itace koba itaba Aisha cikin kuka tace mom plx kuduba khadeeja mana motsifa mota Abba yadauka asibiti sukai direct harda Aisha tama mantadasunzo dawata ga goggo tsaye da noor abayanta amrah a hanunta baba megadine yabata mazauni danyaga tare sukaxo da Aisha anyi sa'a cikin 30mnt tafarka kalle-kalle tafarayi adakin jin hanunta rige danamutum yasata saurin kankame hannun tare da kallan wadda yarikemata hannu Aisha kuka take Sosai Wanda tunzuwansu ahakatake batacewa komai cikin kuka khadeeja tace mafarki nakeyi ko gsky Aisha kece rikedani ayau cikin kuka Aisha tace nice yar'uwata bamafarkibane nima jinakeyi ajikina tamkar mafarki nakeyi Allah sarki rayuwa tsawon shekara daya dawata biyu rabona daganinki ko amafarki bantaba tunanin hakanba.momce tace kuyi hkr kubar kukan shima zekaramuku ciwo ataredaku zama Aisha tayi ajikin gadon rikeda hanun khadeeja tamkar Wanda za'akwacemusu juna wajen awansu gudu Abba yakira doctor yasallamesu don yaga taware sosai gida direct sukayi baba megadi yabude musu get kiran umma da baba Abba yayi ba'ajimaba sukazo gani goggo azaune yasa Aisha tunawa da sunzo dawata Abba neyace baiwar allah daga ina Aisha tace tare muke da itah cikin gida sukashiga a falo suka zauna dukansu kallansu Aisha takeyi daya bayan daya talunshe ido se hawaye mikewa tai tarungumi umma tana kuka umma tace kiyi hkr Aisha godiya yakamata muyiwa ubangiji kinjiko Abba yace yanxu duk kutashi muyi sallah tukunnan sallah sukayi har lokacin yara suna barcinsu itadae khadeeja mamaki yacikata to wannan yayan waye oho bayan sunyi salla baba yabude taro da addu'a sannan yakirasu yasir akan sudawo gida baba megadi shiyafaramusu albishir da gudu suka shiga falon sukarungumeta sunacewa sis yaukece kikadawo gida inakika shiga plx kinsamu atashin hankali da rudani cikin kuka ta amsa kuyi hkr ainadawo abbane yace kowa yayi shiru zama sukayi falon yayi sit mom tace Aisha karkiyi kuka kidaure kibamu lbrn yadda komai yafaru hadiye kukan tayi sannan tace saceni akayi akasani amota akakaini wani bakin gida kullum cikin kuka nake datunaninku watana biyu agidan akasake daukana aka yardani cikin dare sedae kafun nan yamun yamun takasa karasawa sekuka yaci karfinta takalli goggo tace goggo kifadamusu plz badan iyaba goggo tayi ajiyar zuciya sannan tajigaba fyade akamata kuma akayarda itah abakin daji muntsincetane abakin ruwa jikinta duk jini don jinciwo datayi mukaimata jinya da akakwana biyu nalura cikine da itah naga tashin hankali a idonta lokacin da nasanarda itah seda namata fada cewa kowa dajarabawansa kullum magananta daya khadeeja ko randa muka tsinceta tanafarkawa khadeeja tafar kira munso mudawo da itah toh kasanceewan mutalakawane hakan yasa nafara aikatau don ganin nasamu kudin motan katsina zuwa bauchi har Allah yasa cikinta yagirma tahaihu lfy yan biyu mace tace sunanta khadeeja tanacemat(Amrah) namijinkuma sunansa KAMAL acewarta tayi takwara ma Wanda yar uwanta takeso sede shi (Noor)take kiransa tadauki tsanan duniya tadaura wayarannan ko nono dakyar take basu yanxu watansu 4 kenan tatashi tamikawa mom nahanunta wato noor takunce nabayan tabaiwa umma Amrah khadeeja kuwa da Aisha banda kuka ba abunda sukeyi haka husna Abba ne yace bakuka yakamata kuyiba ai duk abunda yasamu bawa muzarrabine daga Allah kuma bawai bayasontabane aa soyayyar ubangijinema ya jarabci bawansa sedai kowa dayadda nashi jarabawan take so plx kuyi hkr kurungumi kaddaran dayazomuku akowani yanayi yake kuka baya magani abunda yafaru yafaru sedai Allah yakiyaye gaba Sannan kuma Aisha tayaya daki haifi Abu kuma kirinka nunamusu tsana sume suka sani Dan haka kiyi hkr kirungumi yayanki kimusu addu'a ubangiji yarayasu da imani kinjiko tagyada kai mom tace nidae ina marabada samun sabon miji baba yace aiba gori abun muma muna da amaryanmu dariya sukayi duka falon kowa yakarbi yaran yasamusu albarka sannan daga karshe khadeeja takarbi mesunanta Aisha KUMA takarbi noor Abba neyamusu saeda safe taredacewa gobe ayi sauran jawabin goggo tare da husna dasukwana Dan Aisha yaukwana setareda khadeeja suna zuwa daki Aisha tacire kayanjikinta tafada toilet kuka sosai tai Dan rabonta dawanka da sabulu me laushi hartamanta wanka tai sosai tafuto takalli khadeeja ta zubawa yara ido kamar me tunanin wani abu dafata Aisha tai tace yadai sis kizo muci dinner se alokacin noor yafarka da kuka donma bayi da rikiciki Amrace uwar kuka don ita inta tashi to dukkansu bame barci tsaki tai tacigaba dacin abincinta khadeeja ce tamike ta daukoshi tabata shi sannan tace pls sis kibashi yasha karbansa Aisha tai bamusu tabashi barci yakoma bayan sunkammala ne khadeeja tace sis yaukam ba Hutu zunzurutum murna kibani labari da bakikinki pls meyafaru waye yamiki ciki daurewa tai tace sis kinsan abun mamaki khadeeja tace aa sekinfada tai murmushi tariko hanunta tacigaba dacewa maza ba'amana nayi matukar mamaki sis besty neyamun wannan aikin wai yarama fansan marinshi danayi kintuna sonda nace miki namari wani salati khadeeja tai tace bestyn saboda kinmareshi hummm da namiji amma wlh seyagane kuransa inji khadeeja Aisha tace ainah damuganshi bamusanyadda yakeba wannan shine illar yarda damutane khadeeja tace kyhkr sis mundauki kaddara dayasamemu bakomai inkere nayawo zabo nayawo wataran zasuhadu shege asararre Dan iska fasiki mazinaci Dan wuta hira sosai sukayi sannan sukakonta kukan Amrane yahanasu bacci khadeeja netagoyeta tana jijjigata hartayi bacci wajan asuba seda sukayi sallah sannan sukakonta sekusan 1pm sukatashi goggo yabi hartamasu noor wanka tashiryasu cikin kayan da mom takawomusu sunyi kyau sosai wanka su khadeeja sukayi sannan tabaiwa yaranta nono shuru ummi tayi tanakallon Aisha 4sometimes Aisha takalleta tace lfy sis irin wannan kallo murmushi tayi tace to yaushe gamo kinga yau senaga kaman bantaba ganinkiba gakuma yayana kin haifamun Aisha ajiyar zuciya tasauke sannan tace ummi kenan nikam ina sahibinmu sweet kamal uhmm tace tukun tai magana aini namamantadashi tunda yau gani ga yar'uwata kinsan kinfimun komai aduniya dariya Aisha tai tace sis kenan kinsandae duk soyayyar dake tsakanin mu dole inkinyi aure shize fini zama dake baniba gsky kikirashi yanxu konayi fushi cewa tai toh yaukuma kece dasani kiran kamal rayuwa kenan murmushi Aisha tai tace bahakabane naga haryanzu kina kokontone akaina khadeeja tace aa bahakabane my sis nayarda dake aigashi harkinmana takwara sukai dariya atare sannan tadau wayarta tayi dailing number switch off takalli Aisha tace kinji wayarsama akashe tace ohk zuwa la'asar sukai sallah pic sukatadauka taitadaukar yaranta sunyi matukar kyau sosai bayan sallar magriba kuma Abba yadawo tambayar Aisha yai kodatagane Wanda sukamata fyade amma Sam tagwada bata tana ganinsuba se aranan kuma ko tagansu bazata ganesuba Abba yace badamuwa sucigaba da addu'a mom kuwa tabarine hankali yadade kwanciya sosai tadaga maganar da take so suyi,Dad din kamal ne yakira Abba yace kamal fa anturashi wani asibiti kyauye dake garinsu Kaduna wajan ba service amma de iyahkai 7mnth ayahakuri dazancensa auranseyadawo amma yanadawowa immediately auren za'ayi sukayi sallama yakashe wayar abbreviated yasamarmasu mom da khadija wannan dalilin yasa besan dawowan Aisha ba kirama bayasamunyi saboda yanayin aiki sukuwa suna zaune normal yaukimanin sati guda dadawowan Aisha nan goggo yabi tace zatakoma gida Abba ne yace aa tayahakuri takara sati desa driver yakaita yanzuma yayi tafiya kuma yasaimata waya tecno keypad guda biyu dasabin layika itada baba zasuna communicating yace su khadeeja kukoyamata Abba da yasir sunata tsokananta dantazamo kamar kakansu ahaka harsati yacika Aisha tayi kyau da haske saboda batada matsalan komai basubar dabi'arsu tashiga iri dayaba suna cikin farinciki duk da wani lokaci sukanyi kuka goggo yabi tasamu goma na arziki agunsu mom ga kudin da Abba yabata taja jari 100k tayi mamakin yadda Aisha tayi rayuwa dasu achan bayan daulardatake ciki lallai rayuwa inkanaraye dakayi kallo harkofan gida baba sukakaita shida driver seda suka kwanan bayan anhada Aisha damijin goggo yabi sannan sukadauki hanyan bauchi.
Rayuwa tasauya musu suna cikin farinciki yara suna ta wayo kimanin 2mnth dadawowan Aisha batataba futaba seyau sukayi shawarin zuwa kasuwa siyayya dakyar Abba yabarsu Dan gudun abunda yafaru abaya Aisha tace yauma mutafi a motarmu khadeeja tace wani mota tuni Abba yasaeda su kuma bamuba mota ko aure mukayi tare da kannensu sukatafi dakuma driver komai iri daya sukasa kayan yakarbi jikinsu haka yan biyunsu gasu sunyi wayo bul-bul domin kakaninsu sundauki son duniya sundauramusu kanaganinsu kaga huta kace larabawane watansu shida yanxu khadeeja tanaji dasu kaman itah tahaefesu waya suka saya iridaya na 45k husna kuma 21k sundauki wajan 1hr ahakama Dan Amrane tadamesu dakuka sunfito kenan adaede bakin kasuwan Aisha tatsaya sehawaye zafafa nazubomata cikin sauri khadeeja tasa hannunta tagogemata tace plz sis batasake maganaba dantagane metatuna mota suka shiga tayi kokarin boys damuwanta karsu husna sugane koda suka dawo gida sungaji Sosai sukayi sallah sukaci abinci khadeeja takira goggo yabi Wanda tun tafiyarta kullum se sunyi waya harda tambayan yan biyu mom cetashigo dakin daukeda envelope ahanunta tazauna gaeaheta sukayi cikin girmamawa sannan tace kuntuna nataba cemuku inason muyi wata magana eh sukace sannan tace Aisha nadade inatunaninki araina tunkina yarinya babu shakka lamarin dabantsoro dafirgici amma kalli wannan kigani kokinsan wanene a hotonnan baki bude take kallon hotan yarinya kuma tayi kama da itah lokacin tanakarama sannan daga wani abudurwa kanagani kasan nadane still kama da Aisha takeyi har dimple dinsu dayankuma da ya ahannunta dayankuma yarane subiyu kowa tadauka abunda yarudasu shine suna kama iyayen dayan kuma alhaji babba da hjy.merasuwane tare da yanmata guda biyu dana miji khadeeja netace mom wannan hoton tayikama da hotan Aisha tana karama barin dakko kugani bashakka suna kama kallon-kallo sukeyi suna kallon tuhuma wa mom tace kudena kallona haka nima ina cikin rudani bansan mekefaruwa amma akullum naga Aisha senaji gabana yafadi tanamun kama dana hotannan sede bansamu daman furta komabai saboda Abba Ku yace indakata tukunnan amma nakasa jurewa wlh khadeeja juriya kawai nafiki lokacin batan Aisha amma inaji ajikina nafiki shiga damuwa Aisha kuwa takasa cewa komai Dan kanta ya kulle khadeeja tace jikifa mom wayakwanta a asibiti don rashinta mom tace bansaniba nima, kiduba kigani dariya khadeeja tai tace Tabb hannu tadaga tataba Aisha sannan tace ke kiyi magana mana saurin kallon ta tai tace aini mom takashemun jiki amma yanxu to mom kema kikasa fayyacemana wakenan ze iya mom tai murmushi tace akwai wlh in ALLAH yakaimu bayan magriba akwai zama a,abban falo tom suka ce tai waje abunta kallon khadeeja Aisha tai tace toko mehakan yakenufi oho? Waye wannan na hoton oho? Koma waye ita tasani khadeeja tace aikam ALlah dai yasa dai muji alkairi mom tanafuta kacikaro da Abba cewa yai yanxu sadiya seda kika kai ma yarannan photo tome hakan zetsinanamiki yadaga kafada yace shikenan kiyi duk Abunda kika gadama niba ruwana aciki mutanennen muna mutunci dasu amma kina so kijangwalo wani abu cewa tai haba abban yasir............loading
[1/3, 11:16 AM] Hayat: I dedicated to my family
✳✳✳TAURARI UKU✳✳✳
*triple stars*
Page 12...........
Yakake so inyi tace Dan Allah inason bayan sallah magriba damu taru afalonka cewa yayi aa baruwansa dakyar yayarda da magriba kowa ya hallara mom ce tayi karfin halinyin magana tace maganace adunkule rudanine,rikicine,kuma siirin boyene zefuto yau takalli umma tace kwanakin baya muntaba tattauna wata magana umma tace hakane mom tace to yanzu lokacin yayi dakowa zedena boye damuwan dayake ransa sede kifara kallon wannan kafun muce komai karba tai takalla gabantane yafadi tai saurin kallon mom tace amma a inah kikasamu wannan hoton kokinsan wadanda sukecikine kokuma kinadawata alaka tsakaninki dasu mom tai ajiyar zuciya tace umma sa'a shinkedin kinsansune umma tai murmushi tace bansansuba amma nataba ganinsu amma plz kifadamun inkinsansu Kowa yayi shiru mom tace lallai Allah mehikimane hoto daya tadauko tace wannan itace hjy Allah yajikanta shikuma wannan mijintane Ahj.babba sunyi auran saurayi da budurwa har Allah ya'azirtasu da yaya guda uku biyu mata Wanda sunkasace twins ne se babba su namiji yaya faruk wannan mata biyu kuma nine dayar uwata nice hasana ita hussaina amma mahaifinmu yazabi yachanzamana suna ni sadiya takuma Khadeejah nayi aure acikin garin kaduna itakuma a kano kusan tare akayi auranbu amma bagaridayaba hakan behanamu ziyarar junanmuba kusan tare muka haihu nahaihu dawata 2 Khadeejah tahaifi mace nima mece sunan yarta Aisha sunan mahaifiyar mijintakenan bayan suna tazo wankan gida sakamakon CS da'akamata alokacin mukai wadannan hotunan nikuma inagoyon Khadeejah alokacin bayan komawartane kuma yan fashi sukai tsinke acikin gidansu sukakashe mahaifin Aisha sannan dakyar Khadeejah tai nasarar futa daga gidan bamusan ya'akayi baseji mukayi gawarta awani yanki daban........loading
NASAN YAU KAMAN KUCINYENI AM SORRY INA BUSY NE THROUGHOUT KUYI MANAGED DAWANNAN.
[1/3, 11:16 AM] Hayat: I dedicated to my family
✳✳✳TAURARI UKU✳✳✳
*triple stars*
Page 14...............
Rasa yadda yake yayi kusan 30mnt yanatsaye tukun yafita ko mota kasa ja yayi adaedeta sahu yahau takaishi har kofar gida idonsa yakaada yayi ja becema kowa komaiba yawuce dakinsa key yabama Amir yace yaje yadauko masa motansa a kofar gidansu khadeeja mom taso tambayansa amma yadda taga yadakama Ameera tsawa Dan ta ambaci ummi yasa har itah mummy tayi shakkar tunkaransa Dan tasan halinsa inyai fushi se ahankali yanashiga daki yakashe wayoyinsa dan baya bukatar kowa ayau bare yayi receiving toilet yashiga yasakar makansa shower bayan yafito yakwanta a kasa tunani yakeyi sosai aransa na maganganun Aisha shifa yama manta da'itah amma yanzu yagane sabon shafintane ma yakebude toh ya'akayima har yakasa hkr yauga abunda nasir yake fadamishi yin danasani sedayakamu da soyayyar khadeeja makura sannan komai yaruguje saboda son zuciyanshi lumshe ido yai hawaye nazuba masa yama rasa mafuta haka yawuni ko abinci yakici kuma becewa kowa komaiba...
Cikin gidansu khadeeja kuwa Aisha ce kwance tana kuka khadeeja tashigo jiki asanyaye zama tai abakin gadon sannan tadafa kafadarta tace plx Aisha bansan haka..........toshemata baki Aisha tai tace haba sis basekinmun bayaniba karkidamu hausawa sunce (kaza takan naushi yayantane badan batasonsuba sedan sukula akwai shurwa)don hk karkidamu bakomai amma wlh natsani kamal kuma bazan taba auransaba acewar khadeeja koda kuwa narasa mijin aure a duniya Aisha tace nima bana goyan bayan ki aireshi amma yazama dole mukoyamishi ladaf sedekumaa yadamuyi dasu Abba sukahada baki sukafada shuru sukadanyi kafin Aisha tace karmu kuskura mufadamusu halinda akeciki amma dole munemo mafita khadeeja tace kwarae kuwa Amrahne tashigo dakin tareda noor suna kuka Aisha tace kufita khadeeja tace haba sis wannan balaifinsubane mesukasani dan Allah kidena tsanan yarannan tana kuka Aisha tatsani ganinta ahaka tace kiyi hkr sis nabari kidena kuka tace tom naji ngd kiransu tayi tace miye kuke kuka noor yace kudina databani Amra tace o'o aimani akabayar Aisha tace wayabasu kudi kuma khadeeja tace wlh kamal nefa nihar namamanta Aisha tace zekoyawa yayanki son kudi khadeeja tace noor wai hk shuru yayi yace nidae nidae tabani kudina basusan lokacinda sukafashe da dariyaba Aisha tace Amrana bashi nawannan hanun kirike nadayan hanunko bubbuga kafa tafara oooooooo Aisha tace kai subhanallahi khadeeja tace Amrana takaina kawo kudin na'ajiyemuku gobe muje sayayya kasuwa mikamata tayi takalli noor tace kaima gashi nakarba gobe muje kasuwa sayayya tom suka amsa amma Amrah ranta abace seda tabasu sweet sannan sukai shuru zuwa dare sukaci dinner suka kwanta cikin dare khadeeja tafarka banda kuka ba'abunda takeyi tanacewa azuciyarta*how could kamal betray her in such a way,he has always been her figure of admiration, her love,the one she was hoping to live the rest of her life with uhmmmm everything is a history yanzu*kuka take har zuciyanta nazafi Aisha tafarka tace sis kitashi muyi mgn kibar kuka magani tabata tasha yalafah tace khadeeja kinga kidena damun kankida wannan maganan shi danamiji baruwansa inmunmutu baida asara amma kituna yayanki shifa aurensa deyi baxema tunamuba wlh don hk yakamata mucire wannan damuwan aranmu abunda ciwo kam amma tunda munyi alkawarin yarda da kaddara to mubar wannan tunanin baxekaimu ko inaba mufara tunanin hanyan dazamu ladabtar da kamal khadeeja tace mudae muyi namu mubarwa Allah nasa.
Nafila sukayi sukakonta sewajan 11am suka tashi. Shiko gogan ko barci be iyayiba lallai yayi abunda yadamesa betaba tsammanin akwai abunda desashi irin wannan tunanin bako bacci yakasayi yadda yaga rana haka yaga dare wayrsa yadauka yakira nasir yace hello abokina nakiraka jiya akashe ajiyar zuciya yasauke sannan yace