Showing 39001 words to 42000 words out of 50321 words
Chapter 14 - AURAN BAZAWARA COMPLETE DOCUMENT BY UMMUH HAIRAN-.txt
masa mazaunanta saitin bakinsa ta kama penis din nasa ta fara lashewa shikuma ya fara qwaqularta da yatsansa yana cakawa gurin yana qarar ruwa aikuwa ya kuma rikicewa, wani sha da tayiwa penis dinsa ne yasa baisan sanda ya kafa bakinsa a gindinta ba ys fara zuba Mata suck yana murza duwaiwakanta suna sakin nishi a tare sun jima a haka kafin dadi yasa ta janye saboda jitakeyi idan bai cita ba da matsala shima zuwa lkcn yakai qarshe saboda haka ya dagata cak ya daga qafarta ya dora saman mirrow ya sunkuya ya sake tsotsar gurin sosai kafin ya cire bakinsa ya saita penis dinsa a cikin Verginia dinta yana shiga daqyar yana shishin dadi itama tana tayashi shigarwa har ya shiga ya danno gabanta jikinsa yana pompim dinta suna ihu, intaqaice muku zance dai wannan rana angurji juna a wannan gda ba irin styles din da basuyi ba wani styles da yayi mata saida ta suma saboda dadin mood dinsa kayyy Naseer kwan jaraba yafi awa biyu suna Abu daya idan yaga ta fara gajiya saiya zare penis dinsa yasha gindinta sosai yasha nononta son ransa sannan ya sanya mata penis din a bakinta tasha tasha sannan ya sake mayarwa gdan dadin yaci gaba da gashi sanda ya tashi zaiyi release bai bari ya juye mata duka a gabanta ba daya tsiyaya mata rabi rabin saiya juye Mata a baki ta shanye.
Komawa sukayi suka kwanta suna mayar da numfashi suna manne da juna, saida suka huta sosai sannan suka miqe sukayi wanka sukayi sallar magrib da insha suka fito parlour suka zauna a dinning ta hada masa abinci tana basa tana murmushi shima yana murmushi tare da qara yima Allah gdy daya karkato masa da hankalinta cikin qanqanin lkc.
Kwana a tashi yanzu Nafeesah da Naseer har sunci wata biyu a matsayin ma'aurata duk wata jaraba ta Naseer Nafeesah tana qoqarin daukewa amma kullum abin nashi kamar gaba yakeyi jaraba kam harda ta siyarwa a dare bai nemeta da yawa ba shine zai nemeta sau uku da rana kuwa sai ya dawo gda sau biyu yazo ya cinyeta ya koma to tanadai iya qoqarin daukewa buqatarsa da taimakon shawarin yan uwanta Amina da Jameelah da kuma Mama kishiyar babarta amma duk da haka ta fara gazawa saboda kullum abin qara gaba yakeyi, ga cikinta daya fara girma shima kuma yana wahalar da ita saboda bata iyacin komai yanzu sai complex shima ba wani na kirki ba wannan dalilin yasa duk ta zafge sai dara² idanu da dogon hanci lamarin da yake damun Naseer sosai saboda gani yakeyi kamar har yanzu shidinne bataso........
More comments
More typing
*Mrs Dr M.A...✍🏻*
[4/22, 9:58 AM] UMMUH HAIRAN CE...✍🏻: *_A B_*
*31*
Bayan fitarsa babu dadewa tana zaune da cikinta daya tura sosai dan watanni biyar tana gyara wake saboda yau alala take sha'awa wata yarinya da Hajiyanta ta kawo mata matsayin yar aiki tana tayata kawai taji an banko qofar an shigo ta dago da sauri suka hada ido da ummah gabanta yayi wata muguwar faduwa amma sai tayi qarfin halin miqewa tace “Lah Ummah sannu da zuwa..."
Mari taji an dauketa dashi tayi saurin dafe kuncinta tana qoqarin dagowa taji an daki cikinta da qarfin gaske ta saki wani razananniyar qara ta zube a gigice dafe da cikinta, tana murqususu ficewa ummah tayi da sauri inda Karima me aikinta ta durqushe a gabanta tana jijjigata tana kuka tana fadin “Aunty! Aunty ki tashi kada ki mutu ni nashiga ukuna..."
Miqewa tayi a firgice ta dauki wayar Nafeesah ta fara laluben lambar megidan bugu daya ya daga yace “baby kin gama fushin kin hucce..." Bata bari ya qarasa ba tace “jin...jini Alh Aunty jini taketa zubarwa ta mutu bata numfash..." Wata zabura yayi ya miqe yace “wht? Meye ya kawo fitar jinin?" Kashe wayar yayi ya dauki key din motarsa a firgice ya fice daga office din nasa ya nufi gda yana zuwa ya tarar da a wani yanayi na serious/critical aikuwa bai duba yawan jinin dake malala ba ya cacumeta ya fice da ita yasanta a mota suka fice suka nufi asibiti.
Suna zuwa aka shiga da ita Emargency suka fara taimaka mata, duk yanda sukaso suga cikin bai salwanta ba abin ya gagara saboda sosai ta daku a qasan mahaifarta jinin yaqi tsayawa.
Fitowa daya cikin likitocin tayi ta dubeshi tace “yallabai akwai matsala fah saidai hqr madam ta samu miscarrage..." Wata zabura yayi yayi baya yace “Ya zube cikin nawa innanillahi wa innah ilaihirraji'un garin yaya meye ya kawo hakan?"
Kallonsa likitan tayi tace “kamar dukanta akayi a ciki ko kuma faduwa tayi" wasu hawayene suke zubo masa a haka Baffa da Abba sukazo suka tarar dashi yanata sharar kuka kamar qaramin yaro, matsawa Abba yayi ya riqoshi yana dagowa yaganshi kawai sai ya fada jikinsa yace “shikenan an zubarmin da cikina Abba me nayi musu suka salwantarmin da dana me nayi musu suka illatamin matata waye Abba waye ya zama sanadin lalacewar cikina Allah ya isa Abba yanzu baqin ciki akeyimin nima zaake kirana da Daddy"
Murmushi Abba da Baffa sukayi me dauke da tausayin yayan nasu Baffa yace “Naseeru kenan kayi hqr kwanannan zaku samu wani insha Allahu dan baqin ciki saidai ya mutu amma sai ance maka Daddy" ajiyar zuciya yayi suka shiga dakin da Nafeesah take kwance har yanzu batasan waye ke akanta ba ya matsa gaban gadon ya zuba mata ido tayi wani haske na alamun jini ya fita sosai a jikinta ya shafa saman sumarta kawai sai yaji wasu hawayen sun zubo masa dansa ya fara girma ya shiga wata na shidda amma yanzu babushi ya fita.
Matsawa yayi ya sanya hannunsa ya bude kwalin da aka sanya dan tayin ya zuba mata ido mace ce gatanan kwance jajir da ita komai na halittarta an hada qatuwa da ita kamar takai wata taran, zuciyarsa yaji tana wata tafasa yanzu wannan binneta zaaje ayi shikenan ya rasata babynsa kyakkyawa ji yake kamar yace abar masa ita haka amma Ina babu hali, janyeshi Abba yayi Baffa ya dauke kwalin ya fice dashi ya durqushe a qasa ya sake sakin sabon kuka yana cewa “Don Allah Abba ku bari My millon ta farka taganta tayima yarta addu'a"
Basu saurari shirmensa ba suka fice daidai lkcn da Mama da Hajiya Rabi'ah da Aunty Amina suka shigo dakin ya miqe da sauri ya sake fadawa jikin Hajiya Rabi'ah kishiyar babarsa yace “Wlh Hajiya idan My millon ta farka ta fadamin wanda yajamin asarar yata saina kulleshi ko waye ubansa" qasa tayi da kanta ta shafa kansa tace “idan ka hqr ma ba asara kayi ba Nass haqqin rai ya rataya a wuyan koma waye kuma Allah bazai barsa ba" abinda yasa ta fada masa haka taji dazu tana shirin fitowa Ummah na waya a bayan dakinta tana cewa Hajiya Talatu angama aikin malam na farko ta shafa maganin a hannunta ta daki cikin Nafeesah dashi kuma tun a lkcn jini ya balle yanzu ma taji sakaran ya kira Abbansu ya sanar dashi matarsa tayi bari sannan taji tana cewa yanzu saura biyu ya rage ayi wanda bazata qara daukar ciki ba sannan a turo mata wasu aljanun su hadu da nata su hanasu zaman lfy ta yanda zaiji ya gaji da zama da ita, inyaso daganan kuma sai asan yanda zaayi a tsaface zuciyarsa da sunan Lateefah ta yanda ko yaqi Allah saiya aureta.
Kujifa wani toshewar basira wai uwace take bada wannan gurguwar shawarar akan yanda zaa cutar da danta na cikinta, ubangiji Allah ka tsaftace mana zukatanmu.
******
Kwanan Feesah uku a asibitin saboda azababben ciwon cikin da takeyi sannan akayi Discharge nasu Naseer ya tare a gurinta ko dare baya tafiya gda anan yake kwana saidai mama ta koma parlour dake dakin nata VIP ne su kuma su kwana a dakin bata biye masa amma dake ya riga ya saba kansa akan qirjinta suke bacci hardai Allah ya taimaka akayi sallamar.
Anan ma ba qaramin rikici akayi ba saboda Hajiya Rabi'ah taga take²nsa tace a wucce da Nafeesah gda tunda dai wannan ya wucce bari saidai haihuwa balle ace zaa qyaleta kuma ba tabayi tayi ba, aikuwa yayi tsalle ya dire shi wlh bazaa rabashi da matarsa ba wai zalumtarsa akesonyi.
Banza sukayi masa suka wucce da ita gdan a dakin Mama aka sauketa aikuwa ya rinqa cika yana batsewa bayayima kowa mgn shi a dole anyi masa laifi idan ya shigo gurin matarsa yazo yaje yayi abinda zaiyi ya kuma fita daga gdan itama bata wani nuna zaqewarta gareshi duk yanda yaso data fada masa yanda akayi cikinsa ya salwanta saidai tasa masa kuka kawai tace “Allah ne ya kawo"
Iyakar qwaqqwafinsa ya kasa fahimtar komai ta gurinta saboda tayi alqawarin bazata taba sanar dashi aibin mahaifiyarsa ba tunda dama ba shiri sukeyi ba tasan ganganci ne fada masa cewa itace ta dakar mata ciki har tayi sanadin zubewarsa saboda ba qaramin rikici zaayi dashi ba, tanajinsa zaiyita jan Allah ya isansa hatta ita bata tsira ba tunda yace tasan komai munafurtarsa tayi har cewa yayi “Nafeesah saboda kin tsaneni aka hada baki dake aka zubarmin da ciki wlh bazan taba yafe muku ba" itadai batace masa komai ba haka zai gama sababinsa ya tafi.
Satinta uku a gdan tana ganin kulawa ta bangarori da yawa amma banda surukarta da ko dubata batazo ba saida Naseer din yaje yayi Mata tatas yace “indai bataje ta dubo matarsa ba kada ta qara sawa a ranta ta haifesa har rantsuwa yayi Mata cewa ba itace ta haifesa ba a gidan marayu ta daukoshi" tsohon dakinsa ya shiga ya rinqa hada kayansa takardunsa komai saida ya debe yana fitowa suka hadu da Abba ya riqosa da sauri yace “ina zaka kuma?" Kallonsa yayi yace “na rantse da zatin ubangiji idan wannan matar bataje ta dubo My millon ba wlh ko zata tsinemin saina fadawa duniya wacece ita"
Da sauri suka kalli juna ita da Abba ta miqe jikinta yana rawa ta zari mayafinta tasa ta fice da sauri ta nufi gdansu Nafeesan lkcn Nafeesah tana parlourn a kwance tana Ummah ta shigo zabura Nafeesah tayi ta tashi zaune shigowar Naseer dinne yasa Ummah saurin zama kusa da Nafeesah tace “Sannu Feesah ya jikinki?"
A dan firgice tace “da sauqi" zama yayi qugunsa na gugar nata yace “to ai saiki tashi ki tafi ki bamu guri ko" miqewa tayi a sanyaye ta kalleshi wasu hawaye taji sun zubo mata lamarin Naseer mugun tsoro yake bata tabbas badan a gida ta haifesa ba da zatace canza matashi akayi a asibiti dama ance qarshen duniya kuyanga zata haifi uwar gijiyarta to itadai ga Naseer nan ya zame Mata alaqaqai tun yana qarami bata Isa ta bashi umarni ba sai abinda Nafeesah tace masa.
Qudurta tayi a ranta ko zata mutu saita raba tsakaninsa da Nafeesah saita dawo da martabarta ta uwa a idonsa saita cusa masa qiyayyar Nafeesah a zuciyarsa, ficewa tayi daga dakin ta koma gda abin mamaki inda tatafi tabar Abba nan tazo ta tarar dashi a tsaye zama tayi a gurin tana sharar hawaye ya zauna a kusa da ita yace “ko zaki iya fadamin dalilinki na cewa sai Naseer ya qara aure?" Kallonsa tayi sheqeqe tace “saboda nima inada haqqi a matsayina na uwarsa kamar yanda banason shegiyar yarinyar nan Nafeesah ka shige masa gaba ya aureta to haka nima bakaso zan shige masa gaba ya auri yar aminiyata Hajiya Talatu"
Murmushi Abba yayi ya miqe yace “bazan hanaki kiyi abinda kikeso ba amma ki sani duk abinda zakiyi kada ki raba tsakanin ma'aurata wlh azim rabuwar Naseer da Nafeesah daidai yake da tsinkewar taki igiyar auren" binsa tayi da ido cike da tsoro da fargaba itadai tana cikin tsaka mai wuya Joss ba dadi ɓukur ba daɗi wannan wacce irin masifa ce take tunkarota ba.
Itama miqewa tayi ta shige dakinta ta dauki wayarta ta kira number Hajiya Talatu bugu daya biyu ana uku ta daga tace “me kuma ya faru don nasan kiranki ba alkhairi bane" ajiyar zuciya tayi tace “Akan matsalar yaron nan ne Naseer bansan wanne irin taurin kai ke gareshi ba yau bakiga tujarar da yayimin ba har yana cemin idan banje na dubo matarsa ba karna qara kiransa a sunan dana..." “kinga don Allah dakata kada ki kawomin mgnr banza ince dai ba aikin kika kasa aiwatarwa ba?" Numfashi ta sauke tace “ko ruwa na bashi bayasha na zuba masa yajin tsafin a cikin abinci amma yaqici kuma babansa ya hanani fita ko qofar gda balle najena binne wannan kwalbar..."
Ashar Hajiya Talatu ta saki tace “qarya kikeyi kawai dai kinaso ki nunamin ɗanki yafi ƴata a gurinki to bari kiji na fada miki wlh indai ina numfashi sai na farraƙa Nafeesah da Naseer sai Lateefah ta rayu da Naseer saina nuna masa ni bakatsiniya ne bai isa yaja dani ba" tana faɗin haka ta kashe wayar Ummah ta fara kiran "Hajiya ki tsaya kiji ba Naseer nakeji ba babansa nakeji bazan iy zaman Mayebalwa ba na shaƙi iskar yanci na lura kamar dama kaɗan yake jira dani"
Sai bayan ta gama surutun nata sannan ta fahimci ashe Hajiya Talatu ta kashe wayarta, jifa tayi da wayar ta fada gadon ta kwanta tana tunanin abinda ya kamata tayi tabbas tanason nunawa Hajiya Juwaira da ƴarta Nafeesah iyakarta tanaso su gane cewa itace ta haifi Naseer basu suka haifa mata shi ba..........
More comments
More typing
*Mrs Dr M.A...✍🏻*
[4/22, 9:58 AM] UMMUH HAIRAN CE...✍🏻: *_A B_*
*30*
Laraba ce wayewar garin yau yanayine me cike da ni'ima saboda ruwan da aka kwana ana kwarawa inda sukuma suka kwana suna gurzar junansu, tun asuba ya tashi ya taimaka mata sukayi wanka sukayi sallah sannan suka sake kwanciya, itace ta koma bacci shikam kitchen ya shiga ya soya musu doya ya dafa musu tea ya jera a dinning sannan ya gyara gdan ya koma yayi wanka sannan ya koma parlourn ya zauna yana danne²nsa a system ta fito cikin wata yaluwar doguwar riga tayi mata kyau ya zuba mata ido tsayawa tayi tana kallonsa ya taso daga wurin da yake.
Jikinta yazo ya riqota ta baya yana shafa cikinta daya fara dagawa yace “ina fatan baby ne da matata sun tashi lfy" murmushi tayi ta sauke masa kiss a kuncinsa tace “lfy lau nake sai gajiya daka taramin..." Wayarsa ce tayi ring ya cirota a aljihunsa yaga number Ummah ya sauke ajiyar zuciya cike da faduwar gaba ya kara a kunnensa yace “Ummah ki manta kawai ki nemi wani abun banda wannan bazan taba iya hada matata Nafeesah da wata mace ba komai kyawunta komai asalinta kuma komai me ta tara duniya balle wannan jakar yarinyar am sorry to say Ummah idan kika cika takuramin zanbar miki qasar da matata kowa ya huta" kallonsa tayi da sauri daidai lkcn daya kashe wayar ya kama hannunta suka zauna a dinning gabanta na wata muguwar faduwa hakanan takejin kishin mijinnata da wani mugum haushin surukar tata da kullum batada buri saina rabata da mijinta me qaunarta.
Kamo hanunta yayi yace “don Allah kada kisawa kanki damuwa a ranki My millon kinga bake daya bace kada hakan ya haifar miki da hauhawar jini kinji" kawar da kanta tayi ta share hawayenta tace “Naseer don girman Allah kayima mahaifiyarka biyayya wlh ni kake jawa komai idan kayi kaina yake dawowa kanaji kuma kana gani ka taimakeni Nass hakance kawai zatasa ka kankaro min daraja ta a gurin Ummah..." rufe Mata baki yayi ya tsuke fuska yace “ni ta haifa ba ke ba saboda haka tasoki ta samu kaina ta zauna lfy taqiki kuma wlh na zame Mata sawun keke nifa a kanki zan iya batawa da kow..."
Rufe masa baki tayi tace “badai kowaba Nass uwa tafi gaban wasa zanso nawa dan idan na haifa yayimin biyayya saboda haka kaima kayima taka biyayya matsawar kanason gamawa da duniya lfy Nass kadaina ja da ita akan lamarin aure idan tace kayi kayi din nidai roqona dayane gareka kada ka zabi saba Mata domin faranta min kuma kazama adali a tsakaninm...." Miqewa yayi yace.
“Ya isa haka Feesah kada ki tunzurani wlh zan saba miki billahillazi La'ilaha illah huwa bazan aureta ba ke nifa na gama aure har gaban abada ke ke kadai nakeson rayuwa dake idan zaki bani hadin kai a matsayina na mijinki ki bani idan bazaki bani ba kuma to kiyi abinda kikeso"
Juyawa yayi zai shiga dakinsa ta riqoshi da sauri tace “sh...shikenan kazo muyi break din ka kaini gidan Jameelah qwace hannunsa yayi yace “babu inda zakije yau" tana kallonsa a sanyaye har ya shige dakin ta koma ta zauna tasha tea din ta koma ta kwanta, fitowa yayi cikin shirinsa na zuwa office ya kalleta ya kawar dakai ya qarasa ya zauna ya fara karyawa idonta na kansa har ya gama ya matso gabanta ya shafa cikinta yace “ki kasance cikin aminci keda baby na zanje office" gyara kwanciyarta tayi tace “ka dawo lfy"………….
_Sorry bacci nikeji wlh fan's_
More comments
More typing
*Mrs Dr M.A...✍🏻*
[4/22, 9:59 AM] UMMUH HAIRAN CE...✍🏻: *FREEDOM WRITTER'S ASSOCIATION.* 📕🖊️
( _Y'anci don cigaban Mata, y'an ci ya d'ara bauta, freedom writters._ )
*( F.W.A)🖌*
https://www.facebook.com/Freedom-Writers-Association-110039363936693/
*Tunatarwa*
*Cikin kuka😭*
*Yan uwana mata ya kamata mu fahimci wani abu daya tak👌🏻 ko kinsan using da mayukan bleeching yana karya mana garkuwar jiki? sannan yana kashe mana qarfinmu??.*
*To bari kuji wani abu guda daya binciken masana ya tabbatar da cewa kaso mafi rinjaye da zasu kamu da cutar* *Covid 19 a Africa daga cikin mata sune masu canza launin skins dinsu ta hanyar mayukan bleeching kuma idan ta kamasu zatayi matuqar tasiri a jikinsu wanda zaija asarar rayuka ba adadi.*
*Saboda haka aikine babba yanzun a gabanmu wajen nusar da junanmu cewa bayada haramcin bleeching a addinance kuma yanada narkekiyar illah ga lfy musamman a wannan qarnin da muke ciki, mun sani ko a baya masana suna yawan fada mana* *cewa bleeching yana kawo Cancer da ciwuka kala daban²n please and please yan uwana mata muyi taking care sosai kuma mu dage da addu'a tare da sanya qananun yayanmu suna tayamu Allah ya kawo mana qarshen wannan musiba a duniya baki daya.*
*Abu na gaba kuma na qarshe