Showing 42001 words to 45000 words out of 67847 words
Chapter 15 - SHUGER DADY Original Complete Book Document by Autar Alheri .txt
too my sweet uncle, tamaida mishi tana saƙalo wuyanshi,,,sosai suke kallon juna suna Murmushi kusan minti 10 kafin ya ajiyeta kawai yaje ya tattara wayoyinshi yariƙo hannunta suka fito kamar wasu taurari,,,a Perking space suka samu hafees shina ze shiga tashi motar domin gidansu zenufa gun Zainab ɗin...gaidashi jannat tayi kana tashige motar uncle ɗinta shima yashiga suka ɗauki hanyar gida.
Koda suka isa hafees pert ɗin Ghaisha yawuce yayinda sukuwa suka nufi pert ɗinsu da zimmar idan sukayi wanka suzo gun Ghaisha tunda dasafe basujeba....koda suka shiga Perlor gadin lubnah nazaune tagyara ko ina se ƙamshi yakeyi, cikin kiss da kisisina tataso fuska asake tace "sannu da zuwa yaya shaheed baby jannat kundawo... dukkansu kallonta suka tsayayi kafin Shaheed yace "yawwa sannu kema kin dawo kenan? Yatambaya yanayi gaba abinshi...itakam jannat batace mata komaiba sema wani irin faɗuwa da gabanta yayi lokacinda taga lubnah ɗin hakan yasa cikin sauri tamarawa uncle ɗinta baya tana waiwayen lubnah....seda suka ɓacewa ganinta kana taja wani irin mugun tsaki tace daki kuke zancen wlh shegiyar yarinya me Kamada Anjanu, tana gama faɗar hakan tanufi bedroom ɗinta....sukowa suna shiga wanka sukayi atare amma Shaheed na iyakacin ƙoƙarinshi wurin ganin ya kaucewa jannat karya wahalarda ita domin yasan tana ƙoƙari koyanzu, ahakan dai akayi wankan sama sama kana suka fito atare suka shirya cikin ƙananun kaya na shan iska itakam jannat seda Shaheed yaɗora mata hijab akai kana yariƙo hannunta suka nufi pert ɗin Ghaisha....!
Hello my lovely pans 🙈🙈🙈kuyi haƙuri please 2 days kunjini shiru wlh hidimar bikin ƙanwata akayi kunga typing bazeyuba cikin taro shiyasa amma dai jiya angama komai ankalina ya kwanta insha Allah yanzu mun fara kenan har weekend zan riƙa yimuku update sabida naƙara kafin sallah, kutayani addu'a Please inaso na gama kunga da mun gana hutun sallah semu ƙarasa SAWUN GIWA shima nayi hakanne domin hankalin mu ya zauna wuri ɗaya dafatar zaku fahimceni. Thank you so much, I really love you all💓
Autar alheri ✍️
*SHUGER DADY*
🥳💋💋💓💋💋🥳
Beautiful and special love💔👄
Romantic love and....🤭😚🙈
Book 3
Page 51 & 52
"Suna shiga suka samu ghaisha ce kawai a Perlor se Yusuf,,,dagudu jannat taje gunta tare da faɗawa jininta tana faɗar"oyoyo Ghaisha na i miss You. "Hum bawani kewata dakikayi bayan tunjiya bangankiba, Ghaisha tafaɗa tana dungure mata kai...dariya tayi kawai tana faɗar Allah Ghaisha nayi kewarki ina hamida? Murmushi Ghaisha tayi tana shafa kan Shaheed daya rungumeta kana tace "hamida taje gidan Abbeyn Dady ƙarami ta bakinku..."laa shine tatafi bata gayaminba Allah zankamata idan uncle shead na zekaini bazan ƙara zuwa da itaba, tayi maganar tana tura baki gaba taredayin rau,rau da ido kamar zatayi kuka.....ikon Allah to idan kinaso kigayawa uncle ɗin naki yakaiki mana miye abin rigima ciki... banza tayiwa Ghaisha kamar batajitaba taɗago danufin yiwa Shaheed rigima setaga Yusuf, Murmushi tayi taƙarasa gunshi tare da cewa "uncle Yusuf bangankaba inawuni. "Hum lpy qalau amaryar yah shead y gida? Yatambaya yana kallonta...wani irin kayataccen murmushi tasaki tana duƙarda kanta a ƙasa tace "lpy qalau uncle Yusuf,,,sekuma tamiƙe kamar wadda aka tsikara tazo inda Shaheed tazauna akan ƙafafuwanshi batadamu dacewar akwai mutane a perlor ba domin wannan ba sabon abu bane awurinta hawan jikin uncle ɗin nata ko agaban waye kuwa,,, saƙalo wuyanshi tayi da hannayenta kana cikin shagwaɓa tace "uncle shead naa, tafaɗa tana kwanto da kanta akan ƙirjinshi.... lumshe kyawawan idanuwanshi kawai yayi yana saurarenta amma bece komaiba, aiko tashiga taɓararta tana kiran sunanshi cikin wani irin salo wanda koda bashi datake akan jikinshi tana wannan iskancin ba,,,ko akusansu kake indai kai ɗin lafiyayyen namujine seta sakaka wani yanayi....ai babu shiri Shaheed yabuɗe duka idonshi da har sun sauya kala yana kallonta, kafin yajuya inda Ghaisha take zaune,,,seyaga wayam batanan domin tun lokacinda jannat tazauna akan ƙafafuwanshi Ghaisha ta miƙe itakam tabar wurin,,ajiyar zuciya yasauke kana yamaida idonshi akanta cikin wata irin kasalalliyar murya yace "yes my jannah minene? Yatambaya yana janyota jikinshi....baki taƙara turawa gaba kana tace "gidan Abbeyn Dady ƙarami zaka kaini please inaso naje...tafaɗa da fuskar tausayi sabida ya yadda yakaita.."ohh my jannah zankaiki Amma ba yanzuba please kibari se jibi idan nakaiki yanzu abbey faɗa zeyi,,,aiko ko bakinshi be rufeba tashiga turmuza mazaunanta dake kan ƙafafuwanshi yana kukan shagwaɓa tana diddira ƙafafuwanta aƙasa sewani cakuɗa mishi jiki rakeyi kamar sabon yaye na rigima...ai Shaheed besan lokacinda yakamota ba tare da saurin ɗora bakinshi anata yana Bata wani irin zazzafan kiss wanda yasaka jikinta yin laƙwas takwanta ajikinshi talafe kamar ba itace ke taɓara ba yanzu,,shima yayi hakanne domin ta nutsu sabida yasan zata iya Kunno mishi ruwa yanzu nan,,,to kuma se bata Kunno mishiba shiya tonowa kanshi,,,,,,yana cikin bata kiss ɗin itama ta shiga maida mishi martani.
Ido Yusuf daya maidasu TV yawaro cikin mugun mamaki yake kallon su kafin yamiƙe shikam cikin sauri yabar Perlor yakoma bedroom ɗinshi yana mamakin yayan nashi da wannan jinjirar.....hafees kuwa tunda yashigo gidan yanacan bedroom ɗin Zainab suna fira,,shigarshi kenan bedroom ɗin nata Itako tafito daga wanka,,,,cikin jin kunya Takoma bathroom da gudu tana faɗar "yaya hafees sorry bansan kashigoba..."hummm bawani sorry kawai kifito ƴammata domin ba fita zanyiba sekin fito naganki tukunnah...jin abinda yafaɗa ne yasa Zainab fitowa cikinjin badan tasoba tana biyar gini...dariya hafees yayi kana ya janyota tare da zaunar da ita kusadashi abakin gadon yana kallonta, daganan ne ya fara mata fira ahankali tana bashi amsa kala tanayi cikin jin kunya harta manta yadda take tasaki jikinta suna firar gwanin sha'awa
"my Zee minene anan ɗin? Yatambaya yana kallon inda towel ɗinta yazame har nipple ɗinta ya bayya...ina yake kallo tabi da kallo dan taga abinda yake tambaya,,,aiko indo tasauka akan breast ɗinta, wani irin waro duka idonta tayi waje cikin mugun firgici tamiƙe atsoyace zatabar wurin, da hanzari hafees yariƙo hannunta tare da fisgota tafaɗo jikinshi yakuwa matseta dudda mutsu mutsu kwatar kanta datakeyi. "Wani irin murmushi yake saki domin wannan kunyar tata tabirgeshi, cikin farin ciki yace "my zee tambayarkifa nayi amma baki bani amsaba zaki gudu miyasa Please uhnm? Yaƙarasa zancen Dede kunnenta. "Wayyo Allah nashiga ukku dan Allah yaya hafees kayi haƙuri, tafaɗa cikin sauri muryarta na ɗan rawa.
Ido yawaro irin abin yabashi mamaki ɗinnan kafin yasauke numfashi yana kai hannunshi akan towel ɗin yaƙara zameshi domin tuni tagyara abunta,,,aiko segasu sun ƙara bayyana, ido kawai yazuba musu yana kallonsu cikin wani irin yanayi daya riskeshi Ayanzu, yaɗauki hannunshi yaɗora akai,,,,aiko Zee tazabura zata miƙe yayi saurin riƙeta tare da maidata jikinshi,,,baki tabuɗe zata saka mishi kuka, cikin sauri yahaɗe bakinsu wuri ɗaya yareda yiwa tongue ɗinta sahihiyar tsotsa me shiga jiki....ido Zee tawaro duka biyu cikin mugun mamakin yayan nata,,,bata gama tunaniba taji yashiga murza nashanunta dasukayi bala'ain ɗaukar hankalinshi, yana mulmula nipples ɗinta,,,wanda yayi sanadiyar saka jikinsu rawa atare... banƙarewa zee tayi tanason ƙwayar kanta amma babu hali domin duka yayan nata yakashe mata jiki da salonshi,, miƙa kawai takeyi tana Nishi tare da ƙara turomai breast ɗin....shikuwa gabaki ɗaya yafara fita daga hayyacinshi gurnani kawai yakeyi Hajiya babba kuwa se haniniya takeyi tana neman hanyar fita tasamu relief,,,cikin wani irin yanayi hafees yariƙo hannun Zainab yana ƙoƙarin turawa cikin wandonshi domin gabaki ɗaya idonshi yarufe Ayanzu nutsuwar kawai yakeda buƙata domin surar jikin Zainab yagigitashi,,,,Zainab bata ankara da abinda yake shirin yimataba seda taji saukar hannunta akan wannan killatacciyar halittar tasu tana mata Murmushi ahannu gaya tacika tayi famm,,,ido tawaro cikin tashin hankali tabuɗe baki zatayi magana kenan taji yace "washhh Allah my zee baby ahhhh please kiriƙe Dan Allah Wayyo yafaɗa aɗan ruɗe domin ya shiga halin buƙatuwa..."nashiga ukku yaya hafees dan Allah kayi haƙuri kabarni Ghaisha fa zata iya shigowa ko hamida kosu Yah Yusuf dan Allah kabari, tayi zancen idonta na cikowa da ƙwallah....shikam hafees inbanda mazari babu abinda jikinshi keyi,,cikin wata irin kasalalliyar murya wadda bata taɓaji daga gareshiba yace "zanbarki my zee Amma wlh sekin murzamun penis na ko kaɗan ne domin nasaka raina ahakan kuma idan kikaƙi yimun yanzunan zan karɓi hakkina inyaso Dady yace naɗaukeki mutafi kawai.
Ai Zainab najin hakan idonta suka ciko da ƙwallah cikin rawar murya tace "zanyi amma dan Allah karmin komai yaya hafees please. "Ohh o okay shikenan bazan mikiba oya miyun wani abun my Zeeee, yafaɗa yanajan sunan,,,aiko cikin sauri Zee tafara murza mishi penis ɗinshi dake riƙe da hannunta ya matse...banƙarewa hafees yayi yana ɗago mata ƙugunshi tare da reƙe duka breast ɗinta yana matsa, yace "Wayyo my Zee babyy daɗi ahhhh please ƙara matsamin ahhhhhh so sweet ohhh my god, yafaɗa abirkice yana ƙara matseta ajikinshi domin hafees ma akwai saurin sha'awa. Tofa bawai iya hafees ba awannan zamani kan ai kowanne namiji nada wannan saurin sha'awar harmada mata sedai Allah yakare muna samarinmu da ƴammata daga sharrin zina.🤲 Humm hafees kam yadage sosai matse hannun zee ajikinshi yana murzata awaje tsowon lokaci kafin yaga duk hakan bata mishiba, yasaki hannunta inda yashiga yamutsata takowacce siga kawai nutsuwa yakeson samu daga jikinta,,daga ƙarshe dai seda tasaka mishi kuka tukkunna yahaƙura yabarta shima dan yasan idan yaje gida akwai inda ze sauke buƙatarshi amma wlh da bayada mata Allah babu abinda ze hanashi turmusheta seya samu biyan buƙatar shi🤩🤭 ahakan ya gyara mata jikinta tare da ɗan dedeta nutsuwarshi kana ya lallaɓata yafice domin se kuka take masa....yana fita General perlor yasamu Dady ya Kaɗa Shaheed da babynshi dake zaune anan tana zuba mishi iskanci sonranta Dady nashigowa yagansu bayan sun gaisa kallo ɗaya yayiwa Shaheed yagano akunne yake domin se lumshe dara daran idanuwanshi yakeyi yana ƙara ware su,,,hakan yasa Dady yace yaɗauki matarshi sukoma pert ɗinsu....tofa suna fita hafees ma nafitowa yana tafe yana layi kamar wanda yayi shaye shaye...da kallo Dady yabishi cikin mamaki ganin ze zagashi yawuce ko ganinshi beyiba,,aikuwa dai ficewar yayi domin san hankalinshi baya taredashi burinshi kawai yasamu nutsuwa...ikon Allah 🤔 Dady yafaɗa yanabinshi da kallo domin ko baka tambayarba kasan awanne hali yake,,, girgiza kai kawai Dady kana yazaro wayarshi yana kiran gwaggo Ubaidah yashige pert ɗinshi....shikan hafees gida yanufa inda yasaukewa matarshi wannan fitinar daya kwaso.
Gefen shaheed kuwa koda suka koma a general perlor suka samu lubnah, tana ganinsu tawashe baki tana gaida shaheed. Yakuwa amsa mata bayabo ba fallasa kafin su zauna nan a perlor suka shiga fira inda rabin firar duk lubnah ce keyi shikuwa bakinshi, uhmn ko a'a kawai Itako jannat se taɓararta takeyi kuma tana maƙale ajikin uncle shead ɗinta,,,har dare yaraba sosai jannat tayi bacci, se alokacin lubnah tayi Mishi seda safe tatafi bedroom ɗinta da zimmar gobe idan Allah yakaimu zatayi anfani da maganin da bokants yabata domin Kada jannat ɗin...shikuwa ɗaukarta yayi cak kamar ƴar baby yanufi bathroom ɗinshi da ita yakwantarda ita kana yaje yayi wanka shima yakwanta tare da ja musu blanket kawai domin bayaso takurata Ayanzu...asuba tagari
Washe gari dasafe kuwa tunda asuba lubnah tatashi cikin mugun nufi tashuga kitchen domin tahaɗa musu breakfast abinda bata taɓayiba atarihin rayuwarta agidan,,,abinci tayi me rai da lafiya tare da ruwan tea tasoya musu kwai,,,seda tagama komai gida ya ɗauki ƙamshi tukkunna tajera akan dining kana Takoma bedroom ɗinta tayi wanka,,,bayan ta kammala tashirya tafito general perlor,,,,bata jima da fitowaba suma suka fito kamar wasu taurari jannat cikin shirinta na school domin tunda aka ɗaura aurenta se yau zata koma sedai tunda tatashi dasafe gabanta ke mummunan faɗuwa har kuka tayiwa shaheed akan faɗuwar gaban datakeji,,,bayan ya lallaɓata yace Aduk lokacinda taji hakan tayi addu'a kuma tariƙa faɗar innalillahi wa'innailaihi raji'un Allah zekawo mata sauƙin abun,,,,aiko hakance takasance domin duk taji gabanta yafaɗi abinda take maimaitawa kenan...da murna lubnah taresu tana yiwa shaheed inakwana....ya amsa mata fuska asake..kana itama jannat tagaidata, ta amsa hadda bawa jannat hugg tana faɗar "kintashi lpy ƴar lelen yaya shaheed...murmushi kawai jannat tayi daganan yace mata zekai jannat school,,,cikin sauri tace to suzo suyi breakfast mana...da mamaki Shaheed ke kallonta sedai bekawo komai aranshiba yayi tunanin maybe ta shiryu ne kamar yadda tafaɗa shiyasa tayi musu breakfast, ba musuko yariƙo hannun jannat suka nufi dining ɗin...cikin farin ciki lubnah tazo tayi saving ɗinsu,, dama on reddy tazuba maganinta a plate ɗaya da cup ɗaya kuma tarigada tasansu dasu zatayiwa shaheed anfani,,,,hakan tazubawa kowa nashi kuma abin mamaki yau jannat barayi rigimar cewa tareda uncle ɗinta zataciba maybe kodan bataji yanayinta adedene oho...ahakan aka faracin abincin hankali kwance har kowa yagamaci,,, lubnah se Murmushi takeyi kamar tazuba ruwa aƙasa tasha dan murna,,,,bayan sun kammala yaɗauki jannat suka bar gidan....Itako ta tashi tagyara inda suka ɓata kana taje tayi wani wanka tanemi wani magani ta matsa agabanta kana tayi wata ƴar iskar shiga wadda da ita da tsirara duk ɗaya tafawo general perlor tazauna tana jiran dawowar shaheed domin tasan kafin yadawo maganin yafara aiki ajikinshi kuma baze ganta ahakanba yabarta.
Shi kuwa tun ahanya yakejin yanajinshi na sauyawa ahakan yaɗaure yakai jannat school ɗin,,,sedaifa agigice yadawo gidan kamar yakifa yanufi bathroom ɗinshi domin alokacin lubnah Takoma bedroom ɗinta tana wayada feenah...bayan yashiga yanufi bathroom yasakarwa kanshi ruwa kozeji sauƙi amma ina abin se ƙaruwa ma yakeyi,,,,,agalabaice yafito ɗaure da towel yafaɗa akan bed ɗinshi yakwanta yana jin wannan baƙon yanayin daɓe taɓa jin irinshiba arayuwarshi wannan mummunan feeling ɗin yayi yawa sabida idan har yakai wannan matakin suma yakeyi,,,Segaya yau be sumaba kuma abun se ta'azzara yakeyi,,,,kusan awa ɗaya yana famada abu ɗaya....Itako lubnah tanacan bedroom ɗinta tana jiran yakawo kanshi domin bokan ya gaya mata baze iya daurewa ba doline seya kusanci mace....acan kuwa shaheed gabaki ɗaya yafita a hayyacinshi ganin yana neman sheƙewa labara yasa cikin ƙarfin hali yajanyo wayarshi tare da shiga contact jikinshi na rawa yadanna kira.....!
Assalmu alaikum
Ina kuke manyan mata Matan oga Matan Sunnah
Kuna Ina kumarmatso
Zanbaje basirata da allah yabani zan baje kolin hajata da SAKKWATAWAN shehu💃💃💃💃💃💃💃💃💃💃 sharariyar Mai sayarda maganin MATAN Nan daice oum zarah sokoto
Gidan MAGANIN mata.🌳🌳🌳🌳🌳🌳🌳🌳 Nakara dawomaku da kayan daa kayan gayran aurenki yar Uwata shifa magani gsky ne kuma Gyara ya zama wajebi indai kinsan inda kaimaki ciwo wllh🪴🪴🪴🪴🪴🪴🪴nazo maku da magani Matan ingantacce domin dawo da martabar ki ta ya' macce ina Uwata Ina KANWATA Ina anty na ✋✋✋✋✋💥💥💥💥💥💥💥 wannan Kiran banakome bane face Kiran alheri munada inganttatun kayan mata kare kukanki yar uwa💫💫💫💫💫💫💫💫💫gumbar mallaka💫💫
Gumba aya
Gumbar Mai kabbara
Matsi
TABAJE
Garin buja jagab
Dan jarida
Tsimin iya shege
Tsimi. Sanyi
Tsimin Mai kabbara
Tsimin rege kugu
Gumbar madara
Gumbar neima
Gumbar sabun budurci
Muna dafa kaza
MUnada dafa ZABO
Muna CICCIBI
Munadafa Yan SHALA
Muna tsoka tara
Hanjin budurwar tunjiya
Kifi mata da miji
💫💫💫💫💫💫💫💫💫 Maganin brest 7days
Maganin hips
Zuman kiba 3in1
Zuman nono
Zuman ridi
Zuman kwakwa
Zuman goron Tula.
💫💫🌟🌟🌟🌟🌟🌟🌟🌟🌟🌟🌟🌟🌟
Muna gyaran AMARYA da uwar gida
Akwai setn na MAIJEGO.
MUnada maganin sanyi
Yajin Maza
Maganin karfin Maza
Muna rubutun kasuwa
Rubutun mallaka
Hatsabibin zobe
TURAREN ALAJAB
Zuma Mai maul ijaba
🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥 Maganin sanyi hadin sabulun dilka shuumar humra.
💫💫💫💫💫💫💫a💫kayan kamshi turare. Wuta hatsabibi
Humra
Kwalalcce.dilka na AMARYA Maikyau
💥✨✨✨✨✨✨✨✨🌤️ Na SHIRYA tsaf domin dawo da martabar ki ta ya' macce Gyara shine mata idan Baki gyaran kanki toh wllh kisamu matsala💥💥💥💥💥💥💥💥💥kizo ga kayan daa an gwada andace sai San barka ake macce. Wacce ta isa ta kasaita
🔥🔥🔥🔥🔥🔥💥🔥🔥 Wannan shigar ta manyan mata ce kuna ina Amar matso Matan kirki kayan suna zowa ko wacce kasa insha allah delevery🛻🛻🛻🛻 ko wani gari Ina sokoto Ina aimawa ko Ina
08133702819
08160486862 Yan sari Ina mara ba daku💥💥💥✨✨✨✨✨✨✨✨✨oum zarah gidan gyaran aure mutane na sai kinzo zaki Sha mamaki angwada anta sambarka
Autar alheri ✍️
*SHUGER DADY*
🥳💋💋💓💋💋🥳
Beautiful and special love💔👄
Romantic love and....🤭😚🙈
Book 3
Page 53 & 54
"Yadanwa hafees kira..shikuwa yafito zeje Company yana bakin motarshi tare da yaranshi biyu se matsrshi Rukayya tana riƙeda jakar shi suna sallama domin duk zeje office se Rukayya ta rakoshi har bakin mota taga tafiyarshi tukkunna Takoma cikin gidan,,shiyasa yanzu suna tsaye atare wayar shaheed tashigo,,,yana dubawa yaga shine yace "ginga my wife har yayannan naki yakirani Bara naje karya tadamin hankali, yafaɗa yana ɗaga wayar... Murmushi kawai Rukayya tayi cikin sanyin halinta tace "nidai yayana bayada tashin hankali Abban baby banda sharri...shikuwa shaheed yanajin hafees yaɗaga yau babu wani jin kai balle jan class yace "pl please bro kaɗauko min my jannah a school bazan iya tafiyaba,, yafaɗa cikin harhaɗa magana. "Innalillahi miyake faruwa ne bro? Hafees yafaɗa hankali aɗan tashe domin yayi mamakin ɗaga waya shaheed yafarayin magana babuko sallama kuma maganarshi nasarƙewa. "Oh my god Dan girman Allah kaɗaukomun ita wlh idan ka ɓata lokaci zaka iya samun gawata anan, yafaɗa cikin gajiyawa....ido hafees yawaro kafin yace "subhanallah shead wacce irin maganace wanna..shiru yayi beƙarasa ba jin shaheed yayanke wayar,,,ahanzarce yashiga motarshi tare da yimata key yafigeta aguje kotakan Rukayya dake tambayarshi lafiya bebiba.
Makarantar su jannat yanufa kaitsaye yana shiga yafito tare da nufar class ɗinsu jannat ɗin hamida kawai yagani itada wasu friends ɗinsu. "Hamida ina jannat? Yajefa mata tambayar. Aɗan razane hamida yajiyo tana kallon hafees, ganin dai shine tace "laaa Dady hafees kaine wlh tana wace barana diboma ita, tafaɗa tana fitowa class ɗin...okey muje tare cewar hafees yabi bayanta....azaune suka samu jannat tamakure wuri ɗaya tana kallon mutane dake wucewa jefi,jefi, amma fa azahiri basu take kallo ba hankalinta da tunaninta duka yana gun uncle ɗinta, daga nesa suka hangota cikin sauri hamida taƙarasa wurinta tare da kiran sunanta...amma ko gizau batayiba balle ta amsa, seda hamida ta taɓata tukunnah tayi firgigit tana kallonta. "Lpy kuwa? Mikike tunani? Hamida ta tambeta cikin mamaki...kafin jannat tabata amsa suka tsinkayo Muryar hafees yana cewa "baby jannat zomuje gidan uncle ɗinki na nemanki...ai tunkafin yarufe bakinshi tamiƙe tana faɗar "ina uncle shead naa uncle hafees? miyasa bezoba? Bayada lafiyane? Ko wani abun aka mishi? Duk aruɗe take mishi tambayar hankalinta amugun tashe...ido kawai hafees yazuba mata yana kallon duk yadda taruɗe Lokaci ɗaya kafin yariƙo hannunta kawai yasakata amota shima yashiga yaja sukabar makarantar.
Gudu sosai hafees keyi ahanyar Allah ne da ikonsa yakaisu gidan lafiya,,,yanayin feeling jannat ta ɓalle marfin motar tafito batareda tabari ma yakashe motar Ba,,,,,shima kashewa kawai yayi yabi bayanta domin hankalinshi amugun tashe yake yanaso yaga halinda ɗan uwan nashi keciki.....jannat nashiga gidan bata samu kowa a