Showing 63001 words to 66000 words out of 67847 words

Chapter 22 - SHUGER DADY Original Complete Book Document by Autar Alheri .txt

29 Nov 2024

5108

uncle ahhhh, ahhh, ahhhh, wayyoo tafaɗa numfashinta nayi sama yayinda muryarta ke ƙara dasashewa, wani irin ihu tasaki lokacinda taji penis ɗinshi a inda takeson jinta tana ƙara ƙanƙameshi ajikinta dayaɗauki wani irin mazari lokaci ɗaya...Shima ihun yasaki jin yadda take mai feshi akan penis ɗinshi yana "faɗar wayyoo my jannah please ahhhhhh sekuma yayi saurin toshe bakinshi yana nishi me haɗe da gurnani.


Dasauri Habib ya kalli hafees tareda yin shiru domin sosai muryar shaheed tafito, Sedai jin bekoma cewa komaiba yasa ya basarda zancen....shikuwa hafees murmushi kawai yayi yana cigaba da danna wayarshi.....acan cikin ɗakin kuwa sosai jikin jannat kecira dudda cewar tayi release amma jitakeyi kamar yanzuma tafara buƙatar abin, cikin wani irin yanayi tazabura tareda tura uncle ɗin nata baya ya kwanta plate kana tayi saurin hayewa ruwan cikinshi, tareda riƙo hajiya babbar tadanna a ƙasanta, ido shaheed yazaro yana kallonta Sedai yakasa magana jin yadda wani mugun daɗi yadaki ƙwaƙwalwar sa, kafin yatantace abinda take shirinyi kawai yaji tana sama da ƙasa akan ruwan cikinshi. Wani irin ihu yasaki yana riƙe ƙugunta da duka hannayenshi biyu, yama manta da rufa rufar dayakeyi kar ajishi yana ihu sabida daɗin bana wasa bane, acikin dabircewa yake faɗar "ahhhhh my jannah wayyoo penis naaa your pussy it's so sorry sweetttttt ohhhh my god ahhhhh yafaɗa agigice jikinshi namazari kamar sutattaba ahakan sabida jin daɗi....azabure Habib yamiƙe yana waro duka manyan idanuwanshi yana kallon hafees wanda yayi kamar besanda akwai mutun awurinba yana ƙunshe dariyarshi, damma azzikin abin a inda suke su kaɗai ne ke iya jinsu...kafin yasamu zafin yin wata maganar yasakejin muryar su atare suna ihun su,,,inda shaheed ke faɗar "wayyyoo jannata daɗi zekasheni nashiga ukku wayyoo my penis ruwan daɗi nazubiwa akanta my jannah daɗi nake dangwalowa ahhhhhh wayyyoo my baby naaa wayyoo gidan daɗin uncle sheaddddd ahhhhhh, itama dai nata ihun takeyi tareda kuka cikin shagwaɓaɓɓiyar muryar take kiran sunanshi tana kukan kissa me haɗe da jin daɗi, kafin suƙara sakin wani ihun atare lokacinda sukayi release suna ƙanƙame juna....ai a 360 Habib yabar wurin yana faɗar innalillahi wanne wani irin abune bro keyi hakan? Domin gabaki ɗaya shaheed yagama birkita mishi lissafi sautin muryoyinsu kawai kemishi gizo a kunne,,,,,,wata irin dariya hafees yasaka alokacinda yabi bayanshi yana faɗar, "haba bro ina kuma zakaje? Ai baka yadda ba dana faɗa bagashiba yanzu kaji da kunnenka ina zamuso su abbey suji, ai dukkanmu kunya ce zata sani yadda tayi damu gara hakan iya mu mune ba wanda besan abinda ke cikin wannan abinba, hafees ɗin yafaɗa yana dariya....ina shidai Habib besamu damar cewa komaiba domin inbanda mazari babu abinda jikinshi keyi sabida duk cikinsu yafisu ƙarfin sha'awa, aiko hafees yace mizeyi inba dariya.




Acan cikin dakin kuwa, sosai suka ƙanƙame junansu bayan sunyi release kana suka kafe juna da ido cikin so da ƙaunar junansu kamar su haɗiye juna dan so, jannat se lumshe kyawawan idanuwanta takeyi tana buɗewa, dan hura mata iskar bakinshi yayi a idon kana ya ɗaga mata gira ɗaya yace "yaya dai my sweet jannah? Kin ƙoshi? Baki tatura gaba kana ta girgiza kanta alamar a'a. Ɗan murmushi yayi yana shafa gefen fuskarta kana yace "to shikenan yanzu dai bara muyi wanka kici abinci daga nan semuje gida muyitayi harse jannat ɗinta ta ƙoshi....itadai batace mishi komaiba, ganin hakan yasa yaɗaukata zuwa bathroom sukayi wanka kana yaɗaukota suka fito dakanshi yaɗan gyara mata jikinta kana ya mayarda kayanshi, tukkunna ya ɗauko wayarshi yana kiran layin hamida, alokacin suna tare itada Yusuf, tana ɗagawa yace taɗaukowa jannat kaya takira Yusuf yakawota hospital, anan yagaya mata hospital ɗin dazata samesu dakuma ɗakin dasuke, kana ya yanke wayar......dakanshi yabata tea tasha sosai sa'annan yabata alalen dake cikin abincin taji kayan lambu dasu hanta gwanin daɗi, aiko taci sosai tasha ruwa,,,,seda ya tabbatarda taƙoshi tukkunna yabarta hakan....kusan minti 30 dakiran hamida segasu sunzo itada Yusuf ɗin gabaki ɗaya ta harkitsaws Yusuf tunani da manbayoyinta, anga jannat ne ina aka ganta? Kowatace za'abawa kayan jannat? Dagakan dai harya kawota asibitin, bakinta bemutuba seda taga jannat tayi murna tayi farin ciki sosai domin kitakeyi kamar taje ta rungumeta amma babu dama sabida dady shaheed yatare komai acewarta,,, Yusuf ma sosai yayi farin cikin ganin hankalin yayan bashi ze kwanta... shaheed kuwa karɓar kayan yayi yasaka mata kana yariƙota suka fito tana takawa ahankali kamar ba itace tagama sukuwa akanshiba🤣 mota suka shiga bayan Yusuf ya buɗe musu domin hafees yaje gun biyan kuɗi domin subiya komai da akayiwa jannat ɗin....sosai doctor yayi faɗa akanme zata tafi yanzu bayan basu sallametaba...seda hafees ɗin yace dunada wani abunne me mahimmanci agabansu Babu wani abinda zefaru in sha Allah, kuma inma wani abun yataso to zasu dawo, daga hakan yayi musu sallama suka tafi, kaitsaye gidan baba malam suka nufa dukkansu hafees na kallon Habib jefi jefi yana masa dariya domin haryanzu yakasa samun natsuwa arsnshi kuwa se tsinewa shaheed yakeyi babu adadi.




Aharabar gidan sukayi perking dukkansu fitowa sukayi shaheed maƙale da jannat ɗin, sallama sukayi suka shiga parlor inda suka samu duk wani me alaƙa da wasu yazo daga family abbeyn dady ƙarami harna abba na gwaggo Ubaidah, dana dady, se baba malam da inna wuru,,,,da kallo duk aka bisu har suka samu wuri suka zauna fuska kowa zaka kallah babu daɗi sabida duk sunji abinda ke faruwa...bayan sun zauna ne suka shiga gaisarda iyayensu, inda sukuwa suke yiwa jannat yajikinta....baba malam kuwa da kallo kawai yake binsu har seda yaji kowa yayi shiru tukkunna ya kalli hafees yace "ina ita lubnah? Kanshi aƙasa yace jami'an tsaro suntafi da ita. Jinjina ƙanshi kana ya kalli abba yace "abbansu kaje kafito da ita kabawa jami'an haƙuri domin wannan matsalar cikin gidace. "Cikin girmamawa abba yace "to malam daga hakan ya Miƙe tareda riƙo hannun Yusuf yace suje dady ma da sauri yamiƙe yabi bayansu amma abbeyn dady ƙarami ko motsawa daga inda yake beyiba domin ji yakeyi inama ze iya tariyo baya dayasaka anzubarda cikin lubnah tun kafin ahaifeta tazamewa ahalinsu guba cikin rayuwa, to innayi ma tunanin datakeyi kenan domin kamar tahaɗiye zuciya takeji azaunen datake...ahakan kowa yayi shiru ana jiran dawowar su abba.




Kusan awa ɗaya da rabi da tafiyarsu basu dawoba har su hafees nashirin bin bayansu tukkunna suka shigo Yusuf agaba lubnah na biye dashi abaya duk tafita kamanninta sabida dukan datasha agun hafees gaya ko acan seda tasha maruka agun wani jami'in tsaro me shegiyar zuciya.


Wuri tasamu tazauna can makure nesa dasu kaɗan kowa awurin da kallo yabita amma Banda iyayenta da adda murja...shi kuwa baba malam gyaran murya yayi kana yace.


"Abubuwa marasa daɗi sunfaru acikin ahalina wanda nida iyayenku bamusan tushen faruwar abinba amma yanzu abba abinda nakeson sani akan tabbaci shine shin dagaske ne me sunana kasaki matarka kuma saki ukku? Yatambaya yana kallon shaheed..shi kuwa ƙasa yayi dakanshi dudda cewar yatsani lubnah iya tsanuwa amma bayada muradin yimata sakin tozalci irin hakan kodan darajar iyayensu dakuma amininshi kuma ɗan uwanshi hafees sedai ƙaddara tariga fata domin shi kanshi besan ya akayiba yasaketa. "Badakai ake magana bane kayiwa mutane banza? Yatsinkayo muryar dady cikin faɗa domin kowannensu yanzu ne zafin sakin kedawo musu ƙasa.


Da sauri yaɗago yana kallon mahaifin nashi cikin rawar murya yace "eh eh hakane nayi sakin...jinjina kai baba malam yayi kana yace wani laifin tayima harka yanke wannan hukuncin? Yasakejin tambayar abazata. Nisawa yayi kana yace "nima bansan abinda tayimin baba malam kawai da kallimar saki nafar lokacinda buɗe idona a asibiti. "Cikin tsawa dady yace wannan wanne irin zancen banzane shaheed? Karka maidamu ƙananun mutane mana ko akwai sa'arka acikinmu? Kokuwa kallon kakeyi wasan yara mukazoyi? "Ya isa hakan plesse kabarshi yayi bayani atsanake, cewar abba...shi kuwa baba malam cewa yayi "asibiti kuma ? Mikajeyi asibiti? Kafin wani yayi magana hafees yamiƙe cikin ƙunar rai yace "baba malam nine wanda zanbaka wannan amsar domin nasan dayawa daga cikin abinda kukeso kusani wanda wanima shi kanshi shead besanshiba. Nisawayayi kana yacigaba da faɗar "ranarda shaheed ya kwanta asibitin bazan taɓa mantawaba ina gida yakirani da sassafe akan naje school ɗin su jannat na ɗauko mishi ita, alokacin nayi mugun mamaki domin bejima da kaitaba, sedai a yadda najishi kamar wanda keshirin barin duniya yasa naje da sauri naɗauko ta ɗin kamar yadda ya buƙata, sedai bayan nakawota nayi danasani marar adadi dubada abinda yayi mata dudda cewar matsrshi ce amma ganin baya cikin hankalin kanshi kuma ga jannat ɗin karamar yarinya shine abinda yaƙara tada nawa hankalin Bashiri dole na nemi ghaisha ananne fa ku ɗauke su dashi har ita kamar gawa muka kaisu asibiti, shine lokacinda yafarka yayiwa lubnah wannan sakin,,,,nikuwa naje gun doctor ɗin daya dubashi ananne yake gayamin yasha wani abinne me mugun haɗari wanda ya haddasa masa wannan abin da ace besamu maganin matsalarba to tabbas ze iya rasa rayuwarshi....nayi mugun mamaki matuƙajin wannan bayanan hakan yasa nakoma gidanshi inda na ɗebo duk nau'in abinci dana ganin akan dining, nakawowa doctor domin abincikamin abinda ke ɗauke da wannan muguwar gubar? Cikin kuma sa'a aka samu aciki, hankalina yayi mummunan tashi amma ban gayawa kowa ba illa shi dana tambaya daga pert ɗin ghaisha aka kawo musu abinci ko matanshine suka dafa, shine yacemin lubnah ce tabashi abincin, kuma tun Kaita gidan bata taɓa dafa mishi wani abinba se a wannan ranar, wlh shine dalilin dayasa nake zarginta, segaya kuma yau ba'aje ko inaba matarda tagayawa shaheed inda jannat take muka bibiye wayarta har muka samosu, nasamu wasu mahimman bayanai akan cewar tabbas lubnah ce tasiyawa kanta saki da hannunta agun shaheed sabida mugun hali irin nata da mummunar zuciya bara kuji kuma da kunnenku, yaƙarasa zancen yana fidda wayar feenah wadda yatsinta alokacinda ze fito daga gidan. Dukkansu kallonshi kawai sukeyi anrasa wanda zece wani abun harya kunna voice ɗin feenah dakuma lubnah inda muryarta tafito ɓaro ɓaro tana faɗar....!


























Autar alheri ✍️


*SHUGER DADY*


🥳💋💋💓💋💋🥳
Beautiful and special love💔👄



Romantic love and....🤭😚🙈




Book 4


Page 79 & 80




"Tana faɗar, nidai sokawai nakeyi arabasu yayi mata saki ukku kuma arufewa kowa baki kar wanda yayi magana akan sakin...dariyar boka sukaji yana cewa, angama da wannan babin ƙarbi wannan keji kisan yadda kikayi yasha matsananciyar sha'awa zata tasomai seya kwanta dake daga lokacinda ya kwanta dake yana tashi zemata saki ukku, wannan kuwa turaren shi zakiyi ba wanda zetaɓa ta zancen sakin shikenan angama da wannan matsalar to amma kisani idan kika kuskure duk abinda yafaru kece kikaja. "Bama abinda zefaru, cewar lubnah daganan voice ɗin yaƙare...sekuma inda feenah kecewa na'ajiye muku wannan voice ɗinne domin yazama sheda gun wanke shaheed domin yanzu daga gun bokan dayayi aikin nake nasaka yabuɗe bakin kowa kamar yadda yarufe,,,shiyasa nasanar daku inda jannat take, ni ƙawar lubnah ce ta amana dudda cewar nayimata halacci amma taci amanata ta hanyar kwacemun saurayina kuma abin sona shiyasa itama nayi mata domin taji idan da daɗi wanda kabawa amana yaci amanarka, lubnah idan kinji wannan saƙon to feenah ce karkiyi kokwanto inaso kiji yadda najine rabani da bashh dakikayi, bissalam..kit hafees yakashe wayar yana jifanta dawani wulaƙan taccen kallo me ɗauke da muguwar tsana acikin ƙwayar idonshi,,,, jannat kam kuka takeyi sosai aranta tana ayyana mitayiwa anty lubnah ta tsaneta hakan....sukuwa iyayen gabaki ɗaya kowa yayi mutuwar zaune inbanda salati babu abinda sukeyi, suna cikin wannan halinne sukaji ihun lubnah cikin tashin hankali duk suka jiyo dan ganin Mike faruwa,,,,abbeyn dady ƙarami ne ke dukanta ta ƙarfinshi yanayi yana huci kamar wani zaki jiyakeyi inama ze iya kisan kai Allah da yau ya kashe lubnah har lahira...abba ne yamiƙe cikin tsawa yake faɗar "miye hakan bakada hankaline kasheta kakesonyine kome? Da sauri innayi tace "wlh garama yakasheta dan Allah yaya kabarshi yarage mugun iri ko da kowa ze huta da baƙin cikinta...abba ko sauraren ta beyiba yaƙaɓe lubnah daga hannunshi wadda saura kaɗan ta suma, da kyar abbey ya haƙura yabarta amma da zimmar idan suka koma gida zata sani...gyaran murya baba malam yayi kana yace "lubnah kinji duk bayanan da ɗan uwanki yayi inaso ki tabbatarmin da gaskiyar abinda yake faɗa da bakinki.


Lubnah kam izuwa yanzu tagama sadaƙarwa babu wurin kariya hakan yasa doli tafara basu labarin duk abinda yafaru da kanta kana taƙara dacewa amma wlh duk abinda ta aikata yaya shaheed ne sila domin betaɓa sauke hakkinta na aure dake kanshi ba ita kuwa shiyasa har take aminta dasu Dr bilal da aurenta. Wani irin mari innayi ta tsunka mata seda bakinta yafashe dajini, cikin takaici tace kin cuci kanki lubnah domin bawani kika cuta wlh nibazan yimiki baki ba domin ko wannan bala'in dakike ɗauke dashi ya isheki...da sauri dady yace karki ƙara dukanta plesse aiga wanda yadace adakanan, domin minene hujjarshi daza'akai mishi mata yazuba mata ido kallonta muka kaima kayi wlh danasan abinda ke tsakaninka da matarka kenan dabazan aurama jannat ba. Abba ne ya zaunarda dady daya muƙe tsaye yana kora bayanai,,,kana ya kalli shaheed ɗin yace "miyasa ka aikata hakan babana? Ƙasa shaheed yayi da kanshi kana yace "bazan iya faɗa ba abba domin nayiwa kaina alƙawarin bawanda zeji zancen abakina, amma itada tace nayi mata hakan sitasan dalili tafaɗa mana domin ɓoye nata laifinne tayi tafaɗa muku nawa kawai.




Wani mugun kallo abbey ya watsaws lubnah wanda yasakata buɗe baki babu shiri tana cewa "dama wata ranane yaje hospital domin yakai wani abokinshi shine yazo office ɗina yasa memu nida Dr bilal. Yasameku kamar yaya? Mikike nufi? Cewar hafees. Kuka tasaka tana faɗar dan Allah kuyi haƙuri wlh Allah bazan ƙara ba nabuta kuyafemi...kafin taƙaras Habib yazabga mata wani matsiyacin mari domin yafi kusa da ita kuma tun acan abinda yasa bedaketaba yafi hafees zuciya ze iya lahantata shiyasa yabarta amma yanzu takawoshi iya wuya,,,cikin bala'i yace "daƙashin bura uba bazaki yimana bayanin dazamu fahimcekiba, yafaɗa cikin hargagi yana miƙewa tsaye as zuwan babu mutunci kenan....ai cikin sauri tace muna sex tafaɗa tareda sake fashewa da wani irin mugun kuka me ban tausayi...gabaki ɗaya iyayen nasu dasƙarewa sukayi awurin...yayi da Habib yashiga nunata da yatsa yace "au ashe kinma san hakan kike tunanin kuma ya haɗa jikinshi da naki? Humm wlh kin yaudari kanki kuma shead yayi bala'in ƙoƙari ma na karɓar aurenki domin danine kallonkima bazan iyayi agidanaba batareda na hallakakiba balle kiyi tunanin wani abun ze shiga tsakanina dake, kin cucemu lubnah kin cuci ahalinmu kinbar mana mugun tabo wanda bansan yoshe zegoge azukatanmuba amma kisani kanki kikafi cuta keda zaki koma mujiya acikin danginki muguwa me mugun hali Allah ya shiryeki idan kunada rabon shiriyar, Habib ɗin yafaɗa yanayin Ball da ita kana yafice daga parlor yana kuka. Hafees ma miƙewa yayi yafice warshi, sukuwa iyayen mata babu abinda sukeyi se kuka domin wannan abin ya girgiza su sosai....su kam su abbey kowa yayi shiru anrasa me cewa komai hakama gwaggo Ubaidah da jidalinta da komai yau yar kallo tazama...suna ahakan kusan minti 15 kafin suga baba malam yayi luuu daga kan kujera yafaɗo ƙasa,,,,ai damugu sauri sukayo kanshi suna salati tareda daular shi suka fita zuwa asibiti, sanida tun lokacinda yaji tabbacin abinda lubnah ta aikata abakinta jinjinshi yaƙara hawa dama gashida hawan jini, shiyasa harya some basu saniba....dukkansu kwasa sukayi zuwa asibiti inda Akabar inna wuru kawai se adda murja shaheed dakuma jannat....shidai Miƙewa kawai yayi ɗauke da matarshi yafice ranshi duk babu daɗi inna wuru ma ɗalibta tashige tana kuka... Allah sarki adda murja itace kawai takama lubnah tareda mikarda ita tsaye suka fita inda tanufi gidanta tareda lubnar, shi kuwa shaheed yanufi gidansu.




Su abba kuwa suna isa asibitin aka ƙarbi baba malam sosai likitoci suka shiga bashi temakon gaggawa inda da kyar suka samu nunfashinshi ya dedeta sedai me rashin shahen jiki yakamashi. Innalillahi wa'inna ilaihi raji'un, faɗin tashin hankalinda waƴannan bayin Allah suka shiga cikinai ɓata lokaci ne, abbeyn dady ƙarami kam kuka kawai yakeyi yana kaico darayuwar domin aganinshi rayuwarshi batada anfani tunda ƴar cikinshice tazamo silar wannan lalura ta mahaifinsu,,,,da kyar su abba suka samu suka kwantar mishi da Hankali ta hanyar tunatar dashi cewar shifa musulmine kuma doline dukkan musulmi nagari ya yadda da ƙaddara me kyau ko akasinta, to dahakanfa suka samu yanutsu....kusan satinsu huɗu a asibiti suna jinyar baba malam sedai yaronsu nazuwa sudubashi sutafi musamman su ukkunan su kamarma dasu ake jinyar Habib, shaheed, hafees, seda yacika sati huɗu tukkunna aka sallamesu sukoma gida suci gaba da kula dashi acan.




Adda murja kuwa tunda tatafi da lubnah take kulawa da ita sam bata taɓa nuna mata wata fuskaba sanin abinda ta aikatawa ƴarta,,,, itama lubnah sosai takejin kunyar adda murja domin ko parlor bata fitowa kullun tana ɗaki tana aikin kuka wanda bashida anfani ayanzu....lokacinda iyayen nasu suka kulada bata gidan kowannesu suka shiga bincike indai ba tabi duniyaba,,,,ananne suka samu labarin tana gidan adda murja, sukansu baƙaramin jinjinawa adda murja ɗin sukeyiba domin sunsan da ciwo kawai ta danne ne domin tayi aiki da faɗar Manzon Allah sallallahu Alaihi wasallam, indai yake cewa kasaka da alkhairi aduk lokacinda akayima sharri, to Allah yabata ladar yin Hakan kuma yabamu kyakkyawar zuciya irinta adda murja.


Hakan suka ci gaba da rayuwarsu hankali kwance soyayya tsakanin jannat da uncle dinta kuwa kamar abidda ake karawa ƙarfi kullun,,,hakama gidan hafees suna zaune lafiya cikin kwanciyar hankali....baba malam kuwa haryanzu dai jinya yakeyi Sedai muce Allah yabashi lafiya,,,,tsawon wannan lokacin jannat nasamun yadda takeso sosai agun uncle ɗin nata domin jarabarta shikam gaba takaishi kullun suna manne da juna har watan haihuwar jannat yatsaya,,, ghaisha nason tadawo gefenta dazama seta dawo Allah Allah tasake guduwa gun mijinta idan abin ya ciyota. Yau kwance suke akan makeken dagonshi a bedroom ɗinshi dake pert ɗin ghaisha sungama turmusar junansu, jannat tasako ƙafarta ɗaya daga kan gadon taje sako ta biyu kenan taji wani abin yace fatttt aƙasanta, arazane taduba Sedai kafin tayi wani yunƙurin bayanta da mararta sun amsa lokaci ɗaya da azabar ƙarfi, ihu tasaka tada durƙushewa tareda dage gadon,,,,wanda yasa uncle shead yasauko arazane hadda faɗuwa, ganin halinda take cikine yasashi fita aguje dashi se boxes domin kiran ghaisha sam yamanta da yadda yake...abinda nasu saniba shine jannat tajima tana naƙudar

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login