Showing 9001 words to 12000 words out of 21561 words
nasir am in critical condition yace meyafaru kabari zancen bana wayabane pls kadawo gobe to nasir ya'amsa dan yasan serious maganane nasir yace lallai kamal nacikin wani hali tunda yafurta akwai damuwa.
Washegari da magriba ya'isoh ko gida bejeba yazo yasamu kamal natabari yace suje asibiti yace aa wani abokin aikinsa yakira yazo yamasa allurai hankalin mummy yatashi tunaninta meyasameshi daga jiya zuwa yau amma hankalinta yakwanta dataji likita yace bawani ciwo bane..........loading
[1/3, 11:16 AM] Hayat: I dedicated to my family
✳✳✳TAURARI UKU✳✳✳
*triple stars*
Page 13...............
Amma bawanda yasamu lbrn yanda Aisha take kowa yayi tunanin itama tamutu bamusan ya'akayiba kuma,to wan nan shine lbrn danasani gameda ni dayar'uwata umma tace lallai ubangiji shike tsara al'amura yadda yaso shekarun baya dasuka wuce munyi aure da baban Aisha kusan shekara (6)bamu haihuba cikin dare munfito asibiti banida lfy kukan jaririya mukaji akan hanyanmu nakomawa gida ganin jaririya a lullube yasa mukadauka kasancewan bakowa awajen ihun mutane mukaji sunacewa inasuke matan da jaririyan labewa mukayi hakan yasa basuganmuba semukaji ihun mace cikin hanzari mukabar wajan bayan mundawo gida semukaga Abu yafado a envelop hoto mukagani mace da jaririya a bayan kuma anrubuta kuceci yana Aisha sedai da'alama da jini akairubutun haka muka riketa mukadawo bauchi don gudun kar azzaluman dasu kakashe uwar subiyo yan mukacigaba da kiranta da humaira har tayi wayo Allah yabani ciki nahaifi husna baba yace bashakka hakane yadda sa'a tafada abbane yashigo yana fadin shikenan yanzu kinji dadi hankalinki yakwanta cewa tai eh babane yace aimukam alhmd dama munason munemi dangin yarinya amma bamuda inda zamufara Aisha to kinga ga iyayenki nan cikin kuka Aisha tarungume mom sekoke koke akeyi a falon yaukam gsky tayi halinta kiran yaya faruq mom tayi tasanarmasa take yafadawa Ahj babba duk cangida Kaduna yahargitse da murna mom tamusu alkawarin kaimusu Aisha sannan tace gaskiyan hausawane dasukace inbaka haifi yanbiyuba to yayanka dasu haifa gashi Aisha tafara.
Haka sukaje kano nanma seda mom tabasu lbrn ibtila'in dasuka fada suntausayawa Aisha sosai alhj babba yayitafada wae sakacine Dan haka Aisha badatakomaba tab Aisha da khadeejah sukafada dansunsan hakan bameyuyiwa bane kwanansu goma a kano suka wuce katsina wajan goggo yabi kwanansu uku sukakoma gida rayuwa tacigaba nrml yara sunata kara girma don yanzu watadaya yarage sushekara yaran suntaso sunacewa khadeejah mummy itakuma Aisha aunty basayarda dakowa se mummy ko auntynsu itama dakyar sukezuwa gunta musamman noor datafi nunamasa tsana sun iyakiransunan kowa sede uncle sukecewa su yasir.
Yau kamal yadiro garin bauchi gida yanufa yai wanka yayi sallah isha'i dayake yayi tafiyar dare abinci yaci bacci medadi yasaceshi bema kira mutuniyarba danyasan fushi takeyi dashi wata7 benemetaba acandinma cigaba yayi daneman matansa sede baya yarda mu'amala tahadasu seyasa condom yayenke shawarin deje gidansu sahibarsa wato khadeejah tofah nidanake gefe nakejin gurmi nace lallai gobe akwai drama su MAMAN TWINS, AMEENAT,NA'EEMA MRS DASAURAN MEMBERS INJE KOKU BAKWA JIN GURMI 😜😜IYE BACATMA INJE BIBALOOO
Misalin 10am yafarka besan meyasa yatashida kasalaba da mutuwan jiki ga gabansa natafaduwa innalillahi kawai yakefurtawa wanka yayi sannan yayi sallah yata addu'oin kaman mutumin arziki sannan yakira nasir awaya yace abokina plz kazo karakani gidansu mutuniyar cewa yayi sekayi kaman kanayi hala da kasanardani dawowankane dakace wani nazo narakaka badanjeba cewa yayi haba aboki plx karmuyi haka wlh zanma bayani inkazo nasir yace ohh nikamma ina meduguri sede kabari jibi dandawo kamal yace tab senajiraka harjiba lallai nazaku naga babyner nayi kewarta nasir yace naga acandinma kanada wata cikar dakasha romansu dariya yayi yace hakane amma su basu isah sukai babyner dandanoba dukda bantaba shaba nabarine semunyi aure ninasan kaina shiyasa naketa boye boye da itah Dan wataran badan iyajurewaba dariya sukayi sosai Sannan suka datse kiran kamal yayi kyau yafito cikin skyblue shadda takarbeshi da hulanshi kalan aikin shaddan da shoe da agogowa balaifi yahadu alokacin kamansa yafito da Dan Aisha tak da mahaifiyarshi yafara karo sukagaesa yace ina dad tace bayanan Ameera ce tace wow big brox kyaukenan gsky yau aunty ummi badataganekaba murmushi yayi yace much love sis Amir ne yashigo yace wow my yayancy Allah yadawo dakai lfy kagaida aunty ummi kallonsu yayi yace wai wayacemuku gun khadeejah danje mommy tayi dariya tace irin wannan wankan dole se anbi ummi tagani dariya yayi yafuta haryafita yadawo yace Ameera dakkomun sakonda nabaki dankaiwa babyner Amir yace yanzu kokunyan mummy bakayi mummy tayi kaman batajinsu Ameera tafito daukeda karamin akwati yakarba yafita murmushi mummy tayi tanasonsa sabida tarbiyyansa yanzu tamatsu ayi aurannan taga jikokinta .
Gidansu khadeejah yanufah yayi parking awaje baba megadi yabudemasa kofa yace dana yaukuma badakashigo da motabane yace eh sannan yamikamasa Leda gdy yayi Dan dabi'arsane inyananan kullum dezo datsaraban baba wucewa yayi yatsaya awaje abbane yashigo kanin khadeejah yace kakiramun auntyka haryawuce yace Abba zo yaro yagani abunsha'awa yaburgesa kaman balarabe duk kiwan noor bemasa kukaba wasa yaketamasa Abba dewuce yasa kuka yace karbesa miye sunansa noor yace yawuce direct dakin khadeejah yace aunty ummi kizo ga ya kamal yazo kamar amafarki tace are u sure eh yace kukan noor yasa Aisha saurin futowa daga wanka takarbeshi tana bashi nono khadeejah tace sis kijiyau kamal yazo kantane yasara amma batasan mesaba tace kijemana tace aa kishirya muje tace kifara gaba innagama danzo toh khadeejah tace tadauki Amrah suka fita tana isah tasamu yajuya baya tace amma mafarki kafarako juyowa yayi yace plx baby nasan bankyautaba amma kyhkr murmushi tai sannan tace aida nafara fushi ace matanda daka aura kamanta da itah komunyi auren haka dakayi kenan yace aa matsala akasamu amma ban isanamantadakeba ko ina tare damuna zuwa murmushi tai tasunkuyadda dakai yace au kunyana kikeji nakusa nacire wanna kunyan dariya sukayi atare kallonsa yakai kan Amra suna hada ido tafara dariya yace yan mata kinsannine kuka tafara tanamika masa hannu khadeejah tace Amra dakiwa amma yau kina kuka mawanda bakitaba ganinsaba daukanta yayi yabata 10k yace kusha sweet khadeejah tace sungode betambayi yayan wayeba itama batafadamishiba tanaso se khadeejah tafito subashi lbrn yaudaran maza Aisha kuwa tanagama shiryawa tasa kaya irin na khadeejah falo tafito dataje noor yace aunty danbiki tace aa kaje kayi wasa biyota yayi itakuma tanufi inda khadeejah take gabantane yaketafaduwa tarasa dalili kukan noor sukajiyo yanafadin aunty kijirani dukansa tayi yasa khadeejah juyowa tace haba sis guna dezo zo abunka noor dagudu yaje tana isah gabansu tadago daniyyar kallon kamal me idonta zegani mata shima kallonta yake Kodai amafarkine yafada azuciyarsa maganan dayaji Aisha tanayine yasashi yagane lallai bamafarkibane nunashi tayi dayatsa tana fadin meyakawo wanna azzalumin macuci mazinaci fasiki kuma Dan huta gidanmu kuka tafara sannan tacigaba mayaudari maha'inci Wanda bayida aiki se zina merayuwa irinta dabbobi da mahaukata kakama hanya kafita mana agida tunban kashekaba domin wlh zan iyakasheka ahalin yanzu sekuka yaci karfinta khadeejah cetamatso kusa da itah tace sis kina cikin hankalinki kuwa cewa tai gamatsiyacin dayakamata kitambaya yana cikin hankalinsa kuwa alokacinda idonsa yarufe har ya'aikata alfasha da kawar budurwansa Dobson zuciya da zalinci shine mahaukaci baniba kuma insha Allahu badakayi kyakkyawan karsheba mari khadeejah taimata sannan tace kina haukane kam Aisha wanna fa kamal ne Wanda zan aura rike kuncita tayi tace yanzu Ashe akwai rananda zaki daga hanu kimareni akan wani banza toh inaso kisani shine wannan shine Wanda namara kuma besty kuma shiya saceni yamun cikin Dana aifah noor&Amrah shine ubansu tasake fashewa dakuka tayi cikin gida kallon khadeejah yakoma gun kamal tace Allah ya'isah tsakaninmu dakai bude baki yayi deyi magana khadeejah takatseshi karkacemun komai domin kuwa banida lokacinka ayanzu natsaneka banason nakara ganinka kuma bazan taba aurankaba har abada domin danayi rayuwa dakai gwanda nayida dabbobi taja haunnun noor sukayi cikin fall...............loading
[1/3, 11:16 AM] Hayat: I dedicated to my family
✳✳✳TAURARI UKU✳✳✳
*triple stars*
Page 15...........
Bayan yatafine nasir yazauna kusa da kamal yace haba abokina kalleka kagani duk karame Kayi baki damuwan kwana (1)kacal kamal dakyar yace abokina kenan bazaka gane wani irin tashin hankali nake ciki wlh nagwammaci mutuwace tazomun adai-dai wannan lokacin da haka zefimun sauki nasir yace lallai nayarda kana cikin tashin hankali tunda har kagwammaci mutuwa da halinda kakeciki bayan duk irin tsanar dakayi wa kalman mutuwa to amma menene kedamunka haka ajiyar zuciya kamal yasauke sannan yace nasir kaibawanda danboyewa damuwatabane domin kazamto tamkar dan uwana wlh nasir inacikin wani hali seda nafada soyayyar yarinyannan khadeeja sekuma nakeji ayanzu ba lallai bane ta amince ta aureni nasir yace kamal haryanzu baka futomun tahanyar dazanganeba yace uhmmm nasir kenan ai inakaika barni inmutu mana kafin kabinneni wato San zuciya sukajanimun komai arayuwa nasir Aisha ce tadawo bakuma dawowarta bane yadamen alokacin Dana kusanceta tasamu ciki harta haifi yan biyu mace da namiji kaina yakulle tunanina yakare nasan yadda khadeeja da Aisha sukeson juna natabbata ayanxu khadeeja bazata taba aurenaba kowaye duk duniya bamesata ta auren se Aisha hawaye suka zubomasa nasir cikin kasalalliyar murya yace innalillahi kagani ko kamal kaga abunda nake gujemaka akullum abunda nake fadama kenan kakasa ganewa yanzu ga irinta sekasan abunyi kaga tafiyata mutum kaman shedan riko hannunsa kamal yai yace plx karkatafi kabarni yadda khadeeja tayi wlh seyanzu nake nake danasanin abunda nake aikatawa aduniya nasir yace yanzu mekakeso namaka dame dan tunkari khadeeja koko itah Aisha medamucemata medamufadawa iyayenka musamman mummy data yarda dakai Dari bisa Dari kaduba kagani ka'ajiye mummunan sakamako kayi cikin shege harda yara wlh ko sunbarka Allah badebarkaba sekagirbi abunda kashuka miye acikin Neman matan banza kamal yace nayi danasanin abunda nayiwa Aisha nacuceta Dan Allah nasir katemakeni wlh inason khadeeja nasir yace inkaganni alahira kaini akayi a wannan lokacin incemata me kabari sekura talafa kuma nasan halinka yakamata kachanza kadinga kiranta kobadata daukaba dakuma mata text inkuma kayi banza da'itah shikenan nibazan iyayin komaiba shuru yayi yalumshe ido yanason khadeeja kam amma anya de iyajuran wulakanci ina ba'a aifetabama barcine yai gabadashi haka suka kwana da nasir shike tafaman jinyansa.
************************
Kwanci tashi bawuya jikin kamal nasauki yayita kiran khadeeja kamar yadda nasir yabashi shawari amma batadagawa betaba tunanin akwai lokacin dadeyi baran soyayyar wataba segashi yau ya ajiye girman kai amma duk abanza.
Gidansu khadeeja kuwa Abba yasa ranar aure nanda 1mnth murna dafarinciki neyawanzu azukatan iyayen khadeeja da Aisha kuma tunaninsu yada ayi afasa auran sosai take kuka daga itah har Aisha Abba ne yakirasu danjin mekedamunsu kawai auren kamal nebamuso Abba yace zancen banza zancen hopi kumma isane shekara da shekaru bakusan saba se yanzu to bari kuji bada kumaidani mutumin banzaba wlh kogawarkice se ankai gidan kamal inyaso dagacan akaiki makoncinki yamike yai waje cikin kuka khadeeja tace munshiga uku sis wlh dankasheshi inkuma kashe kaina inhar aka auramunshi toshemata baki tayi sannan tace plz kibar wannan maganan inaji ajikina bazakitaba auren kamal ba a wannan lokacin amma yakamata munutsu khadeeja tace wani irin nutsuwa kuma Aisha banasonsa yanzu natsanesa duk duniya banda makiyi seshi tasake sa kuka metsuma zuciya mom ce tashigo tasamesu daniyyar tamusu fada dan Abba yafadamata yadda sukayi amma ganin yanayin dayaranta suke sesukabata tausayi tabbas uwa tadabance bakamar ubaba zamatayi tafara musu nasiha dafada duk da batasanmeyake faruwaba ganin numfashin khadeeja nason yankewa yasa mom tasowa tayi tarikota cikin hanzari Aisha tadauko mata magani tasha nakyar yasauka mata har bacci yadauketa mom tayi-tayi Aisha tafadamata matsalan amma taki sekusan 10pm nadare tafarka idon Aisha biyu takuramata ido tana kallonta kuka sosai Aisha takeyi tana tausayin aminiyarta khadeeja tamike sannan tace sannu yajikin dasuki tafada alwala tayi tayi sallan sannan tace dgsk sis dan auri kamal wlh banasonsa kinfi kowa sanin duk duniya bawanda natsana sannan yanzu yanason yahadani da iyayena wannan wani irin masifaneh Aisha tace haba sis kyhkr in Allah yyrda ba'abunda defaru haka ta talallabinta har bacci yadaukesu.
Kwanaki sunata matsowa haryanzu Abba bejanyeba mummy kam jikinta yayi sanyi danganin halinda yarta takeciki ciwo takeyi sosai gashi saura kwana (8)bikinta da kamal Abba yace kozata mutu se anyi Aisha kullum kuka tana rokon arzikin Abba karya aurar mata da kamal amma yaki mom taga abun yacitira tadauki mayafi tai kano gidan alhj babba domin tace bazata iyaba zamaba yazabi bare akan yarsa khadeeja nagadon asibiti konce ba lfy Aisha kullum kuka danma umma tanatare dasu gobe daurin aure amma khadeeja batamasan yadda takeba.
Yautakama daurin aure kamal natashirin angoncewa yawarke sosai har nasir nazolayansa har yagama hada kaya su umma nesukakarba Abba kuwa bayadaukan wayan kowa misalin karfe 2:00pm da'adaura auren Abba da nasir sunata shiri umma kuma tanagida damutane Aisha tashi tayi tai sallah tanata addu'o'i ma khadeeja da alamu numfashinta nashirin futa wayan Abba alhj babba yayi yakidauka seyakira nanasir yakaimasa yanadauka yarusuna yane alhj inawuni yace dabanwuniba dakaganni magana daya damuyi dakai inhar na'isah dakai kafasa aurannan inkuma ban isahba kadaura yadatse wayar..........loading
[1/3, 11:16 AM] Hayat: I dedicated to my family
✳✳✳TAURARI UKU✳✳✳
*triple stars*
Page 16..............
Shiru yatsaya yakasa magana yana matukarjin maganan alhj babba don uwa daya uba daya suke da mahaifinsa tunda mahaifinsa yarasu yake hannusa komai nasa shiyamasa haka yajanye maganan auran dan bade iya jayayya da alhj babba ba misalin 3pm su yasir sukaje asibiti Aisha cikin kuka tace andaura auren ko Abba yace relaxed my aunty anfasa ba'adauraba wlh tace dagaske ba'ayiba yasir yace wlh aunty kinsan tsohon yanaraye duk dayanada fituna amma yanaada amfani segodemasa kekuma gwanda kitashi don alhj babba yakira Abba yatsayarmasa anwatse ataron kinga yaya kamal wlh yaban tausayi kaman zeyi kuka Aisha batasan sanda tayi dariyaba taje tace sis kitashi amfasa wlh motsitafara suka kira doctor ba'afi 30mnt ba tafarka kallonta Aisha tayi tace sis kitashi alhj babba yahana dayau kinzama matan kamal cikeda zolaya murmushi khadeeja tai amma batace komaiba domin haryanzu kirjin naciwo sede bekai daba da magriba Abba yazo yadubasu yace gobe deyi asubanci alhj babba nakiransa sannan yamusu sallama su noor kuwa suna wajan ummah sedare su noor sukazo sunyi murna sosai daganin mummynsu haka suka kwana anan sundanyi tadi kadan.
Dasafe Abba yana wajan alhj babba yasha fada sosai yasashi daukan mom haka suka iso bame magana wakowa har bauchi jikin khadeeja yayi sauki yasa akasallamesu.
Bangaren kamal kuma kaman meciwon hauka yamarasa meke damunsa babban damuwansa iyayensa don sunkasa gane dalilin rashin yin auren ga soyayyar yayensa azuçiyarsa babban damuwansa yadegansu koda ahotone wannan dalilin yasa yadada son ya auri khadeeja Dan yasan yaran dasudawo wajansa amma yanzu ya deyi oho shawari yayanke yakira yasir yaturomasa hoton yayansa ba'adadeba yaturomasa masu yawa yace yagayamasa sunansu yasir yace namijin sunansa kamal(noor) macen kuma aunty khadeeja (Amrah)yaji dadi sosai haka yasa yasir yadinga musu video camera yanaturomasa amma asirri kar kowa yaji.
Aisha ce tace sis inason muyi wata magana khadeeja tace inajinki tace kinga mubar maganar daukar fansa domin garin daukar fansa akanhadu da iftila'i harma mutum yasake jefa kansa abala'i mukwañtarda hankalinmu muyita addu'a Allah yakawomana majaje muyi aure shikuma mubarshida Allah tinda baya bacci desakamana yayanki kuma kobayan raina akabashi su banyafeba ko kallonsu banyardaba mazinaci,fasiki,munafiki khadeeja tace nima bana goyanbayan abashisu Allah yarayamun yayana da imani Aisha tace ameeen.
Kamal natafama da ciwon zuciya amma yanata boyewa Mummy nasir ne kawae yasani ga yawantunani be isah yace debariba daga na khadeejansa sena yaransa yanzukam hakurinsa yakare yakira yasir yace Dan Allah yazomasa dasu noor da Amrah shikam yasir abun yadamesa miye dalilinsa nason yaran sekuma yace hala sabida aunty khadeeja tana matukar son yaran shiyasa shima yakesonsu da azahar kuwa yasa akamusu wanka suka fita a mota a guest house dinsa yasamesa shida nasir suna zuwa kaman sunsanshi sukaje dagudu yasir yace bari yaje gun abokinsa anan kasa kadan yadawo kamal yadauki noor yace kyakkyawan danakenan kamanka kaman ubanka Allah yatsereka da halayyana Amrace tace nima kadaukeni ace ainamanta ba'ayiwa daya Abu abar daya wasa sosai sukeyi yamamanta da akwai nasir sedayace lallai sannu kamal kama manta dani azaune adae kabanisu nadaukesu kamal yace yhkr kasan da dadadi yake inajin yarannan har cikin zuciyata inasonsu wlh yanzu sunfimun komai aduniya nasir yai dariya yace lallai kanada aiki yace no aiga yasir zerinka kawomunsu muna wuni Amrace tace uncle zansha chocolate yace sorry babyner dama na ajiyemuku mikewa yayi yadakko musu yabasu bayan la'asar yasir yadaukesu sukakoma gida kamal kaman demutu danbakin ciki haka yazamana kullum nasir nakaesu su ini har 1week yautakama asabar sunfito dasutafi suka hadu dasu khadeeja tace inadakuje amra tayisaurin cewa gun uncle kamal KAMAL Aisha tamaimaita tace wani kamal kakekaimun yaragunsa inda-inda yafara khadeeja tace munafiki dagayau karkasake kaemun yarana wajan wani inbahakaba ranka debaci taja hannun noor da Amrah sukayi cikin gida yasir yarasa medecewa yaya kamal seyacemasa sunje kano dasuyi 2weeks beji dadiba amma yayi hkr.
Mummy netakira kamal tace lokaci yayi dayakamata kayi aure inkarasa ummi hakan bayana nufin karasa rayuwankabane dole ajarabceka musamman inkanada imani inkaganawani sekace kai ba'ajarabcekabama yanzu kaduba Aisha yanda wani azzalumi yacutar da itah toh kowa kagani danasa kaddaran shuru yayi yace aransa randa mummy taji shiyazalunci Aisha yadatayi amsa mata yayi yafita ga ciwon zuciya nadamunsa gadamuwan mummy yadeyi oho.
***********************
Su khadeeja antafi kano daganan sukawuce Kaduna gidan uncle dinsu rananda suka fita zaga gari sukahadu dawasu samarika biyu kamansu daya hassan da hussaini tunsuna musu magana suna sharesu har suka amsa hargida sukabisu sukayi exchange na number hassan(Ahmad)hussaenin kuma (Muh'd Al-ameen)amma anacemasa Al-ameen soyayya mekarfi yashiga tsakaninsu khadeeja da Ahmad,Aisha da Al-ameen suma a bauchi suke Hutu sukaje Kaduna wajan kanin babansu.
Abbane yasa akakirasu beboyemusu komaiba gameda rayuwan Aisha Dan yalura dgsk sukeson junansu suntausayawa Aisha haka sukaturo iyayensu akasarana bayan Abba yakarbi sadakinsu sunshirya zama unguwa daya gida daya sede kowa dashashinta ansarana badayawaba khadeeja kuwa ciwo shuru tasamu kulawa.
Yau takama saura sati daya bikinsu anata shirye-shirye sunma manta