Showing 3001 words to 6000 words out of 46754 words
Chapter 2 - A WATA MASAURAUTAR (1 to End) Book Complete by Ummu Safwan .txt
yake cikin super market din yafito waje yarima adnan zaiyi siyayya, nan take kowa yashiga hada kayansa domin yafita yabashi wuri yashigo, amma bnda bilkisu daci gaba da daukar kayan datake bukata.
Shinfidar kafet akayimasa a inda xai taka kafarsa, mai dauke da tambarin sunan prince adnan, takawa yakeyi cikin qasaita da isa, fadawa sai kirari sukeyimasa suntakemasa baya.
Adai dai lkcin bilkisu takare siyayyar kayanta xata fito, nantake sukaci karo da juna, sai kallon kallon sukeyiwa junansu, shiyana kallon Dan karamin bakinta, ita kuma tanayimasa kallon sama da kasa
Taja dogon tsaki xatawuce, saiji tayi madawa nakiran karya kikeyi yar matsiyata duka kinemi gafara a wurin yarima, shi kuma wani murmushi yakeyi najin dadi yanajiran ta durkusa tabashi hkri
Ta kuma matsawa kusa garesa saiji yayi tawatsa masa miyau (yawu) a fuska
Bakayi martabar da zan baka hkriba, taja hannun safeena sukafito, fadawa sukayi yunkurin tareta, ya tsayar dasu, siyayyar da baiyiba kenan Yajuya yashiga mota direba yajashi sai GDA
Written by Ummu Safwan luv u allππ
ππππππππππ
A wata masarautar...
ππππππππππ
Written by Ummu Safwan 07066214433
Page5β£
A fusace yakoma gida, duk inda ransa yake yabaci, fadawa sai kwasar gaisuwa sukeyi amma baya kulasu,
Dakinsa yafada kai tsaye, a kan makeken gadonsa ya kwanta sai faman ajiyar xuciya yakeyi, xumut yamike tsaye kamar wadda wani abu tsunkulesa, sai safa da marwa yakeyi, yana tunanin irin abunda bilkisu tayi masa, a rywarsa babu wani wadda yatabayimasa irin wulakancin da bilkisu tayimasa, tabbas xan dauki mataki a kanki xan nunamaki cewa kin tabo jinin sarauta, domin sarauta bawasa bace,
Tafe take cikin farin ciki da annashawa, sai murna takeyi domin rayuwarta tayimata dadi, domin tarama wulakancin da prince yayi mata sai bawa safeena labari takeyi tana dariya.
Saiji tayi anjanye mata mayafi a bayanta wai gawatayi a fusace, sai ganin fadawa tayi kowanensu da katuwar bulalarsu a hannunsu, suna kallonta yarima yace axomasa dake yar matsiyata.
Kallo tabisu dashi cikin mamaki, batada alamar motsawa daga inda take, ganin batada alamar tafiya suka suma yunkurin daukarta.
Wata irin tsawa takatsamasu wadda kowane daga cikinsu saida yashiga hankalinsa, domin suma sun fahimci wani abu atareda ita,
Kallonsu takeyi sama da kasa, duk wanda ya kuskura yataba mun jiki to wlh kusani duk sai kungane kurenku, ta kuma dallamasu harara
Duk abun nan dayake faruwa a kan idon yarima, shima mamaki tabashi, ta yanda take iya katsawa fadawa tsawa, shidai a iya saninsa duk wadda yayi ido biyu da fadawa sai hankalinsa yatashi musamman idon ba'a gidan sarauta yakeba, shiyasa yaturomata su domin sutafi da ita, mamaki yakeyi to ita wacece?
A fusace yafito motar yaja hannunta da karfi tana kokarin kwacewa amma takasa, ya bude murfin motar ya turata ciki yamayar yarufe yaxagaya maxaunin direba yashiga yaja motar da kafi yabar makarantar da ita
Luv allππ kuyi hkri da wnn
ππππππππππ
A wata masarautar....
ππππππππππ
Writing by Ummu Safwan 07066214433
Page6β£
JINJINA GAREKI QAUWATA TAKAINA, BILKISU MUSA MAISAMARI, ALLAH YABARMUNKEππΌ YANUNAMUN RANAR AURENKI RANAR ZANKWASO
SHOKIπ―π―π―π―
Tafiya sukeyi mainisa, bbu wadda ya kula dan uwansa, prince sai huci yakeyi kamar wani xaki, tuki yakeyi kamar xaitashi sama
Ganin bayada niyar tsayawa, gudu yakeyi sosai, duk tsoro ya lunlube bilkisu, juyawa tayi ta kallesa idanunta cike da hawaye,
Cikin yanayin kuka take magana, malam wai ina xaka kaini ne?
Menatare maka a rayuwa kakeson kaga kamusgunawa rayuwata?
Mekake takama dashine?
To wlh kasani duk abunda yasameni kaima baxa a barkaba,
Kuma saikayi dakasani a rywarka, idon sarauta kake takama da ita, sarautar wata masarautar tafi sarautar ku, ina mai tabbatar maka da kajuya da akalar motarka kamayardani a inda kadaukeni,
Duk masifar da takeyi be kulataba be kuma fasa gudun dayakeyiba, idanunsa sunkade suyi jajer, duk maganganun da takeyi jiyakeyi kamar tana watsamasa ruwan xafi a jiki, musamman da takecewa Sarautar wata masarautar tafi sarautarsu. Metasani a sarauta, datake fadamasa haka, tabbas xan nunamata kalar tamu sarautar, domin ta tabbatarda bbu wata sarautar da tafi tamu masarautar mulki.
Wani dogon burki yaja a dai dai wani katafaren gida, megadi yafito yabude masa get, yashigar da motarsa a guje yanufi farking space, yaja wani dogon burki wadda saida bilkisu tarufe idonta saboda tsoro, tashiga zubar da hawaye, tana maiyi masa Allah yasa a xuciyarta,
Fadawan dake gadin gdan saida shiguwarsa a guje tabasu tsoro, kasancewa kuma basusan da xuwansaba, domin idon xaixo yakan kirasu a waya yashedamasu da zuwan nasa domin a share masa gdan ka kankabemasa kura. sunynasamakin xuwansa domin ba a dai dai wnn lkcin yake xuwa gdan shakatawar nasa ba
Ganin tsayuwarsa lfy yasa suka runtumo a guje sunka sunkuya alamar girmamawa suna gaidasa tareda yimasa kirari,
Allah yataimaki yarima, Allah tsare gabanka ya kuma tsare bayanka, Dan sarki jikan sarki, sarauta gabanka da bayanka, Kaine xaka kaji mahaifinka, yarima mejiran gado, Allah ya taimakeka bamusan da xuwankaba,
Xagayemasa mota sukayi sunatayimasa kirari shikuwa, saiji yakeyi da qasaita da mulki, kasa fitowa yayi saida ya dauki minti 30 sannan yabude murfin motar ya fito,
Duk abun nan da akeyi bilkisu kallonsa takeyi, tana mamaki a xuciyarta ta yanda yakeji da mulki da isa
Da kuma miskilanci.
Koda yafito fadawa nabiye dashi, xagayawa yayi dai dai wurin xamanta, yabudemata murfin motar, beyi mata mgnaba ita kuma batayimasa, bata kuma fito a motarba,
Ya dauki minti 10 a hka, sannan ya maida kallonsa gareta, yace idon bazaki fitoba xansanya fadawa su daukomun ke akai, sushigomun dake,
Yana kaiwa nan yajuya yayi tafiyarsa, ganin yasoma tafiya yasanyata fitowa domin yana iya sanyawa a dauketa din tunda ba imani ke garesaba,
Tafiya yakeyi tana biye dashi. Domin ita koda xa'a kasheta batasan a inda takeba,
Wata kofa yanufa,tana biyedashi shiganta kofarke dawuya taganta cikin wani katafaren pallow na alfarma pallow yyi kyau sosai amma duk da kyau pallow baxai rudetaba domin tasaba ganin fiye da irin wnn
Tsaye tayi abakin kofar taki Shiga ciki,
Shima tsaye yyi yana kallonta, beyi mata maganaba, saifama yakeyi da mulki, sunshafe kusan minti 30 a hakan, sannan daga karshe yabude baki yyi magana, idon bazaki shigoba xansanya a fadawa su daukomun ke,
Domin yanxun kinshigo fadata, xannuna maki sarauta da mulki ba abun wasabane,
Xan mulkeki yanda rai keso, domin na fahimci a gda ba'a koyamaki yanda xaki daraja masautaba, basu kuma koyamaki yanda zakibawa yayan sarauta girma ba,
Domin xan a xabtar dake yanda kikasan ake axabtarda tsintantun bayi,
Xaki xama baiwata, kuma kiyimun aiki irin na bauta, har sai kin fahimci cewa kintaba yayan gidan sarauta,
Murmushi tayimasa tareda karasa shiga daga cikin pallon, karasawa tayi kusa garesa tana maiyin murmushin a fuskarta
Xagayesa tashigayi tanayimasa kallon sama da kasa, sai daga karshe tabudemaki tayi mgna,
Adnan kake kowaye? Baka isa nayimaka bautaba, kuma bakayi martabar da xan xamemaka baiwa ba,
Dame kake takane? Kalmarka dayace kace mulki, to kai ba yarima bane face bawa, ba kuma bawan kowabane face bawana ni bilkisu ta nuna kanta
Ko kamanta lkcinda kabudemun murfin mota nafito, to kasanya a ranka tun daga lkcin kasomayimun aikin bauta,
Writing by Ummu safwan
.Ina ganin sakon ninku masoyana nagode
Luv Allπππ
ππππππππππ
A wata masarautar....
ππππππππππ
Writing by Ummu Safwan 07066214433
Page7β£
BANSAN DA BAKIN DA XANGODE MAKUBA MASOYANA HAKIKA INA GANIN SAKON NINKU, NAGODE ALLAH YABARMU TARE DAKU, LUV U ALLLππππ
Magana takeyi amma idanun yarima sunkade sunyi jajir, gaba daya kansa ya daumasa xafi,
Tsawa ya daka mata, wadda ita kanta saida ta firgita, amma bata nunamasa hkan ba,
Karya kikeyi wlh ke wacece? Da har xaki kirani bawanki? Lallai yau saina sanya a ladabtar dake, sai Sanya anhoraki horo mai tsanani, horonda saikinyi dakinsani dabaki xo duniyaba,
Kallon sa tadingayi sama da kasa, kaima
Dame kake takama bayan sarauta, har sarauta kakeyi? Ina Mai tabbatar maka da idon kaga mulkin wata masarauta to xakasan kai yarima adnan ba sarauta kakeyiva, sonkai kakeyi da nuna isa,
Ta kuma yin murmushi tana kallonsa, inason kafadamun a wace masarauta akace bafade ko bawa ya dau mace?
A tunanina idon kana takama da mulki ko sarauta bata haka yadace ka bulloba,
Kataba ganin anyi Prince kaxami, dubeka wlh a wata marautar ko waxiri baxa'a bakaba bare a baka prince mai jiran gado,
don hkan nace ba sarauta kakeyiba illah hauka don haka nace kaje wata masarautar koda za'a nunamaka yanda ake gudanar da mulki da sarauta,
Taku takeyi dai2 a cikin pallon, sauda taxo gabdashi tashiga xagayashi tana kallonsa sama da kasa
Kallonta kawai yakeyi yana tunanin irin hukuncin da zaimata
Sai dai yaji ta kyalkyale da dariya, daga bayansa, juyawarda zaiyi sai yaga tana nunashi da hannu tana dariya
Nan yashiga kallon kansa sama da kasa, yana tunanin meye a jikunsa wadda take kallo yake bata dariya?
Gashi tafadamasa maganganu masu zafi, wadanda yake tunaninsu,
wace kaxanta yakeyi wadda har zata kallesa tace masa qaxami?
Duk jiyojin kansa sun firfito sbda bacin rai,
Besan lokacinda ya doka mata tsawa, had saida takusan faduwa xaune sbda tsoron da tajiya, da kuma yanayin da taga ya chanxa,
Yanunata da yatsa, kiyimin shuru,
Ke wacece?
Me kike takama dashi?
Waye ubanki a garin nan?
Da har zakixo masarauta ta, fadata, kina fadamun maganganu,
Kallonsa takeyi cike da tsoro amma ta dake a xuciyarta, domin batason yagane tafarajin tsoronsa, domin yaji ddin yimata wulakanci,
Ido tabisa dashi tana hararansaπ
Ubana ba wanibane, kuma be xama dole kasan koshi wayeba,
Kuma babu abunda nake takama dashi face darajata da martabata ta ya mace.
Kuma ni mutum ce mai rai da numfashi kamar kowa, kuma kamarka kodayake gani kakeyi a tunaninka kamar kafi kowa,
Da kuma kace na iskoka fadarka, masautarka, a tunanina a gaban bainar jama'a kasatoni, kuma wlh saikayi danasanin abunda kayi domin ni bana barin ayi zalunci bareni bilkisu a xalunta,
Mekike iyayi? Mexakiyimun?
Ke harkinada matsayinda harxakice zaki iya ramuwar abunda nayimaki?
Nan yyi murmushin mugunta, ya jefar da wayarsa a kan kujera, ya xauna yana kallonta
A gogon dake makale a hannunta na gwal, tadiba 12:pm ta maida kallonta garesa, shima ita yake kallo domin yaga agogon dake saye a hannunta, saida ya firgita da ganinsa, domin yasan tabbas a kwai wani abu datake boyewa a kanta,
Saiji yayi tana mgna, prince ne sunanka ko yarima ne ko adnan?
Lkcin cin abincina yayi, ina bukatar a maidani gda, domin nasan bakada abunda kake iya ciyardani,
Xumur yamike tsaye yashiga kwalawa fadawa kira
Writing by Ummu safwan
Luv u allππ
ππππππππππ
A wata masarautar.....
ππππππππππ
Writing by Ummu Safwan 07066214433
Page8β£
NAGA SAKONKI INA GOSIYA UMMULKHAIRI NIGER ALLAH YABAR KAUNA,
INASONKU MASOYANAH A DUK INDA KUKEππ
A guje fadawa suka fito, kowane daga cikinsu, kansa a sunkuye alamar girmamawa,
Allah ya taimaki yarima gamu,
kallo yabisu dashi ya kuma mayarda kallonsa xuwa gareta
Yana murmushin mugunta, yacewa fadawan suyi tafiyarsu,
Yace daya daga cikin abunda xan axabtar dake dashi kenan yunwa, xan horaki, horo mafitsanani, domin sai kinyi danasanin taba yayan sarauta,
Kisani bbu wani abu daxaki nema kirasa a gdan, babu bawanki dakika ajiye daxaki sanya aiki da harkika iya bude baki kinafadin lkcin cin abinci yyi
Mekikasani najin dadin rywa?
Da harxaki iya bude baki kifadi hakan,
Tokisani abinci baxaki cishiba har sai lkcinda naga damaπ
Murmushi tayi tana kallonsa, tadaga masa hannu ya isah βπΌ yarima, kasani bakowane irin kazamin abinci nkeciba, musamman wadda yafito ta hannunka,
Nafadamaka lkcin cin abincinane yayi ina bukatar a maidani gda,π
Kallonta kawai yakeyi, bayada niyar motsawa daga Inda yake,
Ganin hakan yasa itama tanemi wuri a kan kujera ta zauna,tashiga dan ne Dan nen, wayarta dake hannunta,
Can dai yaga xaman baya masa, tashi yayi, yafada dakin barcinsa a kan makeken gadonsa yayi kwancensa yana waya, da abokaninsa yan group dinsu maxaje grp ynadariya,
Bayan yakare wayar,da abokanensa, sai yyi kwance rubda ciki, yana murmushi koba komai yasan yau ya rama abunda bilkisu tayimasa, koda yunwar da yabarta yasan tahoru,
Tsayin minti 30 yana kwance, ko meyatuna? oho xumut yamike daga kwaciyar, yanufo pallon inda bilkisu take xaune rywarta a bace, domin ynxun 12:30pm lokacin tashinsu daga makaranta yayi,
Jakadiya xatayi sauraren dawowarta mkrtar
Ta kallesa sama da kasa daniyar tayi mgna, amma kuma tafasa,
Kallonta yakeyi yana murmushin mugunta, nufota yayi yana kallonta, malam kitashi mutafi.
Kallonsa tayi da niyar tayimasa mgna, amma kuma tafasa, takara dibun agogon hannunta taga 1:00pm hankalita yatashi domin tasan jakadiya xata shiga damuwa, narashin dawuwarta,
Batayi masa maganaba bata kuma kallesaba, domin zaran tabudi bki tayi mgna kukane xai biyo baya.
Mikewa tayi, tabi bayansa suka nufi mota,
A bakin mota taja tayi tsaya, shikuwa har yaxauna a maxaunin direba, yana jiran tashigo sutafi, taja tayi tsaye, ta dauki tsawon munti10 a hka, ganin batada niyar shigowa tanason batamasa lkci, yabude murfin motar da karfi yafito,
Don Allah malama idon baxaki tafiba kijaye kibawani hanya na wuce, tunda ke bkitashi tafiyaba, ni inada abunyi,
Kyalesa tayi kuma bata matsa daga inda takeba
Kallonta yaci gaba dayi, yace kodayake gdan ne bakyason fita, sbda kinga gda mai kyau, kuma kinsha esee ko? To saikinbar gdan nan koda ranki bayaso.
Fisgar hannunta yayi da karfi yabude murfin motar ya jefata ciki
Ya mayar da murfin yarufe
Ya xagaya yashiga maxauninsa ya tada motar yajata da karfi suka fita gdan.
Tafiya sukeyi bata kulashiba harsuka kusan zuwa mkrta, gabda xai shiga mkranta sanan tabude baki tace ajiyeni nan
Da karfi tayi mgnar yaja wani burki da karfi ya tsaya domin saida tabashi tsoro
Mude murfin mutar tayi tafita, snn ta sunkuya tayimasa mgna,
Ngd da bin umurnina da kayi na ajiyeni a nan, amma kasani bana barin bashi,
Mukama da kai wani likacinβπΌ
Writing by Ummu Safwan
Luv u allππππ
ππππππππππ
A wata masarautar.....
ππππππππππ
Writing by Ummu Safwan 07066214433
Page9β£
WANNAN PAGE NAKINE NAFEESAT DAURA (SAHIBA) INA GODIYA DA KULAWARKI, ALLAH YA BAR KAUNA YANUNA MANA RANAR AUREN MUHIBBATπππ
Yanayin marecene mai hade lumshi da iska mai dadi,
Bilkisu ce tareda da safeenat, tafiya sukeyi cikin farin da annashawa, fira sukeyi suna dariya alamar yanayin garin yyimasu ddi,
Sautin dariya sukadinga ji a gefensu yanatashi, waigawarda bilkisu xatayi, saitaga majalisace ta mazaje grp xanxaune, suna kallonsu suna dariya, ido biyu tayi da prince sai yakuma barkewa da dariya tareda mukarabansa suna nunata da yatsa,
Batabi takansuba, domin tasan abunda tashirya masa, saidai taja hannun sakeenat subar gurin da saurinsu,
Yau ranar alhamis CE takasance ga daliban makarantar suke halarta a wani resturent dake makarantar domin shakatawa musamman idon marece yayi
Bilkisu ce tareda safeena suka nufo wurin shakatawar, kowace taja kujera ta xauna, bilkisu tabada umurni da akawo masu abun motsa baki,
Koda aka kawomasu, sunfara sha kenan, sai bilkisu ta kalli safeenat tace don Allah sister danjirani naje canππ» nadawo, bata kawo komai a rantaba, tace OK sister amma karki dade, tace karkidamu ynzun zandawo,
Wata hanya tabi wadda xata sadata da wurinda aka ajiye wasu fararen kujeru guda 4 kallon kujerin tashigayi daya bayan daya, idonta yakai a dayar da akasanyawa tambarin Prince adnan, saitayi murmushi cikin farin cikin, takarasa kusa da kujeran, saida tafaqaici idon mutane yanda ba mai kallonta, snn taciro wani abu a jakarta mai kamar allura tasonsoka a kan kujeran, idon ba lura kayiba baxaka gane ansoka wani abun a kaiba tana karewa tayi saurin barin wurin, ta koma wurin xamanta,
Labari sukeyi da safeenat amma hankalinta naga prince domin tana dibon shiguwarsa
A can ta hango prince yashigo yana wani kasaita da mulki da miskilanci, fadawa abunkaninsa suntake masa baya, shikuwa harwani kankabe jiki yakeyi da hankicif, yana wani yauki da jinkai, bai tsaya a ko inaba sai a wurin xamansa, domin yasan a nan kawai yake xama,
Saida abokaninsa suka xauna snn shima ya xauna
Xaunawarsa keda wuya, mexayaji saiji yayi wani abu ya tsikaresa a duwawu, wata irin wahalanliyar kara yasaki, harsai da hankalin mutanen wurin gaba daya yadawo kansa,
Nan take kallo yadawo kansa, kowa mamaki yakeyi meyasami prince yake kuwa hkaπ€
Nan take maxa da mata kowa yayo kansa ganin yakasa tashi, daga xaunen, dayake, amma banda bilkisu, kuma ta hana sakeenat xuwa,
Kowa tambayarsa yakeyi prince lfy? meke faruwa? amma yakasayin mgna, sai xufa ke tsantsafosa ta ko inaπidanunsa sunkade sunyi jajir alamar rywarsa tabaci
Ganin bayada niyar mgna kuma yakasa tashi, sai abokaninsa suka dau wayarsa, suka kiramasa fadawansa dake can waje sunayimasa tsaron motarsa,
Ganin kiran yarima fadawa suka nufo wurin a guje, suna Allah ya taimakeka Allah yakaremaka lfyarka yarima gamu, be kallesuba sai yayi masu nuni da sudagashi, basu gane abunda yake nufiba, saida abunkaninsa suka fadamasu abunda ke faruwa,
Batare da bata lkciba suka kankaresa yanda bbu mai ganinsa
Daya daga cikin fadawan ya kamasa ya mikar dashi tsaye, saiji sukayi ya kuma sakin kara wadda bemasan yayitaba,π fadawa saicewa sukeyi Allah yataimakeka hakuri xakayi,π
Bilkisu dakecan gefi tana dariya, domin duk abunda yakeyi a kan idonta, dariya takeyi tana nunawa safeenat,
Safeenat itama abun dariya yabata, tace sis ba dai dasa hanunki a cikin abunda yafaru da prince ba?
Dariya ta kuma yi banada lkcin yimaki bayani yanzun bari sai munhadu a gda,
Mikewa sukayi gaba dayansu. Xasu tafi, bilkisu taja hannun safeena sis muleka wurin can muga abundant ke going a wajen princeπ
Safeenat binta tayi tana murmushi
Haka suka isa wajen, a dai dai lkcin fadawa narike dashi xasu wucewa dashi, tafiya yakeyi kamar Wanda akayiwa kaciya,
Bilkisu mexatayi inba dariyaba,
Shan gabansa tayi tana dariya
Tace hiii βπΌ yarima kowa kallo yabita dashi, shikuma yaja ya tsaya kasa tafiyar,
Taku takeyi cikeda kasaita, gabansa taxo ta tsaya, ta kallesa sama da kasa, can kuma ta kuma tuntsirewa da dariya, saida tagama dariyarta mai isarta, harda dafe ciki
Shikuwa ya kulu don ya fahimci bbu wadda yasherya masa wannan abun sai ita, jiyayi kamar ya shaketa ta mutu yakeji
Saida tagama dariya mai isarta, sannan ta kallesa tace yarima kake? Ko prince? Yau ina sarautarka take be? Ina mulkinka? Sannan ina qasaitarka?
Ashe kai ba namiji bane?
Hakan kakeson xama sarki?
Waima na tambayeka a wace masarautar akace irinka yana iya mulkin mutane?
A wace masarautar akace mutuminda ba jarumiba yana xama sarki?
Shi sarki a duk inda yashiga sai a angane yashiga wajen, sabda kwarjininsa da iya takunsa na sarauta,
Amma kaifa? meka iya bayan grman kai, da miskilanci dason girma,
Kataba ganin inda sarki talakawansa kejin tsorunsa,? Taja wani dugun tsaki, jikake mtsewwwww
Xata