Showing 6001 words to 9000 words out of 25431 words
Chapter 3 - Mahaukaci ko boyayyen masoyi complete by Maryam Yarmawa .txt
suna tambayar hajiya umma tashigone,hajiya tace ai muna dawowa daga gidan biki muka rabu kuje ku duba bayan gidamana
Minal tace to inaga tafita muje dai mukara dubawa umman da bata yawa daganan gidan sainan gidan
Shiga cikin gidan sukayi,wata farar takarda suka gani ga takalmin umma a yashe a wajen,
Minal ta fara karanta takardar kamar haka
*dafatan kuna lfy yayan umma*
_mu barayine masuyin asiri da garkuwa da mutane,mun dauke ummanku kuda ganinta sai a lahira_
*daga boyayyen mutane*
Ihu minal ta saki ummmmma ta zube a wajen sumammiya
Yayinda ummi ma tasaki kara ta nufi waje da gudu aziza na zance da yusif,suka fara tambayar lafiya?
Kuka ummi tasako tace ansace umma
Aziza tace dagaske banson wasa
Ummi ta rusa kuka tace wlh dagaskene minal ma ta suma
Ihu aziza tasa ta shga gidan aguje,tana minal umma namu ya kare,itama ta zube awajen ba numfashi😭😭😭
By
Maryam yarmama
[11/03 11:45 am] salmah💍💍: *🦁MAHAUKACI KO BOYAYYEN MASOYI🦁*-10
By
Maryam yarmam
*dedicated to*
*all my lovely fans*
😭😭masoya kunji shiru kwana biyu ko,wlh karatu nake,ku dinga mana adu,a masoyana ,adinga hakuri damu
_wannan shafin nakine kawata rabin jiki,ba abinda zai ce miki saidai ince nagode sosai *my salmati Ali wadah*nagode sosai Allah yabar zumunci_
Kuka ummi ta rusa yayinda yusif yaje motarsa da sauri hankalinsa a tashe ya dakko faro bottle water,ya shigo cikin gidan ya rasa takan wazai fara jikinsa sai rawa yake ya kwarawa ,minal,sannan ya kwarawa aziza,ajiyar zuciya minal tayi,itama aziza ba,a jimaba ta farfado,kuka suka dinga rusawa
Hajiya ce tashigo gidan tana lfy lfy nakejin ihu da kukanku ummance har yanzu bata dawoba ko
Yusif ya gaishe da hajiya yace eh yanzu nake tunanin muje police station,muyi reporting don abin nan bana zama bane ace an sace umma
Dafe kirji hajiya tayi tace dagaske sace umma akayi tayaya haka ta faru,duniya ina zaki kaimu
Minal tace dan Allah mu tafi police station har gidan radio a yada ta kara rushewa da kuka
Yusif yace haka za,agi ku taso mu tafi
Anyi cigiya an sa jami,an tsaro abu yaci shirya shiru kakeji,saboda basu da karfi donma yusif yananan,gashi saura sati biyu ya tafi course
Aziza ta damu matuka shikenan basu da gata yanzu,minal tayi hakuri ta dangana kullum acikin adu,ar take Allah ya bayyana umma
Minal na zaune a tsakar gida tayi tagumi gidan ya mata fadi,ba umma,kallon aziza, minal ta fara da taga hawaye na zuba a kwaryan idanuwanta
Minal zuciyarta yayi rauni ta fashe da kuka ,ba tsammani sukaga baffa ya shigo da wasu mutane guda biyu sun sha malin malin
Cike da tsoro minal bakinta na kakkarwa tace abba ina wuni,
Abba ya nunata ya murtuke fuska yace ni ba abbanku bane abbanku yana kasa,inaso kafin sati biyu ko wacce shegiya ta fito da mijn aure in mata aure kokuma kubi uwarku wanda ta fantsama duniya yawan karuwanci,donni siyar da gidan zanyi
Kuka minal ta fashe dashi tace wayyo umma ina kikene abba ka tuna mu marayune bamu da komai gidannan ne ya rage mana, ina zamu nufa
Abba ya kyalleta yace to marainiya nima ai marayannan ne,kuma ai ubanku ni ya barwa dukiyarsa kafin ya mutu
Aziza ta mike tsaye tace to azzalumi kasani komai mai karewane,inka siyar da gidan sai me?kuma kace babanmu yana kasa karka manta kulli nafsin za,ikatul maut,kaima kana tunanin bazaka shiga kasar bane,kokuma kana tunanin da gida da mota da gwagwalai za,a binneka
Kafin aziza ta karashe kalamanta,taji an tsinka mata mari,dagowar da zatayi taga daya daga cikin alhazawanne wani kato dashi baki kirin,yace ke bakki da kunya kike zagin tsohonnan
Aziza ta dafe kunci tace nika mara to wallahi ka tsinkawa uwarka mari,banza azzalumi bakin mugu,da gudu aziza ta shige dakinsu tasa sakata tana zage zage
Abba ya durkusa yana bawa mutanen hakuri harda daukan alwashin dukanta
Minal tana kuka tace abba nidai inada tsayayya zance ya turo magabatansa ayi auren
Cikin sauri abba yace dan waye,a garinnan,bafa zaki auri maikudiba fa
Murmishin takaici minal tayi tace abba badan kowa bane mahaukacine mai bin bola,yana neman abnci kuma bansan asalinsaba
Abba yaji kamar ammai albishir da gidan aljanna yace maxa maza kice ya turo da magabatansa ai dama yar karuwa sai mahaukaci,ku da kuka gama zubar da mutuncinku a kwararo wani dan arxikin ne zai tsaya ya aureki saidai mahaukacin
Kuka minal tasaki,yayinda aziza dake daki ta ce aikune mahaukatan da kukecin hakkin al,umma
Ran abba ya bace ya karbi makulli a hannun dayan alhajin,ya karkame kofan dakin da aziza take aciki,yana kya dandana kudarki yau
*masoya captain shayeeda amin afuwa gobe zan cigaba*
Daga taku mai debe muku kewa
Maryam yarmama
[11/03 11:45 am] salmah💍💍: *🦁MAHAUKACI KO BOYAYYEN MASOYI🦁* -11
By
Maryam yarmama
Dedicated to
*All my fans*
Aziza dake garkame da kwado bata sadudaba tace ai zanso ka kasheni inka isa sunanka abba,
Minal ta durkusa tace dan Allah abba ka budemin yar uwata ,karta mutu ita kadai ta ragemin ka taimaka ka budeta wallahi tana da asma kuma chronic ne
Abba yace mai ruwana da asmarta tsabar karya waya bata asma ai inyana dashi zamu sani,kinga tafiyata dakey din
Har kofar gida minal tabisu abba tana kuka da basu hakuri,daga bisani ma abba ya hankadeta ta fadi kasa wanwar har bakinta yadan fashe ,minal kuka tasa dataga sun shiga mota sunja sunyi tafiyarsu
Taimakon wa xasu nema,bayan su hajiya sun tafi abujah hutu,kuka ta kara fashewa dashi,ji tayi an wullo mata abu ya fadi kasa makulli tagani da dan karamin takarda ansa
_daga boyayyen masoyinki banson kina kuka ki share hawayenki_
Dafe kirji minal tayi tace waye kuma wannan inaga ma wucewa yazo yi kokuma ma makullin karyane,jefar da makullin minal tayi tana neman mafita ga aziza tana ta faman sheka uban tari.
Ba shiri minal ta dauki makullin tana adu,ar Allah yasa ya budu,kafin kace me kofa ya bude,da gudu minal ta fada dakin tana aziza,
Aziza dake faman sheka tari tace minal dakko min drug dina in shaka yi sauri,da gudu minal ta fita daga dakin ta nufi dakin umma inda umma take aje magunguna ,abin mamaki tana daga robar maganun ya kare,ihu ta kwalla tace ya Allah ka kawomin agaji kar in rasa yar uwata
Minal ta fito daga daki cin karo tayi da maganin irinshi,ba tantama ta dauka ta kaiwa aziza,aziza tana shaka tana fesawa abakinta tayi ajiyar zuciya cikin nishi sama sama tace wlh sai naci uwar abba dan bantan ubansa
Cikin damuwa minal tace yanzu aziza kina nufin baki sadudaba kenan,
Aziza ta gyara kwanciyarta tace ai wlh sainaga bayansa ta sanadinsa muka rasa babanmu ta sanadinsa karatunmu ya tsaya muna ss2 gashi har ummi ta kusa zama nurse amma mu sai zaman gida,ta sanadinsa muka daina jin dadi da walwala muka rasa auta muka rasa umma,tayaya zan saduda in Allah ya yarda sai yayi mutuwar wulakanci,bazan taba yafe masaba.
Minal tace haba aziza ki dinga godewa Allah ai Allah ma yana yafewa mutum balle mu yan adam ajizi,ni yanzu na tsani auran maikudi da in auri maikudi gwanda na zauna ba aure har abadan abada
Zaro ido aziza tayi tace ke wace irin sokuwace ke ana neman inda za,a huta ai munfi kala da matan manya,nidai in bamai kudiba wlh bazan auri kowaba
Subhanalllah minal take fadi tace anya kinada hankali kuwa meyasa kike da hangen dala,
Tunzura aziza tayi ta wanke minal da mari tace ai gwandani ban tare a gindin mahaukaciba dan uwarki
Kuka minal tasa tace yar uwa nikika mara kika zaga,ko wanine ya zageni saikin dau mataki,ko kin manta amanata yana hannunki a yanzu,kece uwata kece ubana kece gatana,ke yakamata ki nunamin madaidaiciyar hanya amma tunda bakya sona gidannan bari in kwashe kayana in tafi in barmiki gidan,minal ta tashi da niyyar fita aziza ta ruko hannunta tana hawaye tace a a yar uwata ba inda zaki,kiyi hakuri ki yafemin
By
Maryam yarmama
[11/03 11:45 am] salmah💍💍: *🦁MAHAUKACI KO BOYAYYEN MASOYI🦁*-12
By
Maryam yarmama
Dedicated to all my fans
Kuka minal tasa ta rungumi aziza suna kuka mai tsuma zuciya
Bayan kwana biyu minal zaune da kyakyawan mahaukacin masoyinta a tsakar gida ,sai gabzar lomar abinci yake yana santi kai aunty haka kika iya abinci dama
Kallonsa minal take komansa burgeta yake
Dago ido annur yayi,dara daran idonsa suka hadu dana minal nan minal ta kara dumaucewa duk kwarjininsa ya cika mata ido sunkuyar da kanta tayi,
Annur ya kyalkyale da dariya,yace kai aunty ke matsoraciyace idona kike tsoro iyeh kika sunkuyar da kai kamar munafuka
Minal batasan lokacin da dariya ya subuce mata aziza ma dake waya a kuryar daki saida ta dinga dariyar data dade batayiba
Minal tace kaga nidai abinda nakeso kaje gida ka gayawa umma da abba,su kawo lefe a daura mana aure
Ihu annur yayi ya rufe fuska yayi waje da gudu,dariya minal ta fashe dashi aziza dake waya a daki hawaye ya zubo mata shikenan yar uwarta mahaukaci zata aura,oh yanzu yar uwarta zata shiga sabon rayuwa,
;;;;;;;;;;;;;;;;;;;;;;;;;;;;;;;;;;;;;;;;;;;;;;;;;;;;;;;;;;;;;
Washe gari minal tana sharar tsakar gida,taji sallama,amsawa tayi baki uku tagani tsofaffi uku mace daya, duk kayansu yasha ruwa gasu rike da karamin akwati daya tal
Minal ta gaishesu cikin ladabi da biyayya ta shimfida musu taburma ,aziza dake bacci ta farka fitowa tayi ta gaishesu, ta zauna a gefensu
Wata farar tsohuwar tace mudai mune iyayen annur wanda yake yawan bamu,labarin minal wacece amaryar tamu
Sunkuyar da kai mainal tayi
Tsohuwar taci gaba da cewa shine yazo mana da magana gadan gadan wai kince ya kawo kayan auransa,muka karyatashi yana da larura wazai auresa,kuka ya dinga mana harda zazzabi gashi muba haline damuba,annur marayane iyayensa sun mutu.mu muka rainesa tun yana karami yake tare da laruran nan,shine muka hado akwati daidai karfinmu ku kira ummanku da abbanku
Aziza jikinta yayi sanyi tace ai mu ma marayunne
Jinjina kai dattijan sukayi ,sukace Allah yaji jansu to waye zai wakilci auranne
Minal ta musu kwatancen gidansu abba,aziza takaici ya kusa ta kasheta dataga an bude dan karamin akwatin sarka dan saba,in guda uku,dan kunne dan goma goma dozin biyu,turare dan dari biyu da hamsin guda biyu,takalmi dan dari uku guda daya tak,bacilin da gyalle daddaya,sai turmin atampa biyu.
Aziza kamar ta rusa ihu takeji,ai wannan gwanda basu kawoba ko sadaka albarka minal taja musu zagi agari shikenan sun zamo abin nuni agari
::::::::::::::::::::::::::::::::::::::::::::::::::::::::;::::::::
Abba yaji dadin wannan auren minal da dan talaka atake ya yanke aure kwana uku masu zuwa
Minal kullum bata rabo da mutane,yan tsokana mata da maza,suna mata gorin auren mahaukaci,
Minal ko ajikinta,hajiyace suka dawo daga abuja taji labarin minal zata auri mahaukaci,ummi kamar tayi hauka tsabar takaici dama ashe minal bata sadudaba
Hajiya ta kasawa minal magana data ganta cikin farin ciki da annashuwa kawai ta mata adu,ar Allah ya kawo Zuriya masu albarka,sannan ta siya mata katifa da kayan kitchen da taburma makeke
Kuka aziza da minal suka dingahi suna godiya,hajiya tazama uwa agaresu
By
Maryam yarmama
[11/03 11:45 am] salmah💍💍: *🦁MAHAUKACI KO BOYAYYEN MASOYI🦁*13
By
Maryam yarmama
Dedicated to my fans
Aziza suka yanke shawarar daukar gwal din dasuka taba boyewa da umma,da nufin siyarwa amma suka nemesa suka rasa abin ya basu mamaki,
Jikinsu yayi sanyi kodai barayin dasuka sace umma sun tafi dashi
Kuka minal tafara tace wai sai yaushe zamu daina kuka da bakin cikine rana tayi zafi inuwa kuna babu sanyi
Aziza tace muyi hakuri mu dangana,muje amana kunshi da fulawa kawai kinsan gobe daurin aurenki ke da masoyinki annur
Murmushi minal tayi yayinda taji takun takalma lubabace tsaye suda mama ,mama ta rangada buda tace ahayye kaikayi ya koma ga mashekiya andaiji kunya anrasa mijin aure an fake da auran mahaukaci ,wanda baisan gaibuba
Lubaba ta anshe zancen ai saura ke aziza in Allah ya yarda dan maye zaki aura yata lakada miki duka
Aziza tayi tsaki duk jikinta yayi sanyi,aziza dana sani da rashin kunya da raina mutane bata kyalewa taja bakinta tayi shiru hawaye na malala a idanunta tace duk mai kukamana duniyace ta ishi kowa riga da wando
Lubaba suka rangada buda suka tafa da mama sai kace kawaye mama tace su kanwar fir,auna baki ya mutu kenan ai kadan ma kuka gani banzaye jakuna
Ba wanda ya tanka musu har suka gama sambada rashin mutuncinsu sukayi tafiyarsu ba wanda yace kala acikinsu minal
Rana bata karya saidai uwar diya taji kunya,yau mutane shida suka shaida auran minal da annur akan sadaki naira dubu biyu,wanda suka hallaci daurin auren daga abba sai abokinsa sai,baban annur da liman,ana watsewa abba yasa dubu biyun a aljihunsa yayi gaba abinsa
A gida minal dasu ummine a zaune sunhi dan girki,yusif ya kawo wa minal gudunmuwar kayan abinci su shinkafa lemo faro,katon din taliya biyu,turmukan atamfa sabulu dadai sauransu
Yusif ya sanarwa da aziza zai tafi course zuwa port harcour zai yi wata biyu in yadawo zasuyi maganar aurensu
Aziza jikinta yayi sanyi gani take kamar karshen haduwarsu yazo ,anya yusif ba guduwa zaiyiba ,wata zuciyar tace a a bazaimin hakaba
Da daddare akasa dan kayan minal a kura su katifa dasu abubuwan da take bukata,a kafa su ummi suka kaita kwarbabben gida kuma na jar kasa
Kuka aziza ta fashe dashi suka jera gadon minal aciki da yan kayanta
Minal kuwa sai farin ciki da annashuwa suke saida aziza sukazo tafiya ta fashe da kukan rabuwa,dakyar suka banbare jikinsu daga jikin juna suna kuka
Ba,a jimaba aka kawo nepa haske ya gauraye dakin, ya gauraye da haske,dakin yadanyi kyau,dauro alwala minal tayi tayi sallah ta,cire riga daga ita sao dan singlet saboda zafin da ake tafkawa,kwanciya ringingin tayi.
Annur ne ya taho da bataliyan yara,yana kuzo kuga mata ta yara,minal ta kokarin saka hijjabi suka danno kai dakin
Rufe ido annur yayi sakamakon ganin rabin dukiyar fulanin minal awaje yace laaaa dama aunty ke yar iskace?
By
Maryam yarmama
[11/03 11:45 am] salmah💍💍: *🦁MAHAUKACI KO BOYAYYEN MASOYI🦁*-15
_BY MARYAM YARMAMA_
_MASOYAN LITTAFINA_
Ina muku dimbin godiya ba abinda zance muku saidai godiya
_this page is dedicated to adorable *my ummie jafar,awesome salma ali wadah,my sweet and beautiful hauwa mamee*_
_thank you for ur special love and care you guys you are in ma heart_
♥♥♥♥♥♥♥♥♥♥♥♥♥♥
Annur yace anty,nizanyi wanke wanke karki damu jeki kwanta na iya
Murmushi minal tayi batason ,ta musamai ta nufi,daki tana gyarawa,annur yasamu bayan tukunya ya lakuta ya dauki wani kofi fari kal yace kai kofinnan yayi fari diyawa yakamata ace, nachanjamai kala zuwa baki
Duk fararan kwanukan minal annur ya lanbata baki akai suka dawobaki , ya dauki dish da nufin wankewa ,yaran jiya sukashigo,tashi tsaye annur yayi ya saki dish din ya fadi ya tarwatse,yana murnar ganin abokansa
K'aran ne ya jawo hankalin minal dake faman gyara dakin,a guje ta fito hartana tuntube tace dear mezan gani haka iyeh,haba dear wannan ne iyakacin dish mukuma .
Annur ya zaro ido kai anty,yanzu akandan wannan abun ranki ya bace to yahakuri bansaniba bazan karaba,anty bakiga na maida kwanukan da kofinnanba sun dawo baki abin sha,awa
Minal ta zaro ido tace mezan gani,nashiga uku ni minal
Annur ya ,hankade minal suka shige daki suda abokansa sunata tsalle tsalle da ihu akan gado
Minal cikinta ya duri ruwa,tace nadakko ruwan dafa kaina
Ihun annur minal taji yana fadin anty nayanke kizo wayyo zan mutu
Aguje minal ta fada dakin kukatasa,ta zauna a kan gado ta rike dan yatsan daya yanke wanda jini keta zuba,tausayinsa ya kama minal itama tafashe da kuka ta rungume annur ,duka dakin yadauki kukan abokan annur da minal dashi annur din kansa,
Sai rusa uban kuka suke,minal harda shessheka,azizace tayi sallama ta fado dakin tana waye ya mutu?
😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂
By
Maryam yarmama
[11/03 11:45 am] salmah💍💍: *🦁MAHAUKACI KO BOYAYYEN MASOYI🦁*-14
_by_
_maryam yarmama_
_wannan shafin nakune masoyana saboda kaunar da kuke nunawa littafina ,masu bugomin waya masu yimin text da fadin sunanku kuna diyawa,naga sakonku kuyi hakuri next page zan fado sunanku kuna diyawa i love you too😍😍_
Dafe kirji minal tayi yayinda tayi saurinsa hijab,tayi yake dataga dandozon yaran sunata lalata mata risho,
Minal cikin sanyin murya tace ku bari mana annur ka gaya musu
Annur yace haba anty ai abokainane dasu muke wasan langa awaje,shiru minal tayi ,annur yace anty ina kazar da ake bawa angwaye tunda nima angone,minal ta kyalkyale da dariya tace ai amare ake bawa badai angwayeba
Annur yacewa yaran abokaina ku fita ku tafi gida gobe ma hadu ayi langa,ku zo gobe muci abincin anty
Ihu yaran suka dingayi suna sai gobe sai gobe
Minal tatashi taje ta rufo kofa,ta cire hijjabin tace ana zafi,wlh baxan iya jurewaba
Annur ya kalli shayeeda ya kawar da kai ,matsowa daf dashi minal tayi tana kallonsa,shafo fuskarsa tayi tace haba dear meye nacemin yar iska bayan kasan ni matarkace sai yanda kayi dani na zamo mallakinka,ina kaunarka kai nake mafarki kaine uban yayana
Matsawa gefe annur yayi ya murtuke fuska yace a a anty ki daina shafani karki iskantani,nidai yarone badan iskaba
Minal taji dariya ya subuce mata ta dingayi harda tsugunawa tace ai kai ba yaro bane ka wuce shekara talatin
Annur ya zaro ido yace amma ummata tacemin shekara biyar nake shine take bani biyar,tunda yanzu shekarata talatin nera talatin za,a dinga bani daga bisa ya kwanta a gado ,nan take barci ya daukesa.
Dariya minal tasa tace oh na hadu da masoyi,gyara mai kwanciya tayi itatama ta kwanta tana shafamai laulausan gashin sa daya kwanta kamar indi,a
Washegari minal ta tashi ta hura wutar murhu ba kalanzir a risho tanason daura wa annur shayi
Iccen danyene ,duk gidan ya kaurw da hayaki sai hawayene yake ta zuba a idanunta
Annur ne ya fito daga daki, ya nufi wurin ya kalli idon minal duk yayi jajur,kamar, gauta yace sannu anty in nemo miki makamashi
Murmushi minal tayi. Tace daka kyauta my dear
Da gudu annur ya shige dakin ya dauki wuka ya yanki rabin sabuwar taburman minal😂😂 dagudu ya fito ya cusa a murhun nan wuta ya tashi fuuuuuu
Tambul minal tayita koma gefe dafe. Kirji minal tayi tace dagaskene gizo idona yakemin taburmata a wuta?
Annur yace ai anty saiki godemin , nasha wuya wajen yanko taburman,ma
Ko daya minal bataji haushiba,ta yi murmushi tacenagode ta dora tunkunya akan wutar dake ci
Tahadamusu. Shayi sukasa,
By
Maryam yarmama
[11/03 11:45 am] salmah💍💍: *🦁MAHAUKACI KO BOYAYYEN MASOYI🦁*-16
By
Maryam yarmama
*wannan shafin nakine maman hafsat(sayyada hajara)i love you so much*
Minal ta kara rushewa da kuka tace yar uwa mijina ya yanke wlh ya yanke,ki taimakamin kar,in rasashi,kinga jini yanata zuba a hannunsa ,minalta dago hannun annur masu laushi da taushin bala,i
Aziza ta rike ciki😂ta rinka sheka dariya harda hawaye saida tayi mai isharta ta kalli minal da ranta ya sosu tace dame ya yanke,banza minal tayida ita,yayinda aziza ta dauki tsumma,ta kulla a hannun annur
Ihu annur ya kwalla anty a cire zafi ,aziza ta kara kyalkyalewa da dariya harda faduwa kasa tace haba angon minal kaifa namijine ba mace ba ko kunya bakaji ga minal azaune kana kuka aisaita rainaka
Rufe ido annur yayicikin alamun kunya yace nidai anty ki bari nadena kuka,yanzuma wasa zamu tafi
Zaro ido aziza tayi tace la ai ango baya wasa,sai amaryarka ta