Showing 30001 words to 33000 words out of 50321 words
Chapter 11 - AURAN BAZAWARA COMPLETE DOCUMENT BY UMMUH HAIRAN-.txt
da tsarewa da kaina kada ka sangartani rayuwa ba tabbas ne da ita ba Abba dama inason na fada maka bana buqatar komai ya qara shigowa gdana daga bangarenku hatta gara bana buqata ku barni nayi komai da kaina inda na kasa dakaina zan nemi taimakonku"
Sosai kalaman Naseer suka sanyaya jikin Abba ya mayar da kudin inda ya daukosu yace “hakan yana dakyau Allah ya dafa maka ya tayaka riqewa" amsawa yayi da amin ya bude motar ya fita Abba ya riqoshi cike da burgewa ya damqa masa key din motar yace “ka tafi da ita gobe ka kawo min" bayason cika yiwa mahaifin nasa musu saboda haka ya tare masa taxi ya shiga shikuma ya koma cikin motar yaja ya matsa wani guri yayi parking ya fita ya shiga cikin Durban din ya siyo abinda yasan zata iyaci ya sake shiga ciki ya siyo musu kayan abinci duk da abashi da kudi sosai a account dinsa amma komai saida ya siya musu biyu aka zuba masa a motar yabasu ATM card dinsa suka ciri kudinsu ya fice ya shiga motar ya nufi gdan zuciyarsa cike da tunanin ta inda zai fara rarrashin matar tasa.........
More comments
More typing
*Mrs Dr M.A...✍🏻*
[4/22, 9:58 AM] UMMUH HAIRAN CE...✍🏻: *_A B_*
*23*
Kamar yanda ya zata kuwa hakance ta faru bayan sun sauke kayan sun zuba a store shida megadi ya kulle gdan yabi kowacce kusurwa ta gdan ya karanta mata ayatul kursiyyu da sauran addu'o'in neman tsari ya nufi dakin gabansa na faduwa ya bude ya shiga, tana zaune inda suka barta kanta a durqushe saman gwiwarta tanata jan zuciya, ya jima yana kallonta yanajin wani tausayinta yana qara ratsa zuciyarsa da qarfin hali ya ajiye kayan a gefenta ya tsugunna a gabanta qamshin jikinta ya daki hancinsa ya lumshe idonsa tare da sanya hanunsa a hankali ya dago kanta ya zuba mata lulu eyes dinsa ita kuma ta qara lumshe idonta murmushi yayi yace “ya jikinki My millon?"
Jan zuciya tayi ta janye kanta daga hannunsa ta yunqura zata tashi ya riqota yace “kiyi hqr mu raya wannan ni'imtaccen daren cikin nishadi kada ki hanani cika burina dana rayu dashi don Allah" hakanan taji jikinta yayi sanyi ta kasa miqewa tsuke dan qaramin bakinsa yayi ya sauke numfashi yana wasa da hannunta ya miqe ya nufi bathroom din ya dawo yace “kiyi hqr ki tashi muyi alwala muyi gdy ga Allah daya nuna mana wannan ranar me cike da tarihi a rayuwarmu" taso yimasa gardama amma babu hali saboda yanda taga idonsa ya fara canza kala miqewa tayi sukayi alwalar tare har yanzu kukan takeyi suka fito yajasu sallar yayi musu addu'a taban mamaki sosai tayi mamaki duk da tasani dama Naseer duk yafisu ilimin addini.
Babu kunya ya juyo ya dafa kanta yayi mata addu'o'in neman albarka gabadaya ya saukar mata da kasala.
Yana gamawa ya janyo kayan abincin ya bude qamshin ya daki hancinta abinka damai qaramin ciki kawai sai taji tanason cin abinda yake ciki, bai wahalar da kansa ba wajen dauko flat cup kawai ya dauko ya zuba musu Youghut ya bude ya dauka yakai mata bakinta ta kauce tasa hannunta ta faraci da kanta tanaci tana lumshe ido ya zuba mata ido yana murmushi sosai yaji dadin yanda taci naman tayi gyatsa tasha youghut din ta miqe ta nufi bathroom din tayi brush ta dawo ta kwanta bata cire ko hijjab dinba saboda bacci da yake kanta binta yayi da kallo taja bargo ta rufe jikinta.
Debe kayan yayi ya fita dasu ya zuba a fridge ya dawo shima ya cire kayansa ya kashe fitilar ya dawo ya hau gadon ya kwanta tare da janyota jikinsa gabanta ya fadi ta janye ya qara janyota jikinsa yace “don Allah kada kiyimin haka kinji My millon..." Fincikota yayi ya hade bakinsa da nata ya haura samanta ta kuwa fara tureshi tana kuka me gunji lumshe idonsa yayi ya zare mata hijjab ya zubawa boobs dinta ido yanajin wani mugun feel nata.
Girgiza masa kai takeyi tace “don Allah My Son..." Rufe mata baki yayi da hannunsa yace “dane nake danki yanzu mijinki ne ni husb zakice" hannunsa yasa ya damqi boobs din nata ta cije lebenta taja numfashi tana qoqarin miqewa yayi saurin danneta tare da dora bakinsa saman rigarta kan nipples dinta da yake babu bra a jikinta ya cafka da sauri yana wani irin nishi me qarfi jikinsa ya dauki rawa yana shafa cinyarta zuwa qasan mararta yanajan wani rikitaccen nishi salonsa dabanne tunda take bata tabajin salo irinna Naseer ba.
Bata ankara ba taji hannunsa cikin pant dinta ya fara shafa cute box dinta yana janye rigar ya dora bakinsa kan nipples dinta yanayi musu wani irin sha me fitar da hayyaci hannunsa kuma yana shafa cuty box dinta yana zagaye gefe da gefen da yatsansa har ya fara daga fatar yana tura yatsansa matse cinyarta tayi har cikin ranta batason ya shigeta amma dadin da yake jiyar da ita bazai bata damar yi masa gardama ba.
Tsotsar breast dinta yakeyi yana matsa dayan yana mulmula kan vulvo dinta yana wani gurnani jikinsa na bala'in bari tura yatsen ya farayi ciki ta qanqameshi tanajin wani zafi saboda ba qaramin gyara taci ba kuma gashi itama natural halittar ta a tsuke take gigicewa ya qarayi da yaji yanda take leeking gurin ya jiqe sharkaf gashi yanata tura yatsansa yaqi shiga zare bakinsa yayi daga boobs dinta ya cire mata rigar ya zare pant din ta tsuke qafarta ya sanya qarfinsa ya buda qafar ya sanya bakinsa a gurin ya fara lasarta da harshensa ta saki wata qaqqarfar ajiyar zuciya ya fara lashe ruwan yana shigar da harshensa cikin salo kamar wanda ya saba yana danna tsokar da harshensa ya tsuke dan qaramin bakinsa ya zuqo ta saki nishi gani yayi harshensa yaqi shiga wankin hula na neman kaisa dare ya janye a hankali dago kansa ya zubawa fuskarta har yanzu hawaye takeyi duk da sakin masa jikin da tayi hakan baiyi masa dadi ba da yanada yanda zaiyi a wannan lkcn da bazai kusanceta ba amma yasan bazai iyaba rintse idonsa yayi ya buda qafafunta ya dagasu sama ta bude idonta da sauri sukayi ido hudu ya qirqiri murmushi yayi mata tare da kada mata kai ya kama doguwar penis dinsa me kauri ya saitata ya fara karkarwa a gurin yana dannawa a hankali da salonsa na hilatarta daga ita harshi shidewa sukeyi.
Ya sanya hanunsa ya janyota sosai ya fara danna joystick dinsa a hankali saboda a tsorace yake gani yake kamar zata hanashi shi kansa yasan tsageranci ne da tsaurin idonsa amma sosai Feesah take yimasa kwarjini tsoronta yakeji saboda yafi kowa sanin halinta.
Saida ya shammaceta sannan ya danna da qarfi ya kwanto jikinta ta saki ihu jikinta ya dauki rawa saboda azabar da taji ta qanqameshi tace “nashiga ukuna Son zaka kasheni zafi kaji tausayina don Allah banida lfy..." Cikin sarqewar murya yace “zanyi miki cin da baa tabayi miki ba My millon har yanzu kallon yaro kikeyimin" yana fadin haka ya dagata ya qara saitata yanda zaiji dadin cinta ya fara pompim dinta, zafi takeji sosai saboda gurzar azabar da yakeyi mata yanaja da sauri² dan dakatawa yayi ya saki wani ihu ya qanqameta itama kukan takeyi ta qanqameshi sukayi release ta sauke ajiyar zuciya tana yiwa Allah gdy dabai dade ba saboda ta saddaqar yaga mata pupsy zaiyi.
Numfashi yaja da qarfi yace “kinfi zuma dadi My millon ban qoshi ba" kuka ta saka saboda Allah ya sani ta gaji tunda take bata tabajin lbrn jarababben namiji irin Naseer ba, har yanzu penis dinsa a tsaye take qyam kuma qara tura mata ita yakeyi.
Ajiyar zuciya yayi yace “kinason na qyaleki?" Da sauri ta daga masa kai yayi murmushi gefen baki yace “to idan na tambayeki ki bani amsa kinji" cikin shassheqa ta daga masa kai yace “kice min Yaya Naseer kai ba yaro bane" lumshe idonta tayi ta kawar dakai “wai Yaya Naseer?" Ta tambayi kanta ai bata ida nutsuwa ba taji ya dagata cak ya juyata ya daga qafafunta ya saukesu qasa ya tsugunna a qasan ya sake danna bakinsa ciki yana karkada harshensa ta saki wani kuka me gunji kanta mugun ciwo yakeyi tace.
“Yaya Naseer kaiba yaro bane" dagowa yayi yana murmushi ya hauro samanta yace “kin tabbata?" Da sauri ta daga masa kai yace “ok bari mu qara daya na qyaleki ki huta saboda baby na" yana fadin haka ya fara heaven sex dinta da sauri tana girgiza kai tana hawaye tana shidewa gefe da gefen gindinta yana wani mugun zafi jin dick dinsa takeyi har cikin mahaifarta yana caccakarta da dukkan qarfinsa, ya kusa minti arba'in kafin ya saki wani ihu da kukan dadi bakinsa yana hardewa wajen kiran sunanta sunanta ya qanqameta saida ya gama zuba mata fresh youghut dinsa sannan jikinsa ya saki haqoransa suna haduwa ya shafa goshinta da gumi ya jima da jiqawa saboda azaba ya lashi gefen fuskarta yace “baby kinsan sunan wannan sex din?" Kawar da kanta tayi ya cafki kunnenta cikin rada yace “wannan shine crazy sex yanada dadi a gurinku mata sosai muma munajin dadinsa badan kinsa damuwa a ranki kinqi sakin jikinki daniba da har suman dadi zakiyi amma babu komai ana kwana ana tashi wataran da kanki zakice nayi miki badon nagaji da cinki ba sai don tsoron kada na baro ajiyata zan qyaleki" zamewa yayi daga jikinta ya dire daga gadon tabisa da kallo wai ya tabbata mijinta, lumshe idonta tayi taja gwauron numfashi ya fito ya cukuikuiyeta ya dagata cak harda cillata sama ya jefata cikin ruwan daya hada Mata yarinqa gasata harya gama itama ta samu ta taimaki kanta dayin wanka suka fito ta zura rigarta ta fada gadon wani bacci me nauyi ya dauketa shikam boxes kawai yasa ya dawo ya kwanta ya jangota ta kwantar da ita a qirjinsa yana shafa kanta yana kallon kyakkyawar fuskarta yanayi musu addu'a da haka bacci ya daukesu.
~_Nima bacci ya dauke hannuna_ 😎~
More comments
More typing
*Mrs Dr M.A...✍🏻*
[4/22, 9:58 AM] UMMUH HAIRAN CE...✍🏻: *_A B_*
*24*
Dumin da yake ratsa jikinta shine yayi sanadin bude idonta daga nannauyan bacci data kwana tanayi na rashin sanin meya wakana bayan kwanciyarsu ta bude fararen idanunta caraf suka fada cikin nasa tayi saurin kawar da kanta tare da duban inda take ashe a cikin bathtub take, ta sauke ajiyar zuciya tare da sanya hannunta ta rungume qirjinta, dariya hakan ya bashi sosai yace “kin barmin can din ko?" Yana mgnr yana kallon askakken gabanta ya kuma cewa “na qyaleki ki tashi da kanki naga bakida niyya har naje masallaci na dawo na hada mana breakfast kina bacci gani nayi har takwas da kwata bakiyi sallar asuba ba shigasa na tasheki" tsuke fuska tayi tace.
“Naji fita ka bani guri" yanda tayi mgnr da qwarin gwiwa Saida ta fadar masa da gaba ya miqe a sanyaye ya juya zai fice har yaje bakin qofar ya juyo ya kalleta tayi wani kicin² da fuska ai da sauri ya fice ya nufi parlourn hawaye yaji yana zubo masa batare daya shiryawa zubarsu ba yace “Nafeesah Uhmmm!" Zama yayi a daya daga cikin kujerun dake parlourn ya zubawa qaton hotonsu da yasa akayi masa ya saqale a parlourn ido kyawunta da kwarjininta na fusgarsa yace “ke burina My millon ke na saba dake ke na rayu dake kuma kece macen da tun bankai mizani ba nake mafarkin mallaka kece macen da nake sha'awa tun bansan mece sha'awa ba bazan taba sakacin rasaki ba a rayuwata kuma nayiwa kaina da zuciyata alqawarin koya miki sona zaki soni Nafeesah zaki daina kallona a matsayin wanda yayi katsalandan wa rayuwarki zakiyi alfahari da samuna miji a gareki My Feesah nayi alqawari kuma na qudiri niyyar kare mutuncinki da qarfina da jinina da jikina"
Ya jima a zaune a gurin cikin tagumi kafin yadaga kansa ya duba agogo tara harda rabi bata fitoba miqewa yayi ya nufi dakin nasu ya bude ya shiga, tana zaune kan stool din mirrow din tayi kwalliyarta tasa kayanta simple marasa nauyi purple din material ne dinkin riga da siket sunyi mata kyau sosai kuma sun karbi jikinta gashi sunkama manyan hips dinta"
Iska ya furzar me qarfi ya matsa gabanta ya tsugunna ya kamo hannunta ya dago kanta data dora akan mirror din cikin mugun mamaki yace “kuka kuma My Feesah?" Kukan ta qarawa qarfi ta zame ta fada jikinsa ya rungumeta sosai zuciyarsa tana tafasa yace “idan har zamana dake zai zama cutuwar da zaisa kullum hawayenki yake zuba Nafeesah ni zan iya nesa dake badon raina yanaso ba saidon ki samu nutsuwar zuciya kinqi ki fahimceni Nafeesah meyasa ne meyasa banida saa a rayuwata? Duk wadancan banzayen da sukayiwa Allah shisshigi cikin lamarinsa suka auri matata matsayin qaddara ke kika amince dasu toni dana fisu cancanta meyasa kika kasa karbata a matsayin qaddara..."
Kukanta ta qarawa qarfi ta shige jikinsa sosai tace “nakasa tursasa zuciyata ta daina kokawa na kasa kallonka da matsayin da kake kallona dashi My Son na kasa daina kallonka a matsayin dana ka taimakeni ka sawwaqemin auranka kafin zuciyata ta tarwatse wlh gaf take da bugawa" jan hanunsa tayi ta dora a qirjinta zuciyarta na harbawa da sauri tace “kajiba Naseer wlh idan naci gaba da kallonka a matsayin miji komai zai iya faruwa dan..."
Rufe mata baki yayi yaja numfashi me huci ya furzar duk taurin zuciyarsa Saida ta karya masa zuciya yace “zanyi miki komai Feesah amma banda saki aurena dake iya wuya babu rabuwa na tabbatar idan kikaci gaba da gasani da kalamanki tawa zuciyar zata riga taki bugawa kinga idan kika kasheni kin huta sai kije kiyi rayuwa ke kadai amma ni nasani koda mutuwa nayi bazaki iya zama da wani namiji ba Feesah ko ya fini shekaru bazai fini kayan aiki ba balle ma inaji a jikina nine mijinki na qarshe"
Dagata yayi cak ya fito da ita parlourn ya direta a dinning din yaja yaja cup ya hada Mata tea ya zuba mata chips da stow din da yayi musu sai ragowar naman jiyan daya dumama musu ya zauna kusa da ita ya sanya hannunsa ya dauka yakai mata ta kawar da bakinta yayi murmushi tare da sawa a bakinsa ya tauna ya zagaya ta bayanta ya dago kanta ya matse bakinta ya kafa nasa akai ya dura mata na bakin nasa yaqi cire bakinsa saida yaga ta hadiye.
Yayi murmushi ya rinqa bata tanaci badon tanaso ba saidon babu yanda zatayi tasha tea din sosai saboda qamshin kayan qamshin da yake tashi a cikinsu bayan sun gama ne ya zuba mata ido qurrr, lura da kallon qurullar da yakeyi matane yasata miqewa zata koma ciki yayi saurin riqeta ya miqe ya matso gabanta ya zuge zip din wandonsa yayi qasa dashi ya matsa sosai ya rungumeta ta baya ya fara goga mata penis dinsa a bayanta ya saqale weast dinta da hannusa ya sanya bakinsa daidai kunnenta yace “ke kinyi breakfast ni baki bani ba kinji tun safe take a miqe ki taimaketa kadan taki ce ke kadai"
Tureshi tayi idonta ya ciko da ruwa ta bude baki zatayi mgn amma kafin ta gama bude bakinta ya zagayo ya sanya bakinsa cikin nata ya kama boobs dinta dake cikin riga yana shafo qasan nononta yana danna mata joystick dinsa da take wani zullo ita kadai zuge zip din rigarta yayi ta qara rintse idonta sanda taji ya qara damqar nipples dinsa kasancewar qirjinta yana ciwo ko bra batasa ba qanqame jikinta tayi shikuma yaci gaba da yawo da hannunsa da bakinsa a jikinta ya dagata cak ya nufi saman kujera da ita ya zame siket din ya na lashe jikinta gabadaya tundaga yatsan qafarta har zuwa dokin wuyanta ya qara yo qasa ya cafki nononta da bakinsa yanasha yana cizawa yana murza dayan daya hannunsa yanakan cibiyarta yana wasa da ita zuwa qasan mararta gabadaya Naseer tsoro yake bawa Nafeesah tana tuna azabar data dandana jiya.
Yanda yake sarrafa nononta da bakinsa yafi komai daure mata kai tambayar kanta takeyi wai ina Naseer yasan wannan abin har ya qware haka? Bata gama tsinkewa da lamarinsa ba saida ya fara shafa gabanta yana tura hannunsa daqyar ya samu yatsansa ya shiga ya daga qafarta daya a qasa daya a saman kujera ya rinqa caccaka yatsansa daya gurin yana wata qara da take qara fitar dashi daga hayyacinsa, idan ya qwaqula sosai yaji ruwan ya taru a hannunsa sai ya cire a cikin vulvo dinta yasa a bakinsa ya kashe ruwan ya sake mayarwa, daga qarshe ma hannunsa yasa ya gwaleta sosai ya zubawa gurin ido ya sauke wata ajiyar zuciya wani abu na fuzgarsa ya zaro harshensa ya sanya yana lashe ruwan yana tandewa yana wani lumshe ido yana nishi idonsa nakan fuskarta zaqin ruwan yana qara fuzgarsa yaci gaba da tsotseta, duk sonta data shareshi ta kasa saboda salon ba qaramin rikitata yayi ba ta saki wata qaqqarfar ajiyar zuciya ya zare harshensa a hankali ya dago cikin sarqewar murya yace “kik...kinajin dadi Baby?"
Ai batasan sanda ta daga masa kaiba tana shafa cute box dinta tana tande lebe nononta ya sake kamawa yaci gaba da tsotsa tana dago masa da qirjinta yana cigaba da caccakar gabanta da yatsansa, dagata yayi yayi mata sunkuyar da ita ya shiga qarqashinta kanta yana saman majinginin kujerar ya saki sanya bakinsa a dinga tsotsarta yana cinta da harshensa yana wani irin gurnani na dishi jikinsa yana wata zabura saboda jaraba, miqewa yayi ya saita penis dinsa a gabanta yasa hannunsa ya budata ya fara dannawa a nutse yana shigarta a hankali zafi zafin da takeji ne yasata tace.
“Ahhhhh Nan... Naseer ka...yi a han...ka...li zaz...zafi...." A kuma daidai lkcn ne taji ana taba qararrawar parlourn a tsorace ta fara janyewa ya sanya hanunsa ya riqeta yana ihu yace.
“Way...yo Millon ruwanki dadi ahhhhh dadi millon ki rayu dani don Allah kada ki barni ohhhhh wayyohhhh dadi zai kasheni..." Yana sumbatu yana qara pompim nata yana ihu yana kukan dadi yana qara zungurarta kuka takeyi sosai na wuya shikuma yana na dadi yafi minti ashirin