Showing 18001 words to 21000 words out of 21561 words

Chapter 7 - Taurari Uku Book Complete (1-End) .txt

NIl   

21 Mar 2025

1863

Kansu kallonta sukeyi sunrasa wani mahalukine yakirata fatimace tamike to makira munafuka algunguma indae harkene dakibada comment akaina da mijina shibayida iko to ki'adana kalamanki tajuwa gun mummy tace kingani ko itakemasa comment kinga har asirin yafara aiki haryana munanan maganganu akaina todanahaka yasauwakemun yazauna dawanda yakeso mummy tace duk kutsaya ya dakumayarmun da gida kaman gidan mashaya aiko agidan giya akyai babba balle gidana Dan haka kowa yasaurareni da kunnen basira kafin tayi magana sesukaji bude kofa noor ne da Amra suka shigo dakin Fatima dasauri tamike tana fadin yauwa Alhmd mummy sufadamana miye matsayin wayannan yaran agun kamal gaban khadeejah ne yafadi gani za'atona sirrinsu hakan yasata saurin cewa ki iyabakinki indae akan yayanane bakida matsala dasu Fatima tace kamal ga tacacciyar karuwa ka'ajiye agefenka tunda harda sign ta'ajiye gasunan mari khadeejah tadauramata sannan tace karki sake anbotana da karuwa domin ni tsaftatacciyace kuma metsarki kece kazama mehada shimfida da mazanda banataba wlh kikoma kikoyo tsarki da tsarkin zuciya domin"innallaha ta'ala dayyibun la yakbalu illa dayyibun"kamal ne yace plz ummi don girman Allah kibari cewa tai noor fada Amra take kokarin jifa da munanan kalamai wlh zanfarfasamata baki kiran Aisha kamal yayi tana dauka yasa a hansfree jin maganganun yasa tace twins sis pls stop that rubbish taya zaki biye ma wannan mahaukaciyar she ix illiterate karki wahalarmun dakanki kawai kibar gurun cewa khadeejah tayi your wish ix my command sis kawai tayi murmushi taja hannunsu noor tace sis kinyi gsky karancin ilimi ba'abunda bayasawa setayi waje kowa kallo yabita dashi afalo taga Ameera tace gud my aunty kinmun daide Allah yakiyaye hanya tafita tahau adedeta sahu gidan Aisha tayi tabata labari abunda yafaru kuma Ameera cetakirata Aisha tace lallai sis kinfa iyajankwalomana futuna tace eh nasan kamal kobamuda gsky debi bayanmu balle munada gsky Aisha tace hakane amma yakamata kifara nunawa mijinki soyayya Dan nasan yanzu mahaifoyarshi datayanke hukuncin yahadaku tace tab ae wlh dakuwa kullum senazaneta dariya Aisha tayi tace zanafah hhhhhhh befi 30mnt ba kamal da nasir sukazo afalo sukasamesu sunata hira kaman ba'abunda yafaru zama sukayi suma kamal yakalli Aisha yace wato ko kebayawa ba dadi tayi dariya toyazamuyi mubar yarinya karama ta rainamu ko sa'ar Ameera batakaibafa nasir yace naku mesaukine batantirin mara mutunci se kamal dakunanan kukaji rashin kunyan dayakeyi Aisha tace humm ae Fatima se ahankali yace angama magana mummy tace ahadasu awaje daya don bata yarda yasake fatimaba yace lokacinda dasake Fatima tana ina dama tabarta agunta dayafi mata kamal kallon khadeejah yayi yace rankishidade kinfaji umarnin hajjaju tace indae nine karakadamu bakomai Allah yadedetamu sosai yaji dadin kalaman Dan betaba tunanin haka daga wajentaba harwajan la'asar bayan al-ameen yadawo




Wayar kamal yafara ringing Amra datake game takatse wayar tayi tsaki akasake kira yasake katsewa tayi tsaki Aisha tace wlh inbakibar kusa daniba senaci uba...........kamal yayi saurin kallaonta hakan yasa takasa karasawa tace toh tayi gadon tsiya natsaki baniso wlh bawanda yalura dame yafaru afalon kowa yarasa mawa take bada amsa oho...... Khadeejah ce tazo tagane amma sekawai tai dariya tace Allah yasauwake......loading
[1/3, 11:16 AM] Hayat: I dedicated to my family
✳✳✳ TAURARI UKU✳✳✳
*triple stars*


Page 24..................












Sebayan sunyi magrib suka tafi gida haka rayuwarsu tacigaba Aisha ciwo yau yakaru yau yaragu harciki yakai kimanin 7month ga girma ga nauyi takara kiba kamar ba itaba khadeejah kuwa suna zaune da fateema kullum se fateema tajata da fada donma bata wani zama agidan kamal na futa zatafuta abunta khadeejah kuwa inta futa tosedai inzataje gidan Aisha ko inzasuje wunin gida yanbiyu nata kara girma domin yanzu suna primary 1 A School dayake shekarun bawuya harsunkai 5yrs Aduniya sunasamun kulawa takowacce bangare
Innalillahi wa inna ilaihi raji'un Allah yayi rasuwa ma Alh,Babba.




Shiryawa sukayi don zuwa kano domin mika ta,aziyyar mutuwar Alh,Babba babu Wanda beji mutuwanba balle mom dayakasance mahaifinta suna zuwa akayi koke- koke sosai Ananne ma Akasamu labarin dangin mahaifin Aisha kanuwarsa uwa dai uba dai tana zama a garin zariya hajia luba itace commissioner of health tasamu labarin rasuwan Alh,Babba hakan yasa tazo tabayyana kanta Aisha tayi kuka sosai haka itama hajia luba sosai taji tana kaunar yan biyu cewa tai yanaga yarannan suna kamamun da Dan kanwata dake aure agarin bauchi mom ne tace wakenan kwatance tai tsaf yatashi lallai gidansu kamal ne to metake nufi inji Aisha ta tambayi khadeejah shuru khadeejah tayi Aisha tasake cewa munbanu karfa lokacine yayi natonan Asiri khadeejah tace dazanfi kowa farinciki wlh Aisha tace haba sis mijinkinefa tace ke gwanda haka ko yayana zasu samu yanci adangin mahaifinsu bawai don atozarta kamal ba a,a sedan incire yara daga zargi kinga duk wanda yasani a danginsa baze wulakantasuba hajiya luba kuwa dagewa tai setasan uban yaran da mamansu labari mom tabata labari seda tai kwalla sannan tace yazamo dole nabiku mutafi bauchi tare naga yar'uwata shekaru bakwai rabona da ita donma ita tana zuwa mun har Dan nawa yayi aure bani da labari nunamata khadeejah mom tayi ga matar kamal din ai yatace Allah sarki lallai Allah gwani haka suka dawo bauchi tare gidansu mom tasauka har gidan ummah akakaita taimusu gdy matan gata dason jama'a ga fara'a sunsaba sosai da kowa tare da Abba yadauketa yakaita gidansu kamal tana shiga suka rungume juna don murna Ameer neyace wlcm our mom dariyarta ta ta'amsa dacewa ina Ameera dasauri tafuto tarungumeta mom wlh sallah nake segaki zama sukai suna hira Mummy tace aunty lubna yahanya lfy lao suka gaisa da abba yamusu sallama yatafi hira sosai sukasha tace ina dana banganshiba mummy tace yana can gun matansa kinsan matasan biyufa cewa tai aa to yarona yagirma Ashe cewa tai kinsan ya'akayi nazo bauchi tace aa aunty sekinfada cewa tai kinsan Alhj Babba yarasu ko mahaifin khadeejah da babban yaya ya aura mummy tadafe kirji tace karki fadamun don Allah yanzu Ashe tsohonnan nada rae tace eh wlh danaje senaga Ashe jikanda dana ya aura kamal mom tace ikon Allah ashedama ummi jikanshine aini bammasaniba gky aunty munada ganganci tun rasuwan baiwar Allah nan da yaya Babba bamusake bibiyar dangintaba bare muji ko ansamu lbrn yarinya babban yaya Aisha Aunty lubna tace aibadan baki lbr ansameta domin agidanma naganta harda tsohon cikinta kekuwa ba khadeejah da kamal ya aura suna tare da Aisha ba agidansu ai itace da matan yaya Babba da mahaifiyar matan dana kamal yan biyune kuma kinsan dama tunlokacin akace babban yaya yanbiyu ya aura baki bude mom take kallonta inbanda ameera datayi suman zaune me kunnanta yakejiyo mata aishan da kamal yayiwa cikin yan biyu yan uwane kuma nakusa dakusa dawanda yahaifi Aisha uncle Muhammad da mom dinmu uwa daya uba daya shine Babba a family su runtse ido tai tamike tabar gurun wayar ta tadauka takira kamal hello yaya kamal cewa yai to munafuka uwar tawa takirani ganinanma akofar gidan yadatse wayar shuru tatsaya tana jujjuya maganan yanashigowa yahaye kan cinyarta uwata tafi uwar kowa wlh shafa kansa tayi tana murmushi tace fadi kanka tsaye cewa yai ina mufeedana tai dariya tace mufeeda tana gida nabarota anata karatu yace da'itahfa danyi na uku cewa tai aiko kaikam kanason kayi gadon tsoho yabarmuku gadon aure-aure to wlh kul ko a mafarkinka dariya yai yace Allah yajikan tsoho sadiq amma aeseshi itakam hajjaju takasa tatsare mummy ta hararesa tace kai kakiyayenifa aunty luba tace ai naga matarka amma yakamata gobe kakakomunsu muwuni anan cewa yai ohk uwata zan kawosu ammafa I miss u so much tace nimahaka toya aiki yace alhmd hira sosai sukayi sewajajan 11nadare yabar gidan mummy ce takirashi awaya yana isa gida yadauko cewa tai gobe inxakuxo kidauko Aisha kuzo tare gabansane yafadi amma ya amsa datoh dakin khadeejah yanufa yasamu hartayi bacci zama yayi abakin gadon motsinshi yasashi farkawa cewa yai gobe kishirya dawuri damuje gidan mummy tace toh kwanciya yake kokarinyi tace miyehaka adakin Fatima kakeyau sauka yayi yadurkusa yace khadeejah kitemakeni wlh Fatima bin maza takeyi bakitunani ta ibomana ciwo wani harara tawatsamasa kai harkanada bakin wae Fatima tana bin maza aikae tunda nake aduniya bantaba ganin mazinaci kamankaba kamayardashi abunyi harda yar'uwan matanka abun kunyan da kayi gashi yafara bin yayanka kuma wlh nakusa nasamawa yayana yanci don nagaji ayitamun habaici nida gidan mijina kuma uban yayana yace nasani ummi am sorry nasani keda Aisha kunmun gatanda bakowa bane ze iya mun kuma a kullum ina muku gdy dahakan sannan kuma kiyi hkr kibarni inkwana anan wlh candin badadi salam takefa khadeejah tace to inaruwana da salamdinta ninake amfana tobari kaji dayau kadena kusantata harse karabuda dawanna matanka Dan karkajawomun cuta yazauna akasa ita kuma takwana agado hargari yawaye dasafe yashirya sukafuta yasaukesu noor amakaranta abiya suka dauki Aisha suna isah sukasamu su Ameera da Amir hira sosai sukeyi kafin yafita zuwa office yanadawowa yasamu mom tazo.








Zama sukayi afalo banda Fatima datuni tafita wajan shashancinta tunawa yayi bedauko su noor ba yakira nasir ba'afi 30mnt ba suka isoh dagudu Amra tayi wajan khadeejah noor kuma gun kamal sannan sukace aunty Aisha kin isone yajiki Amra tace ya kaninmu nanan tanuna ciki dariya Aisha tayi tace lallai khadeejah haka yaranki suka iyazare zance .




Amra tajuya tace la naganeki aunty luba tarungumeta tace yarinyar kirki noor zomana waenikam miye ainihin sunansu Ameera tace khadija da kamal aunty luba tace Ashe miji damata akahada dariya sukayi duka sannan sukaci abinci Fatima tashigo bawanda yagane batanan se kamal






Aunty lubna tace mom wannan itace mahaifiyar kamal wato mummy kanwanane mom tace Allah sarki kice dukanku uwadaya ubadayane harda yayanku baban Aisha marigayi ta'amsa da eh salati kamal yayi yace kuna nufin niyayan Aisha ne eh aunty luba ta'amsa shiyasa daanga yarannan se'ace kaikahaefesu mom tace inkon Allah yaugashi kinsamu dangin mahaifinki kallon kallo sukafara yi da kamal yana tuno irin wulakancin daya aikatamata lumshe ido yayi sehawaye khadeejah dakezaune itama sehawaye haka Aisha da Ameera nasir yayi karfin hali kowa kallonsu yakeyi Aisha kuka sosai takeyi khadeejah tayi karfin halin sharemata hawaye aunty luba tace tabbas akwae abunda yakefaruwa kufadamana sirrin dake damunku cikin kuka Aisha tace shine-shine takasa khadeejah aunty luba takalla tace kefadamun mekefaruwa itama kukan takeyi sosai kamal kuma yakasa kallonsu mom tace yau ga iskancin banza kunsa mutane agaba yakamata kufahimtardamu meke faruwa takalli Ameera tace dakifadamun dalilin kukanne ko aa Ameera cikin kuka tace shine uban su Amra da noor salati sukasaka afalon nasir yace dgskne abundatafada shine yayi wannan aika aika Aunty lubna tace yishuru plz kamal dana meka aikata kanwarka da uwar datahaefeka da ubanta uwa daya uba daya Ashe haka kazamo mahaifiyar kamal kam tamakasa mgn.........loading
[1/3, 11:16 AM] Hayat: I dedicated to my family
✳✳✳TAURARI UKU✳✳✳
*triple stars*
















Page 26...................
























_Labari da rubutawa __ASHMAT___


_A very heart touching story 2019__

__sadaukarwa ga dukkan masoya__

*And this page goes to u my sweetest heart,my twins sis, my partner in crime,my mummy twins, my bacatma,Aunty Aminat,my Nanancy,my aunty ummi,my ummu Abdallah,my shammiey.Thank you for all the DARIYA you gave me,the sweetest moment we shared together, fighting days(still remembering that blow you gave me mummy twins da muke ajin malam mus'af).thanks you sis for the encouragement, I love you so damn much*

My taurari uku
*triple stars*


End..........
Bantaba ganin irinkiba gaskiya duk duniya bawanda takaini sa'a tunda ina da Aisha humaira masoyiyata wanda batason kukana wanda akoada yaushe burinta farintamun rai batadamu danata farincikinba indai har khadeejanta zatasamu nikam Alhmdllh Aisha ce tace a'a sis nine dai nayi sa'an samun yar'uwa ta kwarai kuma barin rayu wata wanda inbata rayuwar bazeyi dadiba nagode wa ALLAH rungume juna sukayi suna kuka Amrace da noor suka shigo Antashi A school yanzu ana JIS one Amra ce tace wayyo Allah Aunty haryanzu bazakubar rayuwan kukaba pls mommy kubari mana Aisha murmushi tai tace yarinyan kirki wanda batason ganin iyayenta cikin damuwa karki damu munbari noor ne yace mummy ina kan wanmune ehshert Aisha tace tananan tana barci Abinci sukaci Aisha tace suzo suje siyo Ashoben bikin su Abba kunga bikin yakusa tom suka mike yaseer ne yakaisu suka saya suka bada teller dinkin suka dawo gida Abbansu suka samu yadawo sunata hira da goggo yabi Amra tai tsalle kan cinyarta tace tsohuwa meran karfe kinki mutuwa muci gunba goggo yabi tace aise nakaiki dakinki namiki jego inkin haihu duk wajen sukayi dariya Aisha tace Abba yace na,am humaira me yafaru cewatai Abba mota yace wa ni inbaku mota kamal ma yace mun zebaku nahana cewa tai don Allah Abba aiyanzu mugirma yace ijiwa kuwa mom ne tace haba Abba don Allah adai duba bakomai dayardan Allah cewa yai shikenan uwargida tayi magana zanfadawa kamal bawai don bazan iya sayaba sedai don yariga yamun magana inyaga nasaya hakan beyi tsariba mom tace hakane kam da daddare kamal yazo yadaukesu gida sukayi direct A safiyar washigari yakawo musu makullin galleliyar motarsu komai iri daya har yanzu basu denaba komai nasu daya sukeyinsa amma sudakansu suna tsoron sutuka motar daban daban sedai wataran sufita Ana khadeeja ko ana Aisha sunje zariya wajen Aunty luba bayan sundawo akayi maganar nunamusu aiki sunyi sa'a sunsamu don momce tayi cuku chukun hakan rayuwarsu tana tafiya normal yadda yadace komai kalau suke gudunar da shi soyayya nakara karfi sosai tsakanin kamal da ummi haka humaira da al'ameen matar nasirma ameera kanwar kamal tahaihu tahaifi danta na miji kyakhkyawa dashi akasamasa suna Muhammad mahaifin naseer kullum suna kara kaunar junansu khadeejah da Aisha sedaini nace basu kai nida twins sis ba


















Yadda suka burgeni shine hargobe su noor da Amra basu sancewa ba khadeejah tace tahaifesu ita ma Aisha bata taba nunawa ita tahaifesuba kuma bata taba nunawa ba ita ta haifi ehshery ba to Allah yakara musu kaunar juna .














Ina gayyatar duk wanda yakaranta wannan littafin ko yaji labarinsa zuwa wajen bikin aure, walima,liyafa,kamu,dinner na auren yasir da husna, Abba da zuhra, Ameer da Fadeela wanda za,ayi ranar Friday 18-07-2019 Amma banda warwaso pls .








Alhamdilillah my life is full of happiness once again. I realized that not all things are settled using revenge. I would've loosed Abbakar now if not my kamal big heart.I respect him a lot for that sacrifice.I who lack respect 4 elders now give everyone his deserved respect. What more could I ask for? Nothing! Alhamdulillah 4 everything.




Alhamdulillah!.All thanks be to Allah, for giving me the strength to write up this book.I thank you all for your maximum love and support. I'm nothing without you guys.I love you babes,I love you two so very much.thanks you for being there all the time.










MY ASHNAH
you might not be there,but you're always buried deep in my heart🖤i love you my abokiyan damuwa.


MY KAMAL
My super amazing big bro.thank you bro for being that amazing soul.My husband to be🖤🖤🖤🖤God bless you for me.




Hey guys.there is no way I can forget you all beautiful souls


Hafsat Abdullahi Abba
Maryam Thomas nafisu
Habiba shehu Alkali
Sa'adatu Aliyu Sa'eed
Maryam Umar Sa'eed
Aisha Bala Abdullahi
Hajara Adamu Rauta
Hajara Salisu Adamu
Raliya Kabeer Ladan
Aisha Bala Ahmad
Ummul-Aiman Muh'd
OMG you guys are too much.But i want you all to know that wherever you guys are.I love you all so very much.Ana Uhibbukum Fisabilillah💞💞💞💞💞💞💞


*ASHNA* I don't have to say much.you know how special you mean to me.


*To my group members*
My twins sis
Mummy twins
Fatima Isma'eel(BACATMA)
Aunty ummi
Nanancy
Aisha Ibrahim
Ummu Abdallah
Aunty Ameenat
Aisha Aliyu shehu
You guys are just super amazing. I love you all .you guys kept me going with all the love you shower me.I love you all beautiful ladies and gentlemen. God bless you all.





*don't forget to show some love by voting and commenting please sisters*.


KUJI SIS METACE


Bangirma agareki my twins sis ummi-salma Muhammad dakika bani contract narubutun littafin taurari uku(triple stars)tare da jinjina agareki tagidan (kamal)dayardan Allah kuma (ummin yan biyu)
*Noor&Amra*
Gaesuwa gareku my brothers and sisters nice taku har kullum
*Aisha Bala Ahmad*(Ashnah)
Tare da twins sister net
*ummi salmah muh'd*(Ashmat)


I love you all.see you in a long time. Not soon 🤪🤪🤪🤪🤪🤪🤪


Banyarda wani kowata yasatamun novel ba pls karkowa yamun copy kowa yayi nakansa.


*wassalamu Alaikoom🖤🖤🖤🖤🖤🖤🖤🖤*.
[1/3, 11:16 AM] Hayat: I dedicated to my family
✳✳✳TAURARI UKU✳✳✳
*triple stars*


Page 25......................








Saboda tunanin yaushe kamal dinta yazamo haka innalillahi kawae take furtawa abunda kamal yake gudu kenan Amra ne tataso tazo wajansa tace abbana plx stop crying tafara sharemasa hawaye noor yaje yasharewa mummy sa sannan yaje gun aunty Aisha yace kyhr mummy kamal tace kabani mamaki yadda nayarda dakai da iliminka da tarbiyyrka ka'aikata wannan abun kunya gayara haryara amma kabatasu dakazanta duniya zasu kirasu she.........mummy su khadeejah tace kyhkr tunda Abu yariga da yafaru kaddara tariga fata bayadda damuyi haka Allah yarubuta mummy tace bani nake tunani ba in dadynsa yadawo abun badadi aunty luba tace ae inanàn wannan rubutaccen al'amarine hakika Aisha da khadeeja basosai akesamun irinkuba a duniya Allah yamuku albarka sannan kai kamal munaso kasani ko bayan ranmu kabari ummi da haumaira suka wulakanta Allah ya'isah kamal yace don Allah kuyi hkr musamman mahaifiyata da mahaifiyar kanwata hakika ninabata wa zuri'armu suna naraba Aisha da budurcinta hakika inamebawa maza shawara akan duk abunda akamaka kyhkr inkuma badakayiba kayi binciken alakanka da mutum amma hkr shiyafi
Inasake bawa yan'uwa biyu hkr kuyafemun Aisha tace yaya kamal najima dayafemaka komai yafaru laifinane daban marekaba dabakakai da daukan mataki memuni akainaba iname cewa plz mudena saurin wulakanta Dan Adam don hakan badedebane Donni banga riban hakanba khadeejah tace nikam ba'abunda zancee wlh se gdy wa Allah domin nayi sa'ar yar'uwa mekaunata kaman Aisha domin ita tafi cancamta ayaba domin soyayyar da talura inayima kamal yasata boye duk wani sirri don tacikamun burina madallah dasamun yar'uwa kamarki nidanake gefe nake kallonsu nace ai batakai twins sister naba kamal ne yace I

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login