Showing 9001 words to 12000 words out of 19558 words

Chapter 4 - TSUMMA MAKUNSHI Part 1 CUTA BY OUMYASMEEN.txt

11 Sep 2025

1148

cin dadi kwadayin ka yayi yawa karfa wata ran ya dauko mana abin da zai samu cikin tashin hankali kai baka taɓa yadda da babu baka taɓa zama a inda Ubangiji ya ajiye ka ...,
yauwa guy's nafa yanke shawara domin zaman nan haka zaman jiran tsammani nagaji dashi gabaki ɗayan mu computer science muka karanta ita kan'ta gwammati tasan bara zana ne mu a gare ta idan har ta barmi ba abin yi..
Asim da zancen ya fara shiga jikin sa yace '' haka ne wallahi ci gaba muna jin ka..,
To yasin bazan ci gaba, ba sai ka bani rake shi wancan yace bazai bani ba kai asim bani nasha..
wullo mai gutsire ɗaya yayi yace '' sai kace maye daman tun da naga kana kallo na , nasan cewa akwai wata a ƙasa..,
daukan sa ,yayi ya tauna bayan ya gama tsotsewa yace '' kan bura ubancan ba dai zaƙi ba yau dukkan mu nan munkai munzalin riƙe mata amma saboda talauci da yayi mana kan'ta mun kasa yin aure gwara ku kuna ma da budurwa ni kuwa saboda yanzu abin da na lura matan yanzu consumer ne ya saka na zama zero tension misalin ƙarfe ukun dare nayi kutsai wata na'ura kuma mallakin gwamnatin tarayya ce na gana makudan kudade da ke cikin account ɗin wanda idan muka cire harta ya'yan ya'yan mu wallahi baza suyi talauci ba wacce shawara kuka yanke mun dade muna cewa a gudu tare a tsira tare bama rabuwa cikin ra'ayi ɗaya kullum muna tare.
ZAHID sai yanzu yaga dacewar yayi magana yace '' abdulraman idan na fahimci zancen ka so kake mu fara yahoo ina tarbiyyar da iyayen mu suka bamu idan mun fara sata imanin mu yayi rauni karka manta me Ubangiji yace a cikin Surat Al-Mā’idah (Sura ta 5), Aya ta 38–39
Aya ta 38:
"وَالسَّارِقُ وَالسَّارِقَةُ فَاقْطَعُوا أَيْدِيَهُمَا جَزَاءًۢ بِمَا كَسَبَا نَكَـٰلًاۭ مِّنَ ٱللَّهِ ۗ وَٱللَّهُ عَزِيزٌ حَكِيمٌ"
Aya ta 39:
"فَمَن تَابَ مِنۢ بَعْدِ ظُلْمِهِۦ وَأَصْلَحَ فَإِنَّ ٱللَّهَ يَتُوبُ عَلَيْهِ ۗ إِنَّ ٱللَّهَ غَفُورٌۭ رَّحِيمٌ"
aya ta farko Ubangiji yana cewa “Namiji mai sata da mace mai sata, ku yanke hannayensu a matsayin sakamako bisa abin da suka aikata, azaba daga Allah. Kuma Allah Mai iko ne, Mai hikima.”
ta biyu yana cewa
To, wanda ya tuba bayan zaluncinsa (wato satar da ya yi) kuma ya gyara, to lallai Allah Yana karɓar tubansa. Lallai Allah Mai gafara ne, Mai jin ƙai.”
Iillolin da sata ke haifar wa suna da yawa duk wanda zai saka hannu ya dauki abin wani sai an cire mai imanin sa sannan sata tana da ga cikin mayan zunubai ita bin jini take , baka tunanin a ko wanne lokaci Ubangiji zai iya kiran mu, kuma dole mu amsa kiransa idan ya kira mu alokacin da mun saka hannu za mu ɗauki abin wani Ubangiji ya zare ran mu me za mu ce da wanne ido zamu kalle sa karka manta kowa akan abin da ya mutu akan shi za'a tashe shi be kamata dan tunani ya gushe ba hankali shima ya gushe ina ilimin addinin mu yake kaf cikin mu nan ba wanda ba zai iya zama ya rubuta Alkur'ani me girma ba saukar mu nawa Ubangiji fa yana ragawa wanda be sani ba akan wanda ya sani kuma ya take sanin sa karka manta me yace azaba ta tabbata ga wanda yayi ilimi sannan baya aiki dashi to mu yanzu mece ribar mu kaga suci aduniya suci a lahira.
shiru suka yi jikin su yayi sanyi abdulraman yace '' tabbas idanuwana sun rufe na kasa tuno maganar Ubangiji hakika samin aboki kamar ka sai an tona muna godiya da fadakar da mu da kayi insha'Allahu haka zamu gudu tare mu tsira tare sheɗan ko sheɗaniya be iya ya raba tsakanin mu ba mudin jini ƊAYA NE...,
rungume shi sukai suna farim cikin sanar da su da yayi tun kafin suyi nisa gurin aikata babban zunubi abdulraman dauko system ɗin sa yayi ya goge abin tare da fita daga cikin duk abin da zai nuna acewa anyi musu kutsai cikin na'ura..
Tahir yace '' yadda bamu da gata sai na Ubangiji aka kama mu wallahi sai igiya tayi saura a jikin mu domin sai me tsawon rai zai rayuwa kaga mun saka iyayen mu a wata damuwa da sai ranar da mala'ikan mutuwa ya tsaya a kan su zasu manta da ita wasu a cikin mu ta sanadiyar haka iyayen su su mutu wa gare ya waya ko ina talaka ne a ƙasa..,
Wannan haka yake daga haka kowa ya koma akan aikin sa assalamu alaikum da sauri suka amsa tare da gaishe shi amsawa yayi yace '' jiya da yau nawa kuka haɗa..,
kallon kallo aka shiga ZAHID yace '' sakamakon network da yake bamu matsala sannan Portal din shima baya shiga sosai to ba wani abu muka haɗa ba..,
Cire hularsa yayi yace '' oh nayi magana da commissioner yace sun rufe amma wani hanzari ba gudu ba , big man...,
Da yake haka yake cewa ZAHID lokaci zuwa lokaci yace '' na'am oga..,
Yauwa nasan aikin nan sai kai kafi computer ƙwaƙwalwa so nake ka haɗa min link irin na wannan wanda aka rufe din nan muci gaba da amsar kuɗin mu da irin wannan cuwa cuwar ake hayewa lamarin rayuwar nan komai yayi tsanani kuma kuna da buƙatun rayuwa dan haka mu hadu mu rufawa kai asiri muci gaba da amsar kudin mu sannan duk wani me CAFÉ da yazo ku bashi portal code shina kude ne me tsoka..
ran ZAHID ne ya ɓaci irin wannan aiki ba dashi ba dame al'umma za suji 1500 da suke tsira da ita , itama sai an kwace musu wannan wanne irin TSUMMA ne zambo cikin aminci kenan fa yadda da sukai da su shine zasu ha'ince su to wallahi ba dashi ba kauda kai yayi.
Oga nura yace '' big man dakai fa nake kai min shiru ba zakai bane ko yaya na sanka da kawo kabali da ba'adi yawa ba dan zamani ba....?,
*TSUMMA MAKUNSHIN CUTA*
Wolf in sheep's clothing
Ina meson logo ko invitation card
To ga dama ta samu
Werleedert graphics design
ta zo muku da graphic design na ban mamaki
Invatation card
VEDIO invatation
Logo
Banner
Poster
Menu
Acount sticker
Graduation stickers
Business sticker
Save the date
Business flayer
Birthday flayer
Engagement
Event program invatatin
Walimah invatation
Wedding invitation
Vedon invatation
Zaku neme ta a kan wannan number
+234 901 257 6569


Episode 3

ZAHID dauke kan'sa yayi yace '' gaskiya oga bazan boye maka ba bazan iya wannan aiki ba saboda gallazawa al'ummar musulmi ne idan muka mutu mu cewa Ubangiji me da wanne ido zamu kalle sa , ni ko kobo bazan iya ci a ba saboda wannan kudin, kudin haramin ne kuma na zalinci mutane suna ji da yanayin garin nan sannan a ɓullo da wata hanyar cuta su basu sani ba su zo su kawo kudi suna ganin cewa za su samu abin nan ƙarshe kuma ya zo ba riba basu samu ba wallahi Ubangiji ba zai barmu ba zai iya yafe hakkin dake tsakanin mu dashi amma na mutane bazai iya yafewa ba dubban mutane dubu nawa za mu cuta wani kafin lokacin mu yayi shi ya riga mu gidan gaskiya wani har bada baza mu iya sanin inda yake ba balle mu bashi hakuri ya yafe mana, ni ba zan iya cutar rayuwata ba na ginata da haramin ita haramin bin jini take da tsoka nata rusa zuri'a, bazan iya kaiwa iyayena haramun suci ba..,
da hallacan da kata min tun kafin a haife ka nasan wannan jabi zo ka fitar min daga shago na
zuciyar maza fa takai iya wuya ZAHID be yadda da hulakanci ba bayayi kar amai cikin zafin rai ya dauki laptop din sa yace "' da dai nayi maka wannan aiki gwara na bar gurin nan sannan ina me sheda maka barin gurin nan bawai yana nufin nabar rayuwata bane zan ci gaba da rayuwa ina me baka shawara ka tsabtace zuciyarka dan wata ran zata iya kai ka ga halaka da kake cewa kasan wannan tunkafin a haife ni sanin ka be amfana maka da komai ba , ina darajjaka ina mutunta tsofan ka sai dai kai baka gani, na barka lafiya..."
gabaki ɗayan su suka tawo suka dauki kayan su abdulraman yace '' tun da har ka kori ZAHID kamar dukan mu ka kora daga yau mun ajiye maka aikin ka ba me yi sai Allah zamu ci gaba da gwagwarmaya har mu cimma gaci..,
sakar baki yayi ya cire hularsa shaf ya manta shegun kaya ne haka suke yawa kashin awakai lokacin da zai dauke su aiki cewa sukai in har ba zai ɗauke su duka ba sun hakura sanadiyar zuwan su CAFÉN sa ya kafa tarihi me girma, saboda kwarewar su gurin aiki kullum kazo a cike yake dam da mutane wani yawu ya hadiya yace '' wallahi kuka sake kuka bishi duk wanda ya dawo bazan amshe shi ba..,
dariya Asim yayi yace '' oga kenan kamar baka san suwa ye yan kungiyar aminan juna ba to mu idan muka bar guri mun barsa kenan bama begen sa sai dai shi gurin yayi begen mu..,
Tahir yace '' faɗa mai da manyan baki ga tsiyar ka nan mun bar maka ...,
ni kuke faɗawa wannan maganar to wallahi kuyi kuka da kanku zaku gani.
ZAHID yace ''da addu'ar iyaye muke takama dan haka ba abin da za mu gani sai alkairi..,
har ZAHID yaje bakin kofa ya juyo yaga suna binsa girgiza kai yayi zai yi magana Abdul Rahman yace '' karkace komai nasan abin da zaka fadi da mun san da wannan to kamar yadda bamu san da shi ba haka Ubangiji zai budo mana hanyar samu ta inda ba muyi zato ba...,
zuciyar sa ce ta karye saboda alkawarin da yayiwa mahaifansa dafa kan'sa yayi yace '' ya Allah ga salihan bayin ka ya Ubangiji kafi mu sanin abin da ke boye Allah ka tallafi rayuwar mu..,
amin suka ce suka fita daga wajen baki ɗaya har suka iso hanyar gidan su ba me cewa komai kowa ya kasa magana kowa da abin da yake sakawa aran sa da yake al'adar su ce yau su kwana a dakin wannan gobe gidan su wannan za su wanda a cikin su baya iya wannan ZAHID duk dare zai dawo ya kwanta duk da tsakanin su ba nisa..,
yau kwai sai suka yanke shawarar kwana a dakin ZAHID bude musu yayi suka shiga bayan sun ajiye kayan hannun su, suka shiga cikin gidan domin gaishe da su nanne su danyi barkwanci suka dawo dakin sa Tahir jin gina yayi da bango yayin da hasken wutar lantarki ya haske mai fuska da yake kwai wuta Asim ne yace '' guy's ya naga jikin ki duk yayi ba dad'i daman fa ko haka bata faruwa ba ni wallahi ina gab da ajiye wannan aikin wahalar me mutumin nan yake tsinana mana ban da yaron nan da suke hawa sama su doro akan ya daukan hakkin sa..,
Dariya Abdul yayi yace '' sai ya duba yanzu yaga ba dari shidda..,
da sauri Tahir yace '' gyadar har ta dari shidda kaci...?,
gira ya ɗaga musu ba tare da yace komai ba kai ZAHID ya girgiza yace wallahi na tabbatar wannan mutumin bazai barmu haka ba sai yazo ka bashi kudin sa...
be ida rufe bakin sa ba suka ji ana bugu tashi ZAHID yayi ya buɗe turus yayi ganin yan sanda a kofar dakin su suba yan iska ba yace '' barka da dare yallaɓai..,
Kai ne ZAHID ABUBAKAR ABDALLAH GALADANCI..?
dakyar ya iya daga mai kai dan sandan ya fito da ankwa yace '' your ander arrest..,
dakewa yayi yace '' ko zaka iya nuna min ID da dalilin ka mani..?,
jin wannan maganar suka taso da sauri domin suka me ke faruwa Asim yace '' ba inda za shi indan kuma kun matsa sai dai a tafi damu gaba ki ɗaya me yayi muku ZAHID bashi da wani abokin faɗa hayaniya bata dame shi ba...,
naushi dan sandan nan ya kawowa Asim ya kauce yace '' za kuyi bayani ne wallahi sai na saka ku a matsalar da baku isa ku fita daga cikin ta ba maƙiyin ku ma sai ya tausaya muku..,
murmushi ZAHID yayi yace '' rai be isa yayiwa dan uwansa wani abu ba face haka Ubangiji ya tsara dan haka karya kake,kai mana abin da Ubangiji be mana ba muje Ubangiji yana tare da me gaskiyar...,
Dariya yan sanda su kayi Tahir yace muje kar wanda ya sanarwa da su nanne za su shiga damuwa be ida ƙarasa wannan maganar ba sai ga Areej ta fito tana cewa yaya galadanci ga kayan ka ka manta da su nanne tace kar mu kwanta bacci ka tashe mu..
da sauri ta juyo leƙowa tayi ta kalli yan sandan da suke tsaye a gurin agigice ta zubar da kayan hannun ta tare da rushe wa da ihu tsawa ya daka mata sai dai bata dena ba ta kamkame shi ya banta yau sharabon da suyi irin wannan kusanci tun bayan fara girmanta da kuma ƙin karatun ta kasa ko da motsi yayi sai kuka take tana cewa yaya kace su tafi bana son ganin su, su suka zo suka tafi da baffa be ƙara dawowa ba...,
durkusawa yayi ya tallofo habarta yace '' wayan can daban wayan nan daban kiyi shiru ki dauki kayana ki kai min daki na kar wanda kika faɗawa komai kinji..,
Kwantar da kan'ta tayi a kafaɗar sa tace '' yaya ina zaku...?,
murmushi yayi yace '' unguwa..,
da daren nan ita ba'a bari a tafi da rana
eh maza kiyi abin da nace ko kina so na dake ki..?,
kai ta girgiza mai ɗauka tayi ta shiga daki su kuma suka fita har sun fara tafiya ta tsaya ta fito bayan ta fito yace '' to matsa kulle gidan ki shiga gida...,
Duka dan sandan ya kai mai ya riƙe hannun sa yace '' ban ga dokar da ta baka dama ba ka dake ni batare da an tabbatar da laifina ba duk da baka faɗa min laifin da na aikata...,
Tahir yace '' muka dai aikata amma ba mamaki wancan na jadun tsohon ne..,
kullewa tayi ta saka musu sakata ta shiga gida, tana shiga ta tarar da nanne ta jiranta faɗawa jikin'ta tayi tai shiru tana tunani tace '' nanne yau naga irin wa'yanda suka zo rugar su baffa suka ɗauke shi...,
da sauri ta ɗago tace '' Areej bana son karya a ina kika gansu...?,
kwanciyar ta gyara sai kuma hawaye ya fara bin fuskar'ta tace '' wallahi na gansu sun tafi da su yaya galadanci kuma har ƙoƙarin dukan sa suke amma yace nayi shiru zai dake ni idan na faɗa muku dan Allah karki faɗa masa na faɗa miki...,
kasa kwakkwaran motsi tayi yayin da areej bata dena kuka ba iya da take ciki daki ta fito kwankwasa musu kofa tayi dakyar nanne ta tafi ta buɗe kofar iya tace '' maryamu lafiya naji yar nan tana kuka..,
kafin nanne tayi magana Areej tace '' wa'yanda suka zo suka tafi da baffa ne , suka zo suka tafi da ya galadanci..,
La'ilaha'illahu Muhammadun Rasulullahi sallahu alaihi Wasallama Allahumma ajirni fimasiba akilli kairan minha ke Areej bana son rashin hankali da gaske ne da idon ki kika gani.
cewar iya
Areej tayi banza da ita
Ina meson logo ko invitation card
To ga dama ta samu
Werleedert graphics design
ta zo muku da graphic design na ban mamaki
Invatation card
VEDIO invatation
Logo
Banner
Poster
Menu
Acount sticker
Graduation stickers
Business sticker
Save the date
Business flayer
Birthday flayer
Engagement
Event program invatatin
Walimah invatation
Wedding invitation
Vedon invatation
Zaku neme ta a kan wannan number
+234 901 257 6569

Episode 3

ZAHID dauke kan'sa yayi yace '' gaskiya oga bazan boye maka ba bazan iya wannan aiki ba saboda gallazawa al'ummar musulmi ne idan muka mutu mu cewa Ubangiji me da wanne ido zamu kalle sa , ni ko kobo bazan iya ci a ba saboda wannan kudin, kudin haramin ne kuma na zalinci mutane suna ji da yanayin garin nan sannan a ɓullo da wata hanyar cuta su basu sani ba su zo su kawo kudi suna ganin cewa za su samu abin nan ƙarshe kuma ya zo ba riba basu samu ba wallahi Ubangiji ba zai barmu ba zai iya yafe hakkin dake tsakanin mu dashi amma na mutane bazai iya yafewa ba dubban mutane dubu nawa za mu cuta wani kafin lokacin mu yayi shi ya riga mu gidan gaskiya wani har bada baza mu iya sanin inda yake ba balle mu bashi hakuri ya yafe mana, ni ba zan iya cutar rayuwata ba na ginata da haramun ita haramun bin jini take da tsoka nata rusa zuri'a, bazan iya kaiwa iyayena haramun suci ba..,
da hallacan da kata min tun kafin a haife ka nasan wannan jabi zo ka fitar min daga shago na
zuciyar maza fa takai iya wuya ZAHID be yadda da hulakanci ba bayayi kar amai cikin zafin rai ya dauki laptop din sa yace "' da dai nayi maka wannan aiki gwara na bar gurin nan sannan ina me sheda maka barin gurin nan bawai yana nufin nabar rayuwata bane zan ci gaba da rayuwa ina me baka shawara ka tsabtace zuciyarka dan wata ran zata iya kai ka ga halaka da kake cewa kasan wannan tunkafin a haife ni sanin ka be amfana maka da komai ba , ina darajjaka ina mutunta tsofan ka sai dai kai baka gani, na barka lafiya..."
gabaki ɗayan su suka tawo suka dauki kayan su abdulraman yace '' tun da har ka kori ZAHID kamar dukan mu ka kora daga yau mun ajiye maka aikin ka ba me yi sai Allah zamu ci gaba da gwagwarmaya har mu cimma gaci..,
sakar baki yayi ya cire hularsa shaf ya manta shegun kaya

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login