Showing 9001 words to 12000 words out of 37326 words
Chapter 4 - WACECE ITA COMPLETE HAUSA NOVELS BY Hauwa M Jabo.txt
fa na xuba, ya kalleta habo
kikeyi? aah ta gun fitsarinane, kunya ta
kamashi, shi wace irin yarinyace umma ta sashi
dole zama da ita wai mai aiki gashi ta zame mai
jaraba, yayi tsaki yana kall ball dinsa za'a
katseshi, to kije daki zan siyo miki magani
yanzu, yama Dr waya akawo mai pad da
maganin ciwon cikin na mata bada jimawa ba Dr
ya kawo mai, ya kirata amma ba amsa ya gaji
yayi banxa da ita, sai da ya qare kallon ball
dinsa ya miqe tsaye sai maganin ya fadi sannan
ya tuna da wata iffaat ba lafiya yaje dakinta da
yake yana mura baiji qarnin da dakin yakeyiba,
koda yajee ya ganta ta dunqule a qasa sai juyi
takeyi, duk jikinta ya baci, ya rasa yanda zaiyi
idan ya dauketa zata bata mai jiki ya waya da
Dr waya shiru bai daukaba, ya tsaya gabanta
ganin numfashinta na hawa da sauka kamar
zata mutu yaji tsoron tamutu a gida da zamo
mai aiki, yaqara yima Dr. dinsu waya yace mai
normal ne na farkone ya bata maganin da ya
kawo zata warke kada ya damu, ya dagata
chak ya yakaita bayinsa ya wanke mata jiki ya
rasa yanda zai chire mata tufafi tunda duk sun
jiqe yaje dakinta ba kayan da zai saka mata duk
saman gadonta suke kuma duk ta batasu da jini,
yaje dakin farahnax qanwarshi ya memo wata
jallabiya baqa yazo ya rufe idonsa Dan kada ya
ganta ya chanxa mata kayan jikinta ya....
[10:38PM, 4/29/2015] .: WACE CE ITA..?? 22
Na Hauwa M. Jabo
Ya bata magani dagyar tasha ta amaryar ya
qara bata wani, yace ta daure ta saka wannan
abin pad tace bata iyaba, ya kalli bayan ledar
yaga yanda ake sakawa ya hada mata ya bata
ta saka, pant ma a kayan farahnax ya daukoshi,
yace ta kwanta dakinsa dakinta ya harqitse
tunda batada lafiya, tanashan magani tuni tayi
bacci,
Bata farkaba sai bayan la'asar tafito Palo tana
dingishi zata tafi dakinsa ya kirata zonan, ya
jikin ta amsa a kasalance, naji sauqi da gani
hajiya iffaat anji jiki Dan har idonta sun fada, tayi
wani iri da ita, ya kir Dr. ya miqa mata waya Dr
ya mata bayanin yanda xatayi komai kuma kada
ta damu duk mace mai lafiya tana wannan abin
sabida haka ta godewa Allah ya fada mata zata
iyayin kwana bakwai tana xubarwa, likita jinina
bazai qareba?? No wannan ba jini bane ciwone
yake fita idan bai fitaba idan kinyi Aure bazaki
haihuba ko bakyason haihuwa?? inaso mana,
him wayaga iffaat da ciki, yadai mata bayanin
komai sukayi sallama, ta bashi wayarsa, ta wuce
daki koda taje duk an tattara kayanta gabi daya
da zanin gado duk babu, an saka wani, sai
yanzu ta tuna yanda tayi kacha kacha da ko
ina...
Iffaat saida tayi kwana biyar sannan ta
kammala, farhaan ne yasa aka kai mata kayanta
wanki.
Wannan ciwon shine mafarin fara shirin iffaat da
farhaaah..
Tunda ta fara ciwo sai yau ta fita waje kamar
yanda ta saba, tana zaune sai ga black girl
dinnan ta wuce qamshinta ya doki hanchinta
aranta tace anyi yar gayu anan gurin, ta qare
kalle kallenta ta shiga cikin gida bayan ta koma
gida tana dakinta zaune tunaninta daya ya zata
zama yar gayu irin na yar baqar yarinyar nan,
taje bayi ta kalli madubi, sosai ta bude
haqoranta taga yanda sukayi laka laka a qasa ga
wata tsatsa da sukayi tofa bata wankewa fiye da
haka ma sai tayi, batasan yanda zatayi dasuba
suyi haske irin na tsohuwar matar farhaan
ramcyba, cox ramcy akwai wushirya kuma da
fararen haqora Tass dasu, tayi tsaki ta qara
gaba...
Ranar ta fito Palo, karo na farko da ta taba
tsayawa kallon TV tunda tazo gidan nan sabida
farhaan kullum ball yake kallo itako batason ball
a rayuwarta, tafison indiya an qare ball ne Anje
talla sai kawai ga tallar signal, mouth Clean ne
mai kyau, taga yanda ake wanke baki sai ta tuna
ta tabaa ganin farhaan yana wankewa har ta
tsaya kallonsa, taje bayin dakin ta nemi mouth
clean din koda ta duba sai taga exactly irin
Wanda aka nuna a TV ne, tayi murmushi Ashe
haqoranta zasuyi fari irin na matar Tv ta Dan
barashi a brush tana wankewa yana jini duk da
ya mata xafi ta daure cox tanason ta zama yar
gayu irin na yar baqa sunanda ta sanyawa
yarinyar kenan, iffaat dai haka tajuri yi brush
kullum ko nace duk lokacin da abin ya motsa sai
tayi cox.......
[10:45PM, 4/29/2015] .: WACE CE ITA..?? 23
Na Hauwa M. Jabo
Cox a rana sai tayi brush Sau biyar ba'ayi
kwana sati day ba suka fara cire wannan lakar,
kuma tsatsar ta fara bacewa,
Ranar tana zaune tana charafke sai ga farhaan,
dama bata gaidashi idan yazo ya zauna yace
yau kuma TV ake kallo da charafke, ta juyo ta
kalleshi tayi dariya, tace eh so nake in zama yar
gayu irin na matan Tv ya kalleta sosai sai yau
ya kula tana da wushirya,idan ba idonsa suke
masa gixo ba yaga haqoranta sun cire wannan
laka lakar na da,.
Yace gashi kuwa su Umma zasu dawo anan
zasuyi azumi, Dan murna batasan lokacinda ta
tashi tsayeba Ashe nayi kusa tafiya gida,? Naga
su dije da rukayya da goggo, tanata dariya, lallai
gaskiya ya hango, haqoranta sunyi haske, kinga
idan kin tafi kin huta dani ko, ta kyalktale da
dariya saida kumatunta ya lotsa, ai zama da
mugu irinka sai An shirya kamaci arzikin ina
tausayinka, shi yasa duk matanka suke guduwa
duk matar daka aura sai ta gudu, kalli fa cikin
wata biyar saida kayi Aure 8 lallai yarinyar nan
batada wayo,! ita ta dauka duk matanane kena,
hahaha nine mugu iffaat?? babba ma kuwa. Ta
fada ba tareda shakkar komaiba bakya kunyar
fadamin haka a gabana? lallai kin girma, ta
kalleshi ta tabe baki, ai gaskiya na fada, nima
yanzu zan shirya suna dawowa sai in tafi
gidako? Taci gaba to yanxu kai zaka mini
dunkin sallah ko hajiya??
Yagyara zama ni xan miki ai ni kike yiwa aiki ko?
Eh Kaine maigiana, ta juyo tana fuskantarshi
kasan wani abu,?? Saikin fada, naga aminar
baba sule idan ta dawo aikibirnib sai ta dawo da
kayan gayu, tufafi sabbi qanzon shinkafa sabulai,
abubuwa dai da yawa na birni, ni ina zan
samu?? yayi murmushi dama tanada surutu
haka? Yace kema da kina min aiki da kyau da
duk zan siya miki abubuwan da kika lissafa
hadda qari ma zan miki, amma ke bayan tsiwa
da rashin kunya da zubar min da mutunci ba
abinda kika iya LA ilaha illallahu, yanzu duk
aikinda na maka haka zakace? kallifa baka taba
dukana na ramaba, au da ramawa kikeyi?
Taaaab wallahi a qauyen mu komi girman qato
idan ya dakemu sai mun rama, kai hadda
shugaban yan sandan garinmu ya dakemu
mukaje gidan sa da dare muka fasa mai mota,
ya fito da I do da gaske kikeye??
Ta qara gyalgyalewa da dariya sai tamai kyau,
wallahi da gaske nakeyi, kicemi ke yar
ta'addace...!
[11:13PM, 4/30/2015] .: WACE CE ITA..?? 24
Na Hauwa M. Jabo
Nan ma dariya tayi ai baka sannibane, ta fara
bashi labarin ta'addancin da takeyi a qauye, ya
jinjina mata sosai kuma ta bala'en burgeshi Dan
yanason yaga mace mai kamar maza, anan ya
gane duk abinda yan matansa suke fada akanta
gaskiya ne,
Abinda yaxo mishi gona hafsa da tayi da ruwan
zafi yace Kena da gangan kika xubawa hafsa
ruwan zafi? Ta kalleshi ta kanne mai ido ai
muguwace, kuma ita tafara xubamin ruwan kana
kallo bakace komaiba, sannan akanta kamin
mari biyu ita ma tamin daya shiyasa duk cikin
matanka nafi tsanarta, kuma da gangan na zuba
mata ruwan,? Ke yanxu data qonefa??
Aaaaaaaa miya dameni badai na rama ba!! Ya
kalleta da kyau yarinyace sosai kuma lallai
batada wayo ko kadan ga shegen surutu...
To yanxu dai ki riqa aiki da kyau zan siya miki
duk abinda kikace waccan qawar taki tana tafiya
dashi qauye idan zaki tafi gida, yatashi ya wuce
dakinsa, yabarta tanata zuba, aranshi yace lallai
da yana kula yarinyar nan da ta debe mishi
kewar qanwarshi farahnax Dan ya kula akwaita
da shegen surutu ga saurin sabo saidai sabon
baya hana tama mutum rashin kirki Dan yaji
yanda take danbe da qawarta dijeee !!!
Kamar kullum bayan fitar farhaan taje S pool tayi
wanka da yake shi yake debe mata kewar kogin
garinsu, tayi wanka abinta ta qare tabi ta lanbu
taci abinda xataci ta fita doguwar rigar da
farhaan ya bata lokacinda batada lafiya ta saka
sai ta mata kyau sosai, tana zaune tana wasa
da qasa sai ga yar baqarta tazo tayi kwalliya
baqinta sai kyalli yake tayi kyau tsab tsab da ita
da takalminta masu tsokane duniya, ba abinda
yake burgeta irin yanda take wani Dan tuntu
saman kanta ( acucu maza take nufi) yana
burgeta matuqa amma batasan yanda
zatayishiba ta qare zamanta, ta koma gida da
tunanin yanda zatayi wannan abin na saman kan
yar baqarta, tayi tunanin Idan ma gashintane
zaiyi irin na Yar baqa, tinda gashinta yanada
tsawo sosai tunda tazo gidan da kitso bata
tsefeshiba.
[11:23PM, 4/30/2015] .: WACE CE ITA..?? 25
Na Hauwa M. Jabo
Tashiga dakinta ta zauna ta tsefe amma saida
tayi kuka dan zafi kuma gashi ba kibiya duk ya
harhade ko gida kullum sai tayi kuka idan ana
mata tsifa, yauma saida tayi taje ta wanke da
man da taga anyi hoton qashi jiki haka datti ta
riqa zuba kamar an kwaba qasa, haka tayi ta
xubarda daddi har yayi fess dashi kamar bana
iffaat ba, matsalar daya ba tada mataji kuma ba
tasan yanda zatayi irin na yar baqaba, sai ta fito
Palo tana goge gashin farhaan ya kalli gashinta
aransa dama tanada gashi haka, ya zauna yace
dama kinada gashi shine baki kyarawa, tace
wallahi parhuun zafi yake min.! Ya kalleta tanata
kiciniya da gashi yace ya sunana? Tace Parhuun
mana haka naji kowa yana fada, ya kwashe da
dariya saida yayi kwalla wai PURHUUN yarinya
katki bata min suna sai nanatawa yake
PURHUUN lallai wato kusan shima bata iyaba
gaskiya anyi baqauya anan yace to ba haka
bane farhaan ne, ta dago kai tace Parhan, yace
aah farhaan, parha, ke kalli bakina, kice far, tace,
par, kalli ki haqoranki akan lebenki zaki Dora sai
kice far, takuwa yi tace far yayi dariya yauwa
kinyi daidai, sunana farhaan,ta fada daidai tace
Dan gayu ko sunan ka sai ka koyamin. Ta bashi
dariya wai Dan gayu, so funny, tace to yanxu
gayamin yanda ake wannan abin a saman kai
yayi sama sosai, yace ni ban iyabafa banmasan
mi kike nufina, LA ilaha illallahu, ta to saki
gashin ta toshe baki babba na qarya, wallahi ko
wasu a matanka kamin ka sakesu nagansu dashi
kace baka sanshiba, yayi dariya lallai yarinyar
nan case ce, ni nake qarya?? Waima waya gaya
miki matanane?? Ta zunburo ta kama gashinta
ita burinta a mata irin na yar baqa ta hanya,tace
to miye naka? Abokainane ko ban fada miki
inada abokai mataba, ta saki gashin kanta ta
qara rufe baki da hannu, shine kake tabasu?
Hmmm!! Ta tabe baki Mudai garinmu duk namiji
mai taba mata Dan iskane, ko wasa bamayi da
maza duk iskancine garinmu, kaga da garinmu
kake da nace maka Dan iska, keeeee, nine dan
iska,?? ta zaro ido ai ban fadaba. nace da garin
mu kake.. aranshi yace ko inane wannan
iskancine, yace to a birni wayewace ba
iskancineba, ya fuske ya miqe zai fita, baka
gayamin yanda akeyiba, sai na dawo zan gaya
miki...
A hanyarshi ta dawowa yayi karo da wata tayi
acucu maza sai ya tuna da alqawarin da yayi,ya
siyo mata ribbon manya da mataji da man kai
ya kawo mata.. Tanatajin dadi zata yi irin na Yar
baqa, ba'anan kizo ke saqarba bata iya
sakawaba ta kuwa fara hadashi da Allah, ya
koya mata shi ba iyawa yayiba, yana mamakin
yanda take mai kamar wani sa'arta yanaga ta
mance WACE CE ITA.!! Yayi tsaki ke kada ki
dameni kinji, na siyo miki kuma ni zan saka
miki? duk ma yan matanshi basuda gashi irin
nata duk qarine sukeyi, ya zauna yaci gaba da
kallon ball dinsa, dama iffaat akwai naci akan
abinda takeso. tazo tana hadashi da Allah tana
mai shagwaba abin ya burgeshi.. Yayi tsaki
aranshi yace yarinyar ta fara rainani, ta kuwa
miqamai gashi ta zauna ya rasa yanda zaiyi to
ki taje mana ta fara tajewa tana gwalla Dan duk
ya sarqe tanayi yana shafa mata mai har ya
taju yayi kyau gashin yana gyalli abinka da
gashin fulwni sai Wanda ya gani,ya karbi gashin
ya kasa tattarshi yace ta tattara da kanta ya
nuna mata yanda zatayi ta tattara, to aike basai
kin saka irin nasuba tunda gashinki yana da
tsayi sosai, Allah ko? eh mana, haka ya
taimaka mata tayi parking dinsa kuma yayi irin
yanda take so, yanxu kasan mi nakeso? Yace
Aah, akwai wasu kaya da ake sakawa sai ayi
wannan abin sai ayi kyau a zama yan gayu idan
xantafi gida zaka siyomin? nama taba ganin
abokiyarka da irin su! Ke ni ban ganesuba, kuma
ki sani duk suna cikin kayan sallanki, eh na
yaddda ta amsa tana zagwadii....
[11:30PM, 4/30/2015] .: WACE CE ITA..?? 26
Na Hauwa M.Jabo
Bayan ya dawo, ita duk wautarta yau zai siyo
mata kayan taga wayam hannunsa ba komai,
laaa farhaaah Yaushe zaka siyomin kayan
gayuna? irin na abokanka,? Ya harereta bakida
kunyako kina kiran sunana. Ko bangirmekiba. yi
haquri Mixance makato? ta fada irin ta matsu
dinnan taji zancen kayan gayu, look ki bari zan
siyo miki kawai kamin ki tafi gida, yayi niyar yaje
da ita a aunata gun mai dinki amma ina yana
tsoron ta kwafsa mai wannan hargitsatsaiyar
wataqilama taje ta nemo magana, to kawai tace
mai amma ranta baiyi dadiba ta wuce daki ta
zauna, ta fara tunaninta na zama gayu irin na
Yar baqa iffaat yanxu batada buri irin taga ta
zama Yar gayu, Niko inason ganin iffaat da gayu,
aranta tace gayufa dole saida wanka, taaaab
yanxu kullum sai tayi wanka kenan.?? idan ba
wanka ba gayu, ta tashi ranar farko data ji tayi
wanka Dan ra'ayin kanta, ta fada wanka tayi
wanka da ruwan zafi ta wanke dattin
wafafuwanta sabida bata yawo da takalmi ko
lanmu haka take tafiya ba takalmi tana wankewa
ta tuna da qafafun hafsa lokacinda tasata gashi,
sumul sumul qafar yan gayu ba kaushi, ta
wanke iya yanda zata iya, ta fito ta saka yan
tsumma karonta.. Tayi bacci anan tayi mafarkin
ta zama Yar gayu, tayi qawance da Yar baqarta,
ta farka ta fito Palo cin abinci bata dadeba sai
gashi ya kawo mata kaya English Wear ne, ya
nuna mata wayannan kayan kike nufi?? Sauran
nakai dinki duk na sallah ne amma, Ta kallesu a
tsorace ita a qauyensu idan mace ta saka wando
za'ace mata yar iskane so bazata sakaba, data
fada mai yayi dariya sosai wato qauye bala'ee
ne, qauyanci masifa, yace ki riqa saka wannan a
gida idan zaki fita saiki saka wayanda bana yan
iskaba. OK bari in saka ka gani, anan yaga zata
cire kayan jikinta no ki shiga daga ciki mana, ta
kwashi kayan ta shiga daki da gudu ta saka
wandon yafito da ita ainihin ita sai Wanda ya
gani mazaunan suka fito hips din ma ya fito, da
yake dukiyar fulanin yanxu take fitowa yayi dan
tudu kadan sai head dinsa ake gani ya fito
saman rigar, ta fito da gudu tana dariya na fara
xama yar gayuko? farhaaah ya kalleta tashin
hankali, Ashe babyn nan ta hadu a ransa ya
fada, dukda cewa ba daidai ta saka kayan ba
amma sun mata kyau, kalli nayi kyau, sosai kin
ganki kuwa, tace kamar ba yar aikiba ko, yace
sosai kuwa, tana ta dariya ta janyo gashinta da
yake ta cire riboon garin saka tufafi wai dole sai
yayi mata yanda akeyi dinnan, no ki bari in miki
hoton tarihi kuma na turawa umma taga
yarinyarta ta fara zama gayu, nan ya sa tayi
wannan tayi wannan idan tayi wani style sai
yakai zauna Dan dariya, qarshe yace to tazo ya
dauketa ita dashi ba tare da damuwaba ta
kwanta a qirjinsa ya daukesu photo tana dariya
duka dimple dinta sun lotsa gwanin ban sh'awa,
kawai daga kan da zasuyi sukaga hafsa kamar
daga sama, ta kalli kayan jikin iffaat ta watsa
mata harara, ta riqe kunkumi wai farhan na
tambayeka waye wannan yarinyar?? kawai fada
min gaskiya, ya kalleta kallon bangane mi kike
nufiba, sau nawa ina fata miki WACE CE ITA!
Amma kina min magana wai iri, hafsa ranta ya
gama baci iffaat kuwa dama batayi ta kantaba,
murnar kayanta takeyi batama gane hafsarba
yana juyowa tace Yaya farhaaah yaushe zaka
kawo min kayan sallah? Ya kalleta ita ba abinda
ya dameta sai su umma sun dawo,
Kamin ya juyo hafsa ta fita Yabi bayan hafsa,
itakam ta dauki kayanta ta je dakinta,
Kamin ta tada mota yasha gabanta yace mai
gadi ya kulle gate, hafsa kuwa anriga anyi fushi,
ya bude motar ya janyota jikinsa, ya rungumeta
yana shafata a hankali, miye na fushi, hafsa??
Ni kawai ka fada min WACE CE ITA please!!
[11:45PM, 4/30/2015] .: WACE CE ITA..?? 27
Na Hauwa M. Jabo
Wallahi na gaya miki WACE CE ITA, ba kowa
bace illa house girl dina, house girl take saka
English Wear?? house girl kake rungumewa kana
photo da ita?? Haba farhaaah kada ka mayar
dani qaramar yarinya mana! no hafsa wallahi ba
haka bane kin gane yarinyar batada wayo ko
kadan kuma zata tafi gauyensune da umma ta
dawo shine na siyo mata tufafi, kuma wallahi
kinji na rantse umma tace in siya mata duk
abinda take so, tunda ta kusa tafiya, kiyi haquri
wallahi ba komai tsakanina da ita, mi zanyi da
mai aikina, haba aiba class dina bane, yarinyace
fa qarama ya kanne mata ido, ai dama ka gware
a sweet mouth, yayi kissing din gefen fuskarta,
muje daga ciki tana jikinsa har suka shigo,
dakinsa suka wuce nan dai yachi gaba da
rarrashi har mai afkuwa ta afku, nidai jabo idan
zasuyi labewa nake sai sun kammala inshigo
ciki, Allah ya shirya mana zuri'a kwanan hafsa
biyu a gidan amma farhaan bai bari sun hadu da
iffaat ba Dan a labarin data bashi ya gane ba
qaramar yar ta'adda bace kuma bata mantuwa
bare yafiya, daukar fansa gunta wajibine..
**********
Ayau ne su umma zasu dawo farhaaah Dan dole
ya karbo mata tufafin da ya dinka mata atamfa
biyu les uku, yace ta saka idan su umma sunzo
ya bata turaruka da sure duk ta riqa sakawa, da
yamma su umma da abbansu da farahnax suka
iso farhaan ya rungume farahnax suna tafe suna
tadi, da guduna naje gunta ina hajiya sannu da
zuwa ta kalleni, iye yarinyar hajiya an girma an
qara kyau haskene kawai bakiyiba har yanzu,
ina zatayi haske tunda bata wanka, ta gaida
Alhajin nasu ta gaida farahnax kaman batajiba ta
qara gaisheta, da dalla mata harara, kin ishi
mutane, haba naji mana, farhan ya kwashe da
dariya, yace sister ba sauqi ai iffaat akwai naci
tun xuwan iffat jininsu bai hadu dana farahnax
ba, ta tabe baki, tajoyo gun hajiya tafara surutu
batama bari su hutaba saida farahnax ta daka
mata tsawa sannan ta natsu,
Sumi sumi ta wuce dakinta bata qara fitowaba
sai gobe da safe shima hajiya ta kirata tazo aci
abinci, farahnax tana bacci lokacin da sai taga
tsiya,
*****
Bayan kwana hudu da dawowarsu, suna zaune
hajiya da Alhaji suna kallo, saiga daya daga cikin
yan matan farhaan tazo, tana zuwa taga
iyayensa saita wayance tace kuskuren gida tayi,
tana fita iffaat tacema hajiya wallahi qarya
takeyifa hajiya qawar farhaan ce nan ma take
kwana har dukana ta tabayi
TOFA ZATA TONA ASIRIN FARHAAN MUJE ZUWA
......
[12:58AM, 5/1/2015] .: WACE CE ITA..?? 28
Na Hauwa M. Jabo
Qawa kuma Alhaji ya maimaita?, eh lokacinda
tazo tayi kwana hudu anan har na taba mata
kaya ta mareni, hajiya tace amma dakinki take
kwaniko?? Aah dakin farhaaah take kwana ai ba
ita kadai bace sunada yawa, yace min duk
qawayensa ne, yace wai anan wayewane,
sabida nace mai mu qauyenmu iskancine, umma
tace hardake yake kaiwa dakin nashi?? Aah
hajiya ni kullum dukana kawai yakeyi, nan dai
madam iffaat tayita bada labarinda
ba'atambayetaba, ganin duk sunyi shiru ransu a
bace yasa tasha jinin jikinta a ranta tace koda
yaya farhaan yace aboki mace gun namiji a birni
shine wayewa so ba komai bane, taci