Showing 21001 words to 22202 words out of 22202 words

Chapter 8 - Auren kisan wuta Complete Book By Zulaihat Sani Kagara.txt

tajuyo cikin bacin rai tace waye kai ? Meyasa kaboyemin kanka yakashe mata ido daya wannan hada rain ya motsamin............. Bari indan huta sai infada miki yashiga cire mata kaya.












Dama sauwam yana wurin mami yafara kissing nata yana ahafa boob's din ta tini suka fara fita haiyacin su yagangaro yafara tsotson nipple hannunshi na kasan ta yana fingering din ta Jamila ta fis gashi yamata runfa yasaka bakinahi cikin nata yana sha yafara kashe arna.










Sunjima kafin suka samo natsuwa ya dauke ta kamar baby sai bayi yayi mata wanka itama tayi masa ya nadosu a cikin towel daya.












Suka shafa ma junansu mai suka sa kaya bayan sungama ne, yace " to kamar dai yadda kika ganine babana ba boyayye bane kema kinsaba ganinshi a TV wanda lurane bakiyi amma duk lokacin dayake wani bayani a TV nakan bar duk abin danakeyi indawo gaban TV.










In kinkula sam ranan haka zan yini ba kuzari saboda ina matukar son iyayena sunan babana ALHAJI MUHAMMAD AWWAL ABUBAKAR JABBI INSPECTOR GENERAL OF POLICE.










"NI kuma sunana abubakar wato naci sunan kakana ana kirana da khalifa nayi karatu na a UK inda nazama likitan mata wato gynaecologist.








Muhudu iyayen mu suka haifa nafargo aunty kubura saini sai me bina fiddausi sai auta my little sis I so much love her.










Kinji waye mijinki ko my Queen adaina hademin kyakkyawa face dinnan yana shafa fuskan tarungu me shi nima inason family ka my love yabata peck muje nasan su sweet heart najiranmu.












Suka fito atare da sallama suka shiga Abba da mami suna zaune su sadiya suncika su da tabbaya ina suka sabo yaro mai Kama da doctor har rige rigen daukan yaron sukeyi kowa na fadin yana son yaron.












Sega sallaman su Khalifa sadiya saboda Kuka tafashe dashi Aunty kubura kuwa da Fiddausi har ture juna sukeyi dukan su suka fada jikin shi.












Shi kuma hankalin shi na kan sadiya da sauri yakarasa wurinta yadaga ta cak yarun gume ta yana shafa bayan ta .












Ya isa little sis gani nadawo yasoma rarrashin ta hardai yasamu tayi shuru haka suka zakaye shi suna ta murna haka suka ja jamila jikinsu sukarasa inda zasu sata kai jamila dai taga karamci.










Ananne Abba yakeba khalifa labari rabuwan shida madina wato khalifa ashe shedaniyar matan nan asiri tamin lokacin da aikina yakoma ondo state akwai wani unguwa to anyi fada a wurin naje nida yarana dan insasanta al amarin.










To ita anan nefa madina idonta yagano mata ni taji arayuwan ta babu wanda take so sai ni bayan kwana biyu tashirya tabiyo ni har office tace wai tana son in aureta kasan su k'abila babu ruwan su da kunya.












Anan take nasa yarana sukayi waje da ita nakuma ja musu kunne kar su k'ara barin ta tazomin office .








Bayan sati daya da zuwan madina wurina ai seyazama na kome nakeyi madina nake gani zuciya ta sai tafarfasa takeyi kawai ni dai inyi ido hudu da madina shine kwanciyar hankali na.










Yarana nasa suje unguwar su sunemo min ita aiko suna zuwa suka tahomin da ita wani abun al ajabi muna hada ido da madina naji zan iya mutuwa in nabari yakai gobe ban auri madina ba haka natsugun na gabanta nace zata aureni?












Tana amsamin mukatafi unguwan su takawo wani dan danti jo tace shine kawunta nima nakira yan uwan aikina nabiya sadaki atake aka daura mana aure.










Watan mu biyu da aure shine fa nadawo Abuja nahada ta da maman ku rashin mutunci bawanda batayi ma maman ku ba amma bana iya cewa komai munada sati uku da dawowa shine kadawo daga UK kazama cikakken gynaecologist.








Madina ashe tunda taganka taji tana son kusanci dakai subhanalilla shine ranan da tayi sana diyan barinka gida takiraka dakinta da sunan zaka kashi mata bera kana zuwa tanuna maka abunda take buk'ata shine ka zazzageta takama kada kokuwa kasamu kafito da gudu dai dai nikoma zan shiga daki.














Se ta fashe da kuka wai zaka mata fyade a lokaci nahau dukanka daga karshe na koreka daga gidan.












Bayan sati biyu tafita dama batacemin zata fita sai dai inneme ta in rasa ana haka aka kirani a waya wai matata tana asibiti tayi hatsari ita da wani.








Ina zuwa naga takoma wani kalan halinta duk nabi narude har nafara maganan fita da ita waje tace ma likita tana son ganina, ina zuwa da kyar maganan ta kefita.
















Tafara fadamin asiri tamin kaima sharri tama atake awurin naji kaina yana juyawa nafara amai baki kirin dashi ina gama amai najini kaman sabon mutun.














Da gudu nabar hospital din namata Saki uku to kunji sanadiyar haduwa ta da madina.
















Suka jajanta wajuna bayan nan Abba yace " gobe insha Allah nashirya party na dawowan d'ana se ahada dana aurenshi insha Allah za a yi a sharaton karfe hudu.














Natura adauko iyayanki dan suma ayi dasu jamila tayi godiya.










Taro yayi dadi tunda anwatse lafiya jamila tasamu kyaututtu Ka da dama mota kanshi tasamu biyar hajji kuwa tasamu daya wani abokin Abba yabiya musu sutafi UK suyi honey moon.














Abba yace " jamila zakitafi dasu malam da Inna samoda suma su sauke farali tayi godiya khalifa yadora kanshi bisa cinyar Abba haba Abba yaza ayi ta tafi har tsawon wata guda banga matana ba, nima zankoma.














Yashafa kansa babana yanzufa ka girma yakamata kabar shagwaba haka fa nidai Abba bazan iya zama ni k'adai ba, Abba yayi murmushi na fahimce ka Khalifa zakutafi tare ai jamila da sauri tabar parlour dataga abinda Khalifa ke aikatawa.














Yauwa Abba na Allah yabarmin ku yatafi yana murmushi mami tayi murmushi hnmmmm dama barewa bata gudu d'anta yayi rarrafe kyan d'a yagaji babanshi.










Abba yace "wato dani kike ko to zomuje daga ciki zanfi gane bayanin da kyau sukayi dayi yana rungume da yar matanshi.










Su malam anyi hajj andawo lafiya koda suka dawo suntarar da I. J yasa anrusa gidan anyimusu dan ka rarre nagani nafada ga motan hawa sunyi godiya sosai.
















Sauwam dama anjima da yayeshi yana wurin mami.








U. K


Khalifa da Jamila love dins sukesha son ransu ana jibi zasu koma gida khalifa nagani rungume da matarshi yana shafa boob's dinta tana kara turo mai yasaka bakinahi cikin nata yagan garo nipple yafara sucking se nishi dadi takeyi yana murza dayan da hannu.














Yabude kafanta yakai kanshi k'asanta yafara sucking k'ara danna mai kai takeyi tana ihu.














Hannun shi biyu suna boob's yana murzasu can yamata runfa yafara kashe arna.


















Bayan shekara hudu Khalifa nagani zaune yana aiki da laptop yara na hango da gudu yan mata kyawawa sukafa kan Khalifa naji yace haba amatul lah kefa babbace daddy ai ni'imatul lah ce take tsokanata yihakuri.










Yan mata daddy kuje kuce ina gaida mami suka kwasa da gudu ya kalli jamila yace " my Queen yan biyu na sungirma yarufe laptop dinshi zomuje insamo musu k'annai.


















Najawo musu kofa d'an naga oga khalifa harda harara na alabar nacika sa ido komai sena kawowa fans.












TAMMAT BI HAMDULILLAH










ANAN AL K'ALAMIN YAR MUTAN KAGARA YA K'ARE




GODIYA GA DUKKAN MASOYA WANNAN LITTAFI NAWA NA AUREN KISAN WUTA






INAYI MUKU FATAN AL KHAIRI




AYI RAMADAN LAFIYA ALLAH YABAMU IKON AI KATA ALKHIRI.








ALHAMDULILLAH












LOVE YOU ALL MY FANS ❤

6
7
8

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login