Showing 18001 words to 21000 words out of 24136 words
Chapter 7 - YAR BAUTAR KASA COMPELET DOCUMENT BOOK.txt
balam kalar bulu da fari,number motar ansa,
*NAJEESAL* gaba da baya,se wani rubutu da aka rubuta happy marriage life najeesal.
motar se ɗaukar ido take gwanin sha'awa.
a daidai ƙofar fitowa daga reception din asibitin,yayi parking ɗinta,sannan ya shimfida bulu fin carfet,aƙasa zuw ƙofar tundaga bakin motar,shima karfet din an rubuta,happy marriage life najeesal da farin rubutu.
Shiga cikin Asibitin yayi lokacin,najeeb na zaune shuru yana kallon salma dake ta ƙoƙarin zuge zip din rigarta amman takasa,
Miƙewa yayi ahankali ya ƙarasa gurinta seji tayi yacire hannunta yaja mata zib din sannan yakoma ya zauna.
Kabeer ne yashigo ɗakin da sallamarsa,hannunshi riƙe da flawer me kyau itama blue da fari,najeeb na ganinshi yakauda kanshi gefe.
Dariya kabeer yayi ya ƙarasa gurinshi yace.
"Ango kasha ƙamshi,ina tayaka murnar fara sabuwar rayuwa Allah yasanya alkhairi abokina"ya miƙa masa flower din.
kan najeeb ne ya ɗaure dajin maganar kabeer,kallo yabishi dashi,kabeer ganin najeeb beda niyyar amsar flawer ne yasa yakamo hannunshi yasaka masa.
Sannan yace su taso karsuyi dare a hanya.
Salmace tafara miƙewa,amman shi najeeb beda niyya ganin hakane yasa salma matsawa kusa dashi ta miƙa masa hannun ta alamar yakama.
shashin da kabeer yake ya kalla sabida yanajin tsoron riƙe hannunta agabanshi.
gyaɗa masa kai Kabeer yayi dan haka, kama hannun nata yayi ta miƙar dashi tsaye suka fice daga ɗakin.
kowa se barka yake masa nasamun sauƙinsa.
koda suka iso bakin ƙofar fita sosai abun yaba najeeb mamaki ganin nurse din asibitin tsaye gefe da gefe na asibitin sina watsa flawer akansu,
*NAJEESAL* me hakan ke nufi cewar najeeb.
Haka suka taka har gurin motar aka buɗe musu bayan motar suka shiga,aka dunga watsawa motar flawer,kabeer ya shiga yajasu,zuwa gidan su salma.
Nasiha baban salma da mamanta suka musu,se alokacin najeeb ya fahimci an ɗaura masa aure da salma ne,
kallonsu yake kamar wawa,danshide yasan ay se anyi iddah ake ɗaura aure tosu nasu meyasa aka ɗaura bayan salma batayi iddah ba?.
Kanshi a ɗaure yafito ƙofar gidan,shi besan ma me zeyiba,kowa yace su ɗaura mishi aure da ita oho,shifa ba sonta yakeba,amman ba komai,ya amsa amman se ta gane kurenta dan yafahimci itace tace tana sonshi.
Salma se kuka takeyi haka aka rakota zuwa mota da kayanta na sawa da kawo mata na lefe da kuma nasawarta na gidan kabeer,akasa a both din motar.
Key din motar kabeer ya miƙawa najewb yace yana dariya.
"ba wanda yafika sanin darajar salma dan haka nasan senafi kowa iya janta a mota,"ya miƙa masa key din.
amsa najeeb yayi rai aɓace dan haushin kabeer yakeji sosai.
shiga mazaunin direba yayi salma tashiga gefe aka kulle motar.
ƴan uwan salma mutum huɗu da,zasu rakata kuma suka shiga motar da kabeer yasa aka kawo masa yabi bayan najeeb abaya,suka kama hanyar kano raka ango da amarya.
Muje zuwa.
surbajo for life.
*👩🏻💼Y'AR BAUTAR K'ASA*
Zahra Muhammad Mahmud
DA BAZARMU WRITERS ASSOCIATION
*Yasmin tafeesu natayaki murnar kammala littafinki na bakar alada,Allah yasa kifi haka,Allah kuma yakara haɗa kanmu up up up da bazarmu writers association,atare abuge ba dama,abari mu wuce ga haushi,taken mu kenan*
*26*
Suna tafe bawanda keyiwa wani magana salma se danne danne take awaya hankalinta kwance,waigowa najeeb yayi ya kalleta yayi tsaki sannan yace.
"jibeta don Allah,sekace ba ita bace take ta rusa kuka ɗazu,ashe na munafunci ne"
Ɗago idonta tayi tayi masa fari cikin wani salo,wanda ya haddasa kan motar kusan kwacewa a hannun najeeb dan har sun sauka a titi.
Da sauri yadawo kan titi,su kabeer dake binsu abaya har sun fara sallallami.
Murmushi salma tayi sannan tace.tana ƙara kaɗa masa ido.
"to dan kuma nayi kuka ɗazu cemaka akayi dauwama zanyi inayin kukan,wancenma danayi dan kar ace banyi bane"
Tsaki yasake yi yace.
"Allah de ya tsinewa munafuki,kuma naga alamun kina cikinsu"
Shewa salma tayi sannan tace.
"doctor kenan,ay gwanda kalar nawa munafunci,so dubu akan naka,sabida ni nawa be illatani ba"
Wani uban birki yaja,sannan ya koma gefen titi yayi parking.
Jawota yayi jikinshi da ƙarfi ya zazzare mata ido gami da cukuikuyeta acikin gyalen data rufa,yace.
"Ni ne munafukin?munafuncin me nayi da har ya illatani?"ya faɗi cikin fushi.
Ido salma tashiga zarewa,dan gani take dukanta zeyi.
Su kabeer parking sukayi suma fitowa yayi ya nufo motar dan ganin meke faruwa,ta glass din gaban motar yaleƙa ganin salma rungume jikin najeeb ne yabashi dariya wato soyewarsu sukeyi shiyasa suke tsayawa,
Juyawa yayi kawai yakoma motarshi yaja yayi gaba abunshi,koda yan uwan salma suka tambayeshi murmushi kawai yayi yace.
"kunsan yau yafito dags asibiti so yagajine shine yake ɗan hutawa"
Shuru sukayi shi kuma yaci gaba da tuƙinshi.
shiko najeeb yaƙi sakinta wai dole se ta faɗa masa munafuncin da yayi har ya illata shi.
Kuka salma tasa masa na shagwaɓa tana ƙoƙarin kwacewa daga ruƙon daya mata shi kuma yaƙi sakinta.
Nanfa suka shiga kokawa,har cikin saa hannun najeeb ya sauka akan boobs ɗin salma.
taushinsune yasa najeeb sakinta da hanzari yaja gefe yana bin boobs din da kallo,yana tunanin inda yaji taushin,
Salma komawa gurin zamanta tayi tana zumɓuro baki.
Najeeb kamar wanda shocking yaja sam yakasa motsin kirki kawai ya kafe ƙirjinta da kallo,bin idonshi salma tayi ta gane inda yake kallo ajikinta,dan haka da sauri ta kife fuskarta akan cinyarta.
Se lokacin najeeb yadawo daga inda yatafi,jiki asanyaye yatada motar suka ci gaba da tafiya.
Har suka isa kano bawanda yasake magana.
Suna isa jamaa suka zagaye motar anayiwa amarya sannu da zuwa.
kai tsaye gurin hajiya kaltum aka kaita aka damƙa amanarta,sannan aka je gurin mahaifin najeeb da ita yamusu addua sosai,daganan aka kaita parta dinta,
Ɗan ƙara gaggara gidan yan uwan nata sukayi sannan kabeer ya kwashe su zuwa kaduna dan ba kwana zasuyiba.
Haka suka tafi suka barta tana ta rusar kuka.
Najeeb be shiga gidan ba se bayan sallar ishai,koda yashiga a falo yasami salma tana kuka,tsayawa yayi yana mata kallon mamaki,kasa jurewa yayi yace mata.
"kince wancan kukan kinyine dan kar ace bakiba,shi kuma wannan da kikeyi tun ɗazu na uban menene?"
ɗago ido tayi ta wurga masa harara,gamida murguɗa masa baki tace.cikin kukan,
"shima wannan irin wancanne,meye damuwarka?"
"Damuwata kidena kukan dan kin cikamin kunne,"
"in bandena ba me zaka iya yi?"
"wlh na jaki zakici,danni banason hayaniya"
Ayko salma ɗaga sauti tayi na kukan harda shure shure da ƙafa.
Najeeb gurinta ya nufa cikin fushi,ganin hakane yasa salma kwasawa da gudu,ta haura sama inda ɗakinta yake,mara mata baya najeeb yayi shima da gudun,dan so yake ya koya mata hankali.
muje zuwa.
Surbajo for life.
*👩🏻💼Y'AR BAUTAR K'ASA*
Zahra Muhammad Mahmud
DA BAZARMU WRITERS ASSOCIATION
*Idan kinsan zaki zageni akan wannan littafin,to kidena karantawa,daga page 26,dan ba abinda zaginki zema surbajo,hasalima inkin zageni akan wani kika ɗora,dan ba daran da jemage be ganiba,karkice zaki fake da cewa gyara zakimin dan kunruga dakun gama gyara surbajo tun a ummu aymana,dan haka ki riƙe gyaranki,gyara inba na Allah ba surbajo bata sonshi bata karɓarshi,kowa ya iya allonsa ya wanke*
*27*
A tare suka shiga ɗakin shigarsu keda wuya aka ɗauke wuta,asakamakon hadarin daya haɗu tun ɗazu.
Najeeb acikin duhun yafara lalubenta amman be kamata ba,salma ko nacan tsakiyar gado azaune tana masa dariya a hankali.
Wata tsawa aka saki wacce ta razana salma,ƙara ta saki,gamida rikitowa daga kan gadon,tana neman najeeb.
Ayko cikin saa suka haɗu,rungumeshi tayi jikinta na rawa,tana kuka sabida salma babu abinda yake firgitata irin tsawa.
Alaramma ɗan I don't care kuwa,jin salma ajikinshi,se da haddasa mishi jin shocking.
Ya rasa meke damunshi,inde yajita ajikinshi se yaji gabanshi yatashi,tsintar kanshi yayi da rungumeta da kyau ajikin shi,itako bata dena kuka ba sabida baa dena yin tsawar ba.
Haskene ya gauraye dakin sakamakon generator da aka kunna,se kuma ruwa ya tsuge kamar da bakin kwarya,ƙara shigewa jikinshi salma tayi.
Jansu yayi zuwa kan gado nan ma bata sakeshiba,sabida gabaɗaya tagama firgicewa,janta yayi ya kwantar da ita akan gadon,yana shirin miƙewa ta janyoshi da ƙarfi yadawo,yamata runfa da faffaɗan ƙirjinshi.
Lafewa salma tayi a kasan ƙirjin nashi,shiko doctor yadda yaga tana zufa ne abun yabashi mamaki,dan haka ɗagota yayi yamiƙa hannu ƙasan bayan ta ya zuge zip ɗin rigar jikinta,ahankali ya zare rigar.
Hasbunallahu wani imal wakil,
Idon doctor idon boobs ɗin salma,wainda suke acike fam fam,suna kallanshi,farare dasu,asakamakon rashin saka bra da tayi,dan dama bata fiye sawa ba.
👀 doctor ya zuba musu,tunda yake be taɓa ganin boobs irin na salma ba,to dama a ina ze gansu,hannunshi yaji yanaso ya taɓa,amman yanajin nauyin yin hakan,ita ko salma tunda yacire mata rigar,shaawarta ta motsa,dan dama ita tana da ƙarfin shaawa,so take ko wasane doctor yayi da ita amman ina shi gabin bemasan me take nufi ba,ganin haka ne yasa salma amfani da kissa irin ta mata.
kuka tasake sawa tana gaggantsarewa,harda ƴar zabura takeyi,aruɗe najeeb yake tambayarta dalili,amman takasa magana se nuna mishi take daidai boobs ɗinta tana kuka,da sauri najeeb yasa hannunshi akansu,domin duba abinda ke faruwa.
Sede saukar hannunshi akansu yasa yamanta me yaje yi gurin,tsintar kanshi yayi da murzasu sannu a hankali.
wani numfashi salma tafara saukewa wanda at the same time irinshi doctor ke saukewa.
Ƙara shigewa jikinshi takeyi,dan sosai takejin daɗin murza boobs din dayake yi,sabida rabonta da amata hakan,tun Alhaji adamu,dan kabeer be taɓa yimata ba.
Najeeb fa baa magana seda suka ɗauki lokaci me tsayi ahaka,salma duk tagama releasing,se lokacin najeeb ya lura da abinda yakeyi,azabure yamiƙe tsaye,yana kame kame yama rasa me zeyi,wai shi dayazo yayi hukunci shine ya ɓuge da murza boobs,taya haka ta faru.
Kallo yabi salma dashi wacce ke kwance tana juyi akan gadon kamar tarwaɗa.
Da sauri ya ɗauke idonshi daga dubanta asakamakon zillon da hajiya babba tafara yi acikin wandonshi.
"wanne iskancine yasa kika cire riga?"cewar najeeb cikin fushi.
Dariya salma ta kwashe da ita sannan ta sakko akan gadon tana ƙara girgiza boobs ɗin tace.
"Ay ni yadace inmaka wannan tambayar,wanne iskancine yasa kaciremin riga?"ta ƙarasa maganar tana dariya.
Shuru najeeb yayi dan se yanzu yatuno shi yacire rigar,amman se yafara bori. Kunya da cewa.
"kede akwai jarababbiya wlh,ubanme zanyi da jikin naki da har zan cire miki riga,?second hand din?"
Murmushi salma tayi ta tako zuwa gabanshi,duba takai kasan wandonshi,dariya tayi,sannan tace.
"Ay jarababbiya se jarababbe,saura kuma ay dole se saura,ni banason wani dogon turanci kawai kaje kayi wankan tsarki Alhaji"
Rai aɓace najeeb ya ɗago yana kallonta yace.
"ubanme zesa inyi wankan tsarki,?"
Ba kunya salma ta tsafko ƙasan wandon tana dariya tace.
"wannan zaka wanke"
A ruɗe najeeb yakai dubansa gurin,ajiƙe yake sannan gashi a miƙe suk da wanduna biyu ne ajikinshi hakan be hana agani ba.
wata kunyace ta kamashi,da gudu yafice daga ɗakin yanufi nashi.
itako salma kwashewa tayi da dariya ta faɗa kan gado,wayarta ta jawo,ta kira feefee,ba jimawa ta ɗaga.
"amarya da kiran waya ƙarfe goma na dare?"cewar feefee tana dariya.
dariya salma tayi,sannan takwashe yadda sukayi da najeeb ta faɗa mata.
"Ay dama na faɗa miki,kicire kunya,tunda kallon karuwa yake miki to kinuna masa karuwancin acikin gidanshi,karki sake ki ɗaga masa ƙafa,duk abinda ze rikita mishi tunani shi zaki dungayi,wlh,ko yana da dangantaka da firauna dan taurin kai,se ya sakko,kuma bashi kaɗai bama,wannan matar baban nashi naga se wani cika take tana batsewa wlh karki kuskura kibarta taci kasuwarta akanki,dan ba zamanta kikeyiba,danna lura akwai makirci atattare da ita,kuma yanzu ki tashi kiyi wanka,ki ɗauki wankan sikari,kibishi ɗakin nashi,ki goge masa lissafi"
Dariya salma tayi sannan tace.
"Feefee wai dama kinsan wainnan abubuwan amman muna nysc baki taɓa koyamin ba?"
"salma kenan,ay nawuce da saninki,naƙi koya mikine alokacin danna lura kanki na hayaƙi,amman yanzu tunda kinshiga daga ciki kullum in aka koyomun,zan koya miki"
"Au koya miki akeyi?don Allah wa ke koyar dake,sirrin rikita oga?"
"hhhh ay anbarki abaya,kinmanta group ɗin surbajo,da novels dinta,koda yake naga kinfi shekara uku da fita agroups ɗin nata shiyasa baki sani ba,amman ay surbajo tayi arayuwa wlh"
Dariya salma tayi gami da cewa.
"Allah ya shiryeki feefee,naga lokacin bakiyi aureba amman shine kika baza kunne kina koyon abun masu aure,bakya gudun ki lalace"
"salma kenan,ay lalatacce haifarsa akeyi,tun usuli,yanzu ke alokacin ay baki karantawa,amman wacce irin tsiyace baki tsulaba,ni kuma danake karantawa,adanasu nayi zuwa gidan mijina sannan nafara amfani dasu,wanda kema gashinan sunmiki rana,dan haka,nide novels din surbajo se godiya wlh zan tura number ki asaki a group din,danni ba kullum zan koya miki ba"
hakade suka ɗan taɓa hira sukayi sallama,wanka salma tashiga,tana fitowa ta haɗe,acikin wata arniyar marroon ɗin rigar bacci wacce gaba ɗayanta net ce,panta kawai tasa,tafeshe jikinta da turaruka,tanufi ɗakin najeeb.
muje zuwa.
Banason comments da thanks,adunga sharhi,dan musami ƙwarin guiwar ɗorawa daga inda muka tsaya.
surbajo for life.
*👩🏻💼Y'AR BAUTAR K'ASA*
Zahra Muhammad Mahmud
DA BAZARMU WRITERS ASSOCIATION
*BABU ME GANE DAN ISKA SE DAN ISKA*
*MAMAN ZARA NAGA SAKONKI NAGODE NIMA INA SONKI,KINASO MUDUNGA COMMUNICATING,AMMAN BAKI TURO SAKON DA NUMBER KI BA,SO INKINGANI SEKI TURO NUMBERKI,SURBAJO NA MARABA DAKE*
*28*
Sanda najeeb ya isa ɗakinshi,ji yayi duk kunyar duniya kamar shi aka ɗorawa musamman daya cire kaya yaga irin ayka aykar dayayi.
Wanka yashiga,be jimaba yafito ɗaure da tawul,yayinda yake tsane jikinshi da wani tawul din.
Gurin wadrop yaje yabuɗe ya ɗauko kayan shi na bacci ze saka,
Kwance tawul din yayi yana ƙoƙarin zura wandon.
Dariyar da salma ta ɓoyece ta fito,A ruɗe yakai dubansa kan gadonshi salmace kwance tana kallonshi tana dariya.
Rasa inda zesa kanshi yayi da bsƙin ciki da takaici,yau akaron farko wata mace taga tsiraicinshi.
Da sauri yazura wandon yasaka rigar,sannan yafara magana cikin fushi.
"Ke nifa ba ɗan iska bane,taya zaki dunga yimun abu sekace tsohuwar kilaki,wlh kishiga taitayinki inba hakaba zakisha wuya wlh"
Tasowa salma tayi tana matsowa gabanshi,runtse ido yayi dan beson kallonta.
"To ay doctor ina maka hakane,sabida nasan kai baɗan iskan bane inda ɗan iskanne ay base na wahal dakainaba,kuma iskancin mace agun mijinta ay shine me kyau,dan haka wlh yanzu nafara,nida kai naga me gajiya ya sakko"
Tana kaiwa nan ,gurin kayan kallon ɗakin taje ta kunna,ta jona wayarta da speekers din tasaka waƙar Ado gwanja,me taken,yan mata girgiza nan,nan tashiga bin kiɗan tana girgijewa,hankalin doctor in yayi dubu yatashi,musamman ganin yadda salma ke kaɗa na shanunta da kuma mazaunanta.
kasa jurewa yayi da sauri yaje yakashe kayan kallon sannan yace.
"ke baki da hankaline shadaya na dare ki kunna mana kiɗa sekace kanwar dujal?"
Matsowa gurinshi salma tayi ta saqala hannunta a kafaɗarshi,taci gaba da mamin din waƙar da bakinta,tana goga masa na shanun a ƙirjinshi.
Doctor fahimta yayi salma balai take nema,dan haka,surarta yayi gaba ɗayanta ya kwantar akan gadon,yace.
"masifa de akwance take Allah ya tsinewa me tada ita,na lura so kike na biye miki ajiyo mu to badaniba,kwanta kiyi bacci,nagani kin iya girgizawa,base kin sake nunaminba,jarababbiya kawai"
dariya salma take masa buɗe baki yayi zeyi magana da sauri ta haɗe bakinsu guri ɗaya,hmm naso ace kunga idon doctor a lokacin.
Tun yana basarwa irin beso ɗinnan harde yazo yana maida martani,haka sukasha romance ɗinsu,har bacci ya ɗaukesu,rungume da juna.
Da Asuba najeeb ne yafara farkawa,jin hannun shi ysyi akan wata dunlop da sauri yakai dubansa gurin😁ba dunlop bane boobs ne,daya kwana matsawa.
Da sauri yacire hannunshi,shuru yayi yana tunani,meyasa yake shiga wani hali aduk sanda jikin salma ya raɓeshi?meyasa baya iya fushi da salma?yarinyar fa tafara burgeni meya janyo haka?wani shashine na zuciyarshi yabashi amsa da cewa.
kabar mata gidan,kawai shine zaka samu natsuwa,inba hakaba mahaukaci zata maidaka.
da wannan shawarar yamiƙe yaje yayi wanka,yayi alwala,yazo yafice masallaci.
salma miƙewa tayi itama,koda taga baya dakin tasan masallaci yanufa,kallon yadda ya zamemata riga tayi ta kwashe da dariya,wato doctor bemasan sanda yacire mataba,acikin bacci yafara wasa dasu duk be saniba,maida rigar tayi tawuce ɗakinta,da sauri tayi wanka tayi sallah,sannan ta tsantsara kwalliya,cikin riga da wando,wainda suka fito da ƙirarta,baza gashinta tayi gadon bayanta,ta feshe jikinta da turare,.
Ɗakinshi taje ta gyara ta wanke toilet din ta frshe ɗakin da airfreshner,daga haka tarufo ɗakin,taje ta gyara nata,sannan tanufi kitchen.
Nanfa salma tashiga baje fasaharta a fannin girkin,(inkuna so zaa dan dunga koyar da girkin,agajarce,)kamin wani lokaci gida ya buɗe da ƙamshi.
Najeeb be dawo daga masallacinba,se bakwai da rabi na safe,tundaga falo yafara jiyo ƙamshi,take miyau dinshi ya tsinke,hanyar kitchen ɗin yanufa dan yaga waye ke wannan aykin
da cikar hips dinta yagane,najeesal ce,tsayawa yayi yana kallonta,jikinta ne yabata ana kallonta,da sauri ta waigo ganin shine tsaye yazuba mata na mujiyane yasa tarugo zuwa gareshi,ta maƙaleshi,tana fadin.
"haba hubbi shine kaje kayi zamanka a masallaci ko kazo katayani aykin ko"ta faɗi cikin sigar shagwaɓa,harda bubbuga ƙafa akasa,
Sosai ta burge najeeb,jawota yayi jikinshi,yace.
"To uwar neman faɗa,me zan tayaki,naga kamar kin gama"yafaɗi yana kureta da ido.
Murmushi tayi,sannan taɗan goga na shanunta,a ƙirjinshi tace.
"nagama amman ay bankai dinning ba,dan haka,goyani zakayi nikuma nadunka ɗauka ɗaya baysn ɗaya muna kaiwa dinning muna dawowa"ta faɗi tana sake matsarsa.
Tsintar kanshi yayi damata murmushi,sannan yace.
"to ay bacemin akayi inje zan ganiba,dazan goya ki abayana,keda wainnan maka makan cinyoyin naki,salon ki karyani,to badaniba wlh"yana kaiwa nan yayi sauri ya ƙwace jikinshi yafice daga kitchen ɗin.
Da gudu salma tabi bayanshi,suka haura saman tare,ruwan wanka ta haɗa mishi,dayasha turaruka kala kala,ba ƙaramin daru sukayiba,dan salma dagewa tayi bil haqqi itace zata mishi wankan,seda yasa ƙarfi ya korota daga toilet ɗin yakulle ƙofar,yayi wankanshi,kamin yafito ta ajiye mishi kayan dazesa,harda takalmi da agogo.
koda yafito gurin cin abinci,haka tasashi agaba ita akan cinyarshi zata zauna,rasa yadda zeyi da ita yayi haka dole yabarta ta zauna.
ayko zamanta keda wuya iska tafara kumbura wandonshi,salma taji alama,amman sema ƙara wani juyi take akanshi,doctor de gaba ɗaya yazama wani gaula
da kanta tadunga bashi abincin har ya ƙoshi shima yabata.
sungama ci kenan,sega hassana ƙanwar doctor ɗauke da plaks ɗin tea,ɗaya hannun kuma biredi,wai shine abincin amare,salma amsa tayi takai kitchen.
koda ta buɗe plaks ɗin ruwan bunune amman duk burtsatsi kamar na magani,dan haka juyeshi tayi a sink ta kora masa ruwa.
biredin tasa a shara.
Anata ɓangaren hajiya kaltum tacika da murna da hassana tace mata,taga salma ta shiga kitchen da plaks ɗin,zata haɗo musu tea,bakomai yasata murnaba,illah dan tazuba maganin da wani boka yabata da zummar inde,najeeb yasha to ba makawa se yazo gareta,
Dan haka da sauri ta kora su hassana ɗakinsu ita kuma ta shige ɗakinta dama megidan Asubar fari yatafi Abuja.
Tana shiga ɗakin,tayi tsirara,tayi matsi da wasu magungunan,sannan ta haye kan gado taja bargo,tana jiran isowar najeeb.
itako salma,gyara komai tayi,tawanke plaks din,sannan taje gurin najeeb dake zaune yana kallon sport tace.
"kataso muje mugaida su Abba kamin yafita"
"Abba bayanan yaje Abuja,dan haka ni ba inda zani"
"to muje mugaida hajiya"
"se kin dawo"yabata amsa rai aɓace kamar anturo masa da mutuwa.
Miƙewa tayi jiki asanyaye taje ɗakinta,ta ɗauko hijab,sannan ta ɗauki plaks ɗin tanufi cikin gidan domin gaida hajiyar.
muje zuwa.
surbajo for life.
*👩🏻💼Y'AR BAUTAR K'ASA*
Zahra Muhammad Mahmud
DA BAZARMU WRITERS ASSOCIATION.
*29*
Cikin natsuwa salma take tafiya har ta shiga falon gidan.
Sallama tayi,amman ba kowa daya amsa cigaba tayi da sallamar,zuwacan sega hassana tafito,tagaisheta.
Salma ta tambayeta mamansu,nuni hassana tamata da ɗakin maman nasu ,nufar ɗakin salma tayi.
Tana isa ƙofar ɗakin,ta cinkayo muryar hajiya tana waya,ɗan saurarawa tayi kaɗan.
"haba hajiya yahanasu,ni ta wasa ce,ay tuni nazuba musu aruwn tea kuma hassana tace taga alamun zasu sha,ay tunda na lashi takobin kwanciya da najeeb domin kawar da matsananciyar