Showing 15001 words to 18000 words out of 40610 words

Chapter 6 - MAH~ NOOR (MY FIRST WIFE) BY MRS USMAN-1.txt

06 Mar 2025

3512

murmushi yake me cike da nutsuwa, tabbas tarkon shi ya kama kurciya. Yarinyar da yake bukata, ta kawo kanta jan iska yayi tare da kai hannun shi wuyar shi.
"Ok! Ki gayawa Parent din ki, akwai gala a gurin aikin mu, kin shirya"

Cike da farin ciki ta bar gurin, ta iso cikin gidan. Tana kallon Noorh da take ta fama da aiki tare, cikin budar murya tace.
"Mommy daddy, kuzo kuji akwai event din da aka gayyace ni,Ni da Mr Nazzir Abu Aswad, yan bakin ciki Tabbas zaku mutu, Mommy an jima karfe takwas."

      Murmushi nayi tare da zuba musu. Idanu  domin na fahimci kwadayi ya dame su, ban tab'a jin tausayinta ba sai yanzun da na fahimci, sun gama lalata tarbiyyar yarinyar su. Ga baki daya sun zama sakarkaru.

        Haka ta shirya cikin wasu fitinanne gown, kan nan kuwa aka gyara shi, haka ta shigo da wani abu a cup tana sha, haka ta gama. Sannan ta dauki kayanta pursed din ta, bata kalle ni ba.

      Har zata fita nace mata.
"Tasleem! Karki yarda da Mr Nazzir, Samarin shaho ne. Karki yarda ya kai ki ya baro ki, Tasleem karki yarda kije inda Allah bai kai ki ba, Tasleem idan kika yi hakuri Allah zai baki abinda ya fi Nazzir.

    Don Allah don Allah karki yarda ki kai kanki daga hallaka."

"Ke wacece da zaki hanani, abinda nayi niyya ko Mommy da Daddy basu hanani ba, sai ke ke din banza ke din wofi.

   Mr Nazzir kuwa yanzun zamu fara soyayya dashi, banza mara zuciya. Idan ke yar halak ce karki kuma shiga harkata."

.daga haka ta fice abinta, tana fita na lallubi wata ta, na kira Badar ya turo min, Number Nazzir.

Ina sakawa, na kira shi..
"Kasan nace zamu yi abota da kai?
And karka yarda wani abu ya shiga tsakanin ku da Tasleem..idan kuwa ka bari har wani abu mara dadi ya shiga tsakanin ku, toh karka yi tsammanin zan tab'a kyale ka, ka bar min yar uwata."

   "Ok na barta, babu abinda zan mata," ya fadi haka cikin lalluma, lokacin tana gaban shi, kura mishi ido tayi cikin b'acin rai. Tace mishi.
"Me nene?"
"A'isha Omar wai kar na fita dake"
Rufe bakinta tayi sannan ta fashe da kuka, tana girgiza kai tare da juyawa zata fita ya fincikota ta zube a jikin shi ta sake wani irin kuka. Nan ya shiga rarrashin ta, tare da gaya mata magana masu laushi da dad'i.

     Yadda ita kanta bata san yaudarar ta yake ba, kafin wani lokaci har ya kashe mata jikinta, tana jan motar yayi ya nufi Hamoud Boualem Estate. Da ita.

   Gabaki daya hankalin Noorh ya tashi wani irin Fargaba tare da tashin hankali ya saka ta kasa magana, sai zirga-zirga take..kamar wacce tayi karya, zunzurutun tana gudun abinda zai faru da Tasleem, har kusan karfe goma, ta leko step taga babu kowa duk sun shige dakinsu. Wato basu damu da rayuwar yarinyar ba, takan su kawai suke "innalillahi wa'inna ilaihi rajioun Ya Allah protect Tasleem!"

Kiran wayar Mr nazzir tayi cikin tashin hankali tace.
"Please! Ka barta ta dawo gida, don Allah karka mata kome, bata san waye kai bane, don Allah."
Kashe wayar yayi tare da sake murmushin mugunta..
Yana cizon lips din shi yace.
"A'isha Omar, ke matar aurena ce. Ba zaki hanani abinda nayi niyya ba. Tasleem itace ta kawo kanta.....
Allah na dawo inji mai yawon duniya, ni kuma na kusan guduwa ba🤗 domin comments da vote yayi kasa..
https://my.w.tt/shobrWxwWbb

MAH~NOOR✧✧
My First Wife♡
Chapter 0️⃣9️⃣
MrsUsmaa400
Free book
For You Jikar kulu

BISMILLAH RAHAMANIH RAHEEM

    KU TAYA MU ADDU'A JIKAR KULU da A'ISHAH BAGUDU ba lafiya Ubangiji ya basu lafiya 🙏🏼 😢

~Big mistake~

Ban taba shiga tashin hankali irin na yau ba, kasa zaune nayi na kasa tsaye, ina share kwalla. Kamar nice na kai kaina cikin damuwa. Ina zaune har na koma na kwanta, su kuma iyayenta suna can yarsu zata dangwalo musu Arziki.
......
Tunda yake harkan bin mata, Tasleem itace yarinyar da zai ce ta fisu jahilci. Domin ana janye ta gare shi tana kuma manne mishi, murmushi yayi lokacin da ya ganta babu kaya a jikinta, ba tare da ya damu ba, ya afka mata, babu tausayi babu kome sai da ya rabata da kimarta, bai tab'a samun mace ba da shi ya bude ta, sai Tasleem. Da Golder ring yake amfani, ganin shi zai bude ta yasa shi cire condom din, da karfin tsiya ya shigeta, sai da ta fashe da kuka.

   Babu tausayi babu kome ya shiga gurjeta, har sai da ya mai da ita cikakkiyar mace, sannan ya juye ruwan shi a maranta tass ya cika mata mara da maniyyin shi, sannan ya sauka a kanta, ya nufi hanyar ban daki yace mata.
"Ki shirya yanzun na mai dake gidan ku.kyayi wanka a can ba a bathroom dina ba."

Tun kafin ya fito, har ta shirya. Tana jiran shi, yana fitowa ya saka wani gajeren wando, tare da wata shirt sannan ya kalleta bayan ya ciro kuɗi masu yawa, ya bude handbag ɗinta ya zuba mata sannan suka fita. Ya kawo ta gida, ko sai da safen da take mishi bai kula ba, yaja motar abun shi.

     Tunda ta shigo ta gasa jikinta, ta zauna gaban mirror, tana kallon fuskar Noorh, sai take ganin kamar iya soyayyar da noorh tayi mata gaskiya ne, amma wani shashi na zuciyarta yaki amsar gaskiyar. Lumshe idanun ta tayi tare da cewa.
"Ba mamaki kin fimu  gaskiya ba mamaki mun fiki,"

Ta fadi haka tana me fashewa da kuka, tare da toshe bakinta, tana kallon. Kwanciya tayi tana kuka, tare da shashekan, abinda ya tashi Noorh daga barci, tashi zaune tayi tana kallon Tasleem.

   "Baby Queen! Me ya faru da ke?" Wani irin kuka ta fashe da shi, tare da kin juyowa, rarrafawa tayi Noorh tayi gurinta, tare da juyar da ita, tana shasheka.
"Baby Queen!"
"Noorh! Don Allah karki bari kawo yasan abinda ya faru dani, bana son na cigaba da service a Hamoud Boualem Company, kawai ina Son nayi nisa dashi ne? Please Noorh, ki taya ni Niman canji, na san kin san meye computer yau nake son na bar kampanin."

      Rike hannun juna ta suka yi, sannan tace mata.
"Zan duba na gani."
"A'a zaki iya, ko hacker kiyi don Allah."
Kallonta Noorh tayi cike da tsoro bakin ta yana rawa ta shiga girgiza mata kai.

     "Na sani zaki iya, wallahi zaki iya kawai ku kutsa suna na, cikin inda aka turani ne don Allah."
Ta faɗa tare da sake wani malalacin kuka, dan dole Noorh ta janyo computer ɗinta, ta fara kokarin niman hukumar bautar ƙasa, haka da zata aikata shine mafi girman laifin da za a iya turata Jail.

     Dan haka na fara kutse sosai, sannan ta kuma ciro sunan Tasleem ta maida cikin ma'aikatar harkokin kuɗin na Yola, tana gamawa ta kashe computer ɗinta, sannan tace mata.
"Na gama!"
Rike hannun ta tayi gam.
"Nagode sosai Nagode sosai."
A kusan gado daya suka kwana, sabida farin cikin abinda ya faru.

    ....
Washi gari, bata fita ba. Nima haka ban fita ba, sai ya zamana munyi spend din ranar a kyautatta mata, haka ta b'ata lokacin tana mata cookies snacks, sai drinks. Haka Noorh ta wasting time ɗinta tana kula da Tasleem.

     Tsawon three days, kafin suka koma aikin shi, Mr Nazzir yayi yayi ya shiga jikin Noorh, amma taki bashi fiskan, asalima salon wulakancin take mishi, ga Tasleem da ta daina zuwa kamfanin haka ya bashi haushi da mamaki, har kusan sati biyu.

Ya sha kiran Noorh ta ce bazata ba, a gaban Uban kowa gaya mishi magana take, dake yana mugun sonta, bai tab'a jin kome ba, asalima ya dauki hakan matsayin kome da lokacin sa, lokacin shi yana zuwa.

   Sai dai wani hanzari ba gudu ba,.yadda yake yawan jin bukatar Tasleem, ya sanya ya fara mata barazana, da videon ta da ya dauka lokacin suna Iskancin su. Yace zai sake a media, idan bata zo ba. Babu shawara ta shiga zuwa gurin shi yana gurzanta, ba tare da sanin Noorh ba.

     A hankali ya mai da Tasleem sexytoy. Bata da ikon kanta sai nashi a duk inda yake idan yana bukatar ta, sai taje. Gashi bata kwaya yaƙe, dan karta dauki cikin shi.

       Mutum ne da yake da mutuncin a idanun duniya, dan haka ba zai lamunci ya zubda kimar shi ba.
Ya san meke faruwa da kowa amma bayan jin zai sake yayi abinda zai b'arar mishi da kima.

         A hankali kome ke tafiya yayi da Tasleem ta goge da namiji, karewa ma, sake dawo da ita Company yayi, suka ci-gaba da zuba rashin mutuncin, abinda ya bawa Noorh tsoro ta same ta da dare suna kwance.
"Baby Queen! Kin ce kin bar aiki a Hamoud Boualem Company, yanzun kuma kin dawo."

    Dake ya gama kitsa mata, karya da Karerayi, ta d'ago a fisge tana cewa.
"Da kike iskancinki da Badar ba tab'a shiga rayuwarki, ban da munafunci kece kike gayawa Sir Nazzir, ai ba akan shi na fara bin maza ba?" Ware idanuna nayi akanta tare da point din kaina.
"Ni kuma! Ni ce xan lalata miji suna, Haba tasleem me."

"Dalla Malama ki min shiri, banza irinki, wato Kinga Ubangiji ya kuma daukaka almaarina shine bari ki zo ki min zagon kasa, har kina rokon ya kwantar dake, god forbit da halinki."

    Daga haka ta juya tayi kwanciyarta, ranar sai da naji kamar kafin gari ya waye zan mutu, zunzurutun bakin ciki da takaici. Da gari ya waye abinda na saba nayi, sannan na nufi gurin cin abincin anan naga sun cire chair daya da nake zama, alamun bani cikin su.

          Ina ganin haka, na juya tare da komawa d'akina, na dauko wasu takardu tare da jakar aikina, nazo gaban Daddy na ajiye mishi ina kallon shi, tare da cewa.
"Am forget inda Brrst yake, amma nasan wannan shine,  agreement din da aka yi na dukiyar Abi! Dan haka wannan gidan da kewayen shi mallakina ne. Dan haka zaku iya rike kome naku, ku cire min hakkina."

Daga haka na juya na bar musu, gidan, ko kula kiran da suke min banyi ba, nan yar su ta cika fam, tare da cewa sai ta kunya tani a gaban jama'a..

    ---
Lagos.
"Son baka da kirki! Meye laifin meye laifin Zoolfa? Yarinyar nan tana da hankali, tana kuma kaunarka."

    Kwance yake a dogon kujerar falon, tare da cewa.
"Hmm!"
"Kasan cewa ba zan iya hana Baffan ka iko da kai ba ko? Dan haka wallahi duk hukuncin da ya yanke."

"Assalamun Alaikum! Yau gamu a gidan Alkali." Inji Hajiya Fatima.
Matar Kwamishin yan sanda, tare da wata kyakyawar yarinya a bayanta, wacce tukun da suka shigo tayi katarin gamo da Kyakyawan matashin zaki.
Tashi yayi zaune ya nufi hanyar step sanye da dogon wandon jeans blue black, sai wata red shirt armless, an rubuta Am proud to be in militry.

     "Ammih! Waye wannan?"
"Major Mahir Hamoud Boualem, CEO na MHB Foods."
"Ammih."
Murmushi Ummi tayi tana cewa.
"Toh wallahi! Ki rabu da Son, dan ina ganin bai da lafiya ne, yanzun haka maganar da nake dashi na aure kenan kuka shigo, idan kin sami miji kiyi aure amma Mahir bai da nutsuwar aure yanzun."

"Don Allah ki bari nayi kokarina!"
Tayi maganar kamar zata fasa kuka.
"Inas."

Kallon Maman ta tayi a shagwaɓe,. Dai dai fitowar shi daga sama, yana sanye da wani jacket, me hula ashe color. A hankali yake takawa idan ka ganshi sai ka rantse da bai tab'a dariya ba, mik'ewa tayi tare da cewa.
"Mr Mahir! Am Inas Dawood Mai Lafia!"

Kamar ba dashi take ba, ya juyar da kanshi tare da nufar hanyar waje.ita kanta Ummi kunya ce ta kamata tace mishi.
"Baba na! Baka ga Hajiya Fatima bane!"

Cike da gajiya tare da rashin abin cewa, ya kalleta idanun shi cike da takaicin Inas, ya da kasar idanun shi ya kalli Inas, sannan ya kalli Ummin shi, tare da gyada kan shi.
-----
Kuyi hakuri maneji 🤓
https://my.w.tt/r1iGAQFv1bb

MAH~NOOR✧✧
My First Wife♡
Chapter 1️⃣0️⃣
MrsUsmaa400
Free book
For You Jikar kulu

BISMILLAH RAHAMANIH RAHEEM

    KU TAYA MU ADDU'A JIKAR KULU da A'ISHAH BAGUDU ba lafiya Ubangiji ya basu lafiya 🙏🏼 😢

#Dreams

Sosai yake kallonta, yana niman makusa a tare da ita, bai samu ba dan haka ya bar gidan yana biye dashi kamar bindin shi, bai ce mata kome ba, ya nufi Mansion din shi, tun ko ta kanta bai bi ba, bai kuma damu da ya mata magana ba, sai da suka isa ya kira Haroon ya gaya mishi ya sake Dolna.

       Aikuwa suna shiga ya sake gidan, karen ya tawo da mugun gudu, bai damu ba yace mishi.
"Kamo min kafarta."
.wato da karen nan ya saka ta a gaba, tana ihu tana kuka tare da Rokon shi.
"Ba zaki gane ba, sai ya yanke miki kafa."
"Don Allah kayi hakuri."
Abinda take fada kenan, tare da niman ya taimaka mata, Haroon ne ya bude mata kofar,
Da kuka ta isa gidan. Jikinta yana rawa, zama yayi. Dariya yake yana tuno abinda yayi sai ya tsane mace babu kamun kai, shi yasa wani wata zai gudu Yola ko zai huta da Jarabar matan zamani.

Da ta isa gidan Ummin da gudu ta isa jikin Mahaifiyar ta, tana kuka tare da labarta musu abinda ya faru, dariya Alishbah tayi sannan tace mata.
"Ai wallahi tunda kika ga haka, gwara ki rabu dashi. Har baki ji ba ki godewa Allah da Haroon yake gidan, da baya nan haka zai shige yayi kwanciyar shi, kawai ki rabu da shi."

   Ran Mahaifiyarta ya b'aci sosai, dan haka ta riko hannun ta suka bar gidan, bai shigo ba sai bayan la'asar, yana shigowa Ummi tace mishi.
"Allah ya shirya min kai. Ka hada ni da Kawata!" Ta faɗa a hankali.
Zama yayi yana kallon karatun da Dr Ibrahim Khalil yake  a sunnah tv, lumshe idanun shi yayi haka kawai yau yake jin bugun zuciyar shi tana fin na kullum.

     Kwanciya yayi tare da dafe goshinsa, yana sauke ajiyar zuciya. Har barci ya dauke ta.

      "Wayyo Ammih na!" Na fada da karfi bai ga fuskar ta ba, amma yana jin lokacin da matar tace mishi.
"Don Allah ka dauko min Yarinya ta, gata can Ai...."
Karar da jirgin yayi ya sanya wani abu ya buge mishi kanshi yayi da ya fad'i, kasa ita kuma matar karfe ya fasa mata kanta.

"Wayyo Allah na! Ammihhhhhhh"
A firgice ya farkaz tare da niman kwacewa zai fita da gudu,Ummi ta danne shi, tana tofa mishi Addu'a. Ita ta fara gajiya da wannan matsalar Mahir, dole zata mai dashi asibitin da ake kula da lafiyar ƙwaƙwalwar shi, dan ya kwana biyu bai je an duba shi ba, kuma da alamun mafarkin nan yana nan tare dashi ko kuma yawan takura mishi da maganar aure ne ya sanya yake yawan jin haka oho, tunda ta samu ya sauke ajiyar zuciya, tare da daura kan shi akan cinyarta, yana lumshe idanun shi, alamar ya samu nutsiwa kenan.
   ••
Iskanci Tasleem bai ajiyeta a guri daya ba, Ni basa gaba na. Kawai abin da na sani, shine Allah ya bani sa'a na samu wata hanyar da zai kai yi wancan part din ba kome bane, dai wani riga ne da ake sakawa, dan haka nayi amfani da rigar na samu shiga bangaren, cikin ikon Allah na samu damar leko abinda suke ta hanyar nadewa a wani ƙaramin Camera.
      Tunda na gama na fito, ban kuma komawa ba, na turawa Badar. Take shima ya tura ma'aikatar su.
    Washi gari mun zo aka taramu wai Mr Nazzir zai yi magana.
  Lokacin da ya fara jawabinsa. Ina sauraron shi, jin abinda ya faɗa muka kalli juna a razane.
"Da alamu akwai yan leken asiri, sun shigo cikin gidan nan.
      Toh ba wani abu bane da zaran kuma kama su, toh zamu mika su ga jami'an tsaron, dan haka kowa ya shiga hankalin shi, kuma ku nutsu kuyi abinda ya kawo ku, matukar muka kama wani toh bamu bazamu yi kuka da kan mu ba, amma shi yayi kuka da abinda zai faru.
Karku damu ba barazana bane, tunatar wa ne."

    Daga haka ya wuce abinshi idanun shi a kaina, takowa yayi tare da tsayawa a gabana, sannan ya kuma fita, yana shiga office din shi ya turo aka kirani,  bina da ido mutane suka yi..ban damu ba. Na isa Office din su.

        "Mr Mahir Hamoud Boualem! Zai iso next. Zan baki aiki idan kina son na rabu da wancan halittar, zan hada miki wani abu, kuma naji labarin duk abinda yake faru dake a gidan ku. Zan iya koran su a gidan ki.. amma nima sai kinyi min wani aiki guda daya.

           Amma sai Mahir yazo kan yazo anan zan nuna miki abin da. Nake bukata"

       "Ni bautar ƙasa nazo yi, baka isa ka sani abinda banyi niyya ba, And idan ka gadama karka rabu da halittar da kake fada munafukin banza kawai." Na gaya mishi haka cikin tsiwa da masifa, sannan na bar Office din, ina lura da dab ranin hankali yana ta janyo min abubuwan da zai Hadani da Tasleem, kamar yadda yake bukata haka yake samun ta mahaukaciya bata san cutarta yake ba.

                Tun daga lokacin da aka gaya mana Mr Mahir zai zo, kullum cikin gyara mishi office din shi ake, tare da ware min inda zan zauns, sai kuma yadda suke gudanar da gyaran Office din, yadda ake kyalkyale office din shi ya fara bani haushi, mutum sai kace wanda yafi kowa. Ina jin wasu mala'ikata mata da suka san shi, sai cewa suke.
"Wallahi idan Mr Mahir ne gwara na ajiye aikin, ina dalili mutum yazo ya ishe kowa da masifa, wancan shekarar sai da na kusan ajiye aikin,

   Domin a gaban wanda zan aura ya wulakanta ni, ya janyo saura kiris a fasa aurena, dakyar na samu muka dai-daita"

Ina jin wata tana tambayarta, me ya faru.
"Wai kawai dan naje kusa dashi na dauki hoto, tare da cewa ya bani Number wayar shi."

Juyawa nayi tare da watsa mata ruwan hannun na, ina dariya.
"Ko kunya baki ji ba, kina gayawa mutane kece kika nemi ya baki Number shi, toh a sunanki me? Ke sakatariya ce a ma'aikatan nan, amma kece kika fada soyayyar wani kato.

 

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login