Showing 42001 words to 45000 words out of 55178 words
Chapter 15 - KARUWAR GIDA BOOK COMPLETE NA MAMAN JABIR.txt
tunda nasan kai din na musamman ne" dariya yayi da cewar gaskiya ne maganarki kinsan mu mufi son irinsu daman domin sunfi tsafta a garinmu hadi da bawa mutunci mu Kariya, amman shi yasa bana kuwa tsuntsayen kan titi, I rinse sai birkila da yan dako...... Sune daidaisu"dariya HAFSAT tayi da cewar gaskiya ne ALHAJI" shima dariyar yayi da cewar karkice na cikaki da tambayayo toh yaya yanayin tsarinta da dirinta? Amsawa HAFSAT tayi da cewar komai chif_chif yake babu kwantaci" hadin da kashewa ZAINAB ido wacce take gefe tana sauraron duk abinda yake guduna atsakaninsu" dariya yayi da cewar toh kinsan k'a'idata nifa indai babu matsala ina farin ciki da shigowarta duniiyata da zatayi" dariya ta k'arayi da cewar nasan da haka kuma karka damu duk abinda kakeso zaka samu dag gareta bata wata matsala gaskiya k'awata tun ta kuruciya kaga babu wani abu na ha'inci ko k'wange da zai gudana atsakaninku insha Allah" amsawa yayi da toh babu damuwa yanxu dai ki bata waya muyi magana da ita naji komai daga bakinta"toh HAFSAT tace masa hadi da mikawa ZAINAB wayar tace gashi zakuyi magana " wani irin mamaki ne ya kama ZAINAB ta kalli HAFSAT wacce ta kafe ta da ido" kar6a tayi hadi da cije lebe a zuciyarta ta kuwa tace anzo gurin Idan kinamin kallon rashin wayo zakiga irin nawa salon"tayi sallama a wayar hadi da kashe murya"amsawa yayi daga can bangaren da cewar zazzafa barka sunana ALHAJI GARBA"amsawa ZAINAB tayi da cewar ni kuma kana magana da zainab cikin bugawar kirji amman ta daure hadi da sarrafa zuciyarta cikin sauri, ta daure da cewar nayi farin cikin haduwata da Kai ranka ya dade ALHAJI GARBA" ya amsa da cewar tare da naki yan mata Hajiya ZAINAB toh ya kayan harka?" murmushi ZAINAB tayi hadi da cewar gawasu a wando wasu kuma suna riga"fashewa yayi da dariya hadi da cewar za'a bani na saka albarka kuwa?"amsawa ZAINAB tayi da cewar babu abinda zai hana abaka" dariya ya k'arayi da cewar ok" nagode lallai kin nunamin ke din ta musamance"dariya ZAINAB tayi da cewar Kamar kai kenan" dariya karayi da cewar nagode da bani lambar girma da kikayi fatana dai zaki rikemin alkawari?" amsawa ZAINAB tayi da cewar insha Allah karkaji komai ana tare " godiya yayi mata da cewar ta bawa HAFSAT wayar zasuyi magana" toh ZAINAB tace hadi da mikawa HAFSAT wayar, wacece tuni ta daskare a zaune tunda taji yanayin maganganu ZAINAB takeyi a waya ita da ALHAJI GARBA domin bayi tsammanin ZAINAB zata iya irin wanana kalaman a lkc guda ba duk da tasan daman ZAINAB guruwace tun suna makarantace Allah yasa mata saurin fashintar abu cikin k'ank'anin lkc wannna dalilin ne yasa tayi kokarin kullah abota da ita tun farko"Karba tayi tana raka kallon ZAINAB din cike da almarar aikita" tacewa ALHAJI GARBA hello Ina jinka"yace yanzu dai mu daidaiata da kawarki naji kuma tayi min har ga Allah 100%dan haka zan baki la'ada yanzu2basai anjima ba dan haka ki turomin da account number ki na biyaki tukuici"dariya HAFSAT tayi da cewar Kai haba ALHAJI ai sai nake ganin Kamar ba sai kayi haka ba " amsawa yayi da cewar ai ya zama dole domin hausawa sune yana kyauta tukuici"dariya nima shi zanyi domin nafi son na shigo da karfi na kar wani ya rigani" dariya HAFSAT tayi da cewar babu Wanda zai rigaka kaidai ka cigaba da gashi " amsawa yayi da cewar suya sai mun hade da baby ZAINAB a gado ko?" dariya HAFSAT tayi da cewar hakane hadi da dariya " ya amsa da cewar zan sameku kudi amman bamu yawa ba dalili kuwa bana gari naje wani taro ne na karawa juna sani sai satin sama zan dawo, amman duk da zan turo miki yanzu 25k shine naki 500k kuma ki bata ta sayi chingum dasu" Sam HAFSAT bakayi tsammani ALHAJI GARBA zai iya basu kyauta wandan kudin a lkc ba, wannna ce tasa ta fara yi masa Karari da cewar baya goya maruyu uban mara uba, mai uban ma kaine gatanshi, hadiri malafar duniya agwagwa mai tafiya kaisaita makiyanka tabarmar ka, Allah ya kare mana Kai muna godiya babu iyaka"dariya yayi hadi da cewar wow naji dadin kikarin a gareni sosai da sosai gaskiya sai dai fatana kawai shine nadawo lfy na zo ga kawarki mu debi kodimo" dariya HAFSAT tayi da cewar Allah ya nufa"ya amsa da amen, ki bata number ta zamuyi magana anjima da ita " toh HAFSAT tace masa, ya amsa da OK bata wayar ita" toh tace ta sake mik'awa ZAINAB wayar " ZAINAB ta Karba ta Kara a kunne yace tace Ina jinki ya hujaju" dariya da cewar murya mai dadin sauraro nima Ina jinki na bayar da sak'o HAFSAT zata baki kici chingum Kamin na dawo mu hade amman ki Karbi number ta, dan Allah ki ajje zuwa jimawa zamuyi waya amman Kamin lkc ki turamin pic naki na gani dan na mayar da mugun yawa " godiya ZAINAB tayi masa da cewar zan Karba insha Allah zaka jini sai mun hade" OK sai anjima yace " ZAINAB tace OK ita ma" sannan ya yanke wayar" bayan ya yanke ta kalli HAFSAT da cewar k'awata ga wayar " kar6a HAFSAT tayi da cewar toh sannan ta janyo akwatunan da suke gefenta tace kinzo a sa'a ta bude ko waccce ta turawa ZAINAB gabanta da cewar kayane gashinan na taho miki dasu wa'yanda zakiyi amfani da su wannna akwatin kananun tun daga na bacci zuwa na shan iska da na shakatawa, wannna kuma na daukan wankan Allah ya tsine uwar mai karya ne gasu nan, wanna kuwa takalma ne da mayafai da sauran tarkacen kayan kwallaiya Kamar na sani naki amfani dasu tun lkc da na dawo daga dubai suka a ajjiye" ajiyar zuciya ZAINAB tayi da cewar kai k'awata na rasa bakin da zan gode miki da shi sai dai nace Allah yabar zumunici da So da yadda a tsakanin mu " amsawa HAFSAT tayi da cewar amen sanna ta saka saka hannuta cikin Jakarta ta hannu ta ciwo waya sabuwa ket a kwali ta mik'awa ZAINAB da cewar ita tazo a dai2kenan domin daga yau zata fara nata amfanin"karba ZAINAB tayi ta rike a hannunta tana mamakin HAFSAT "kallonta tayi da cewar ki bude mana har da layi a ciki kuma nayi kokarin tura miki vedio na kwallaiya da na style din kwanciya duk zaki gani" godiya ZAINAB tayi da cewar Kai k'awatKIRU a gaganta ni da yawa"murmushi HAFSAT tayi da cewar babu komai a duk cikin aikin ne ta daga mata gida " dariya ce ta subucewa ZAINAB da cewar wai an daki dan kwadago ba karin maganar hausawa" dariya HAFSAT itama tayi da cewar na ma saka miki number ta sai ki jeri ta sauran mutane da kikaga sun dace ki ajje amman sai kinyi taka tsan2 da RABI'U kar ki saki ya gane kina da wannna wayar duk da nasan ba'a koyawa dila wayau" toh ZAINAB tace mata hadi da sakar mata murmushi"gyara zama HAFSAT ta sakeyi da cewar yanzu sai shawara ta gaba shine kiyi kokarin mallakar account tunda kayan aikin sun samu sai maganar RABI'U ki cire a zuciyarki ki tsaya ki ci arzki HAJIYATA ki kalleshi kawai a matsayin uban 'ya' yanki kiyi harka mai saukari"dariya ZAINAB tayi da cewar duk naji shawarki gareni kuma nagode amman ni harkata mai Zuma zanyi ta kashewa HAFSAT idanu""""............................
~AMENAT KABER KIRU~
*KARUWAR GIDA*
*STORY WRITEEN BY✍*
*AMENAT KABER KIRU*
*SADAUKARWA GA:*
*_HAJIYA ZALIHA YOLA(MMN AHMED)_*
*19*
Har wani lkc suka kai suna wanna tattaunawa a tsakaninsu daga kashe ZAINAB ta k'ara yiwa HAFSAT godiya hadi da yi mata rakiya har kofar gida jikinta motar ta, har sai da tana tashi motar tata ta dawo gida. Ta shiga d'akin su MARIYA ta duba ANAS sai taga ashe bacci yayi tun tsawan lkc" fitowa tayi daga d'akin ta koma nata tana shiga ta fara bubbude kayan da HAFSAT ta kawo mata daya bayan daya, Sai da ta gama tas sannan ta koma kan wayar da ta hado mata da ita a hankali taygama duba komai na wayar Sanna ta tashi ta gyara kayan atsanake ta shirya su bayan ta gama ta Sami guri mai kyau ta adana wayata ta, sannan ta fito ta tsire aikin gyaran tsakar gidanta ta hanyar kawar da duk wani shirgi da tsumma hadi da fitar dasu daga gidan tas ta gyare ko Ina gidan yayi Kamar bashi ba, sai da ta gama da kanta ta kalli yadda yayi kyau a zuciyarta ta ce lalle talauci sa hauka!!!!!!haka ta yini tana ta faman aikin gyara ko Ina, bayan ta gama ta sake shiga wanka tana fitowa ta je ta tsala uwar kalli wacce ita da kanta sai da tayi mamakin yadda ta koma shake fuskarta take Kamar amarya a dalilin hodojin da ta shafa, k'ara gyara gashita tayi Wanda yasha wanki da maiya_mayai masu tsadar gaske Sanna Sannan ta sakeshi a Kawarta, ta k'arasa drower set dinta ta zabo riga samfurin kinomo yar wajece rigar mai launin shudiyar da ruwan pik ta zabi mayafin da ya shiga da rigar ta saka hadi da fashion na wuya ta saka ta kalmi ta dauki waya ta fita kofar gida ta tsaya dai2 satin gidan makwafciyar ta SAMIRA tayi salfi masu kyau ko wanne da yanayin tsaiwar da tayi a ciki tana gamawa ta dawo gida ta zauna hadi da budo hotunan ta gyarasu sannan ta nemi guri a cikin wayarta ta taajjiyesu,bayan ta gama da koma Kan number ALHAJI GARBA ta tura kira" daga kiran yayi da sallama hadi da tambayar waye? "kashe murya ZAINAB tayi da cewar zazzafarka ce ta kiraka tayi ma gaisuwa ta mumsamman" zumbur yayi da cewar kashe2 na kiraki"toh ZAINAB tace hadi da yanke kiran" tana yankewa ya kira da cewar zazzafa ta kina lfy " amsawa ZAINAB tayi da cewar lfy kalau mai sanyi na" dariya yayi da cewar gaskiya ne nagode da bani sabon suna da kikayi " amsawa ZAINAB tayi da cewar ai kalmar ba bakuwata bace a gareka ta yuwu an gaya maka wacce tafi hakan" dariya yayi da cewar ba'a taba gayamin ba, kuma koda an gayamin ai ba da irin wannna muryar ba dalili kuwa tunda nake ban taba jin zazzakar murya irin taki ba, a gaskiya na yana da hakan Ina kuma saka ran harcan ma zai zama mai zaki domin ance macen da take da zakin murya lashakka har cikin farjinta haka take da Zaki Ina fatan dai bazakiyi min rowa ba " dariya ZAINAB ta danyi kadan wacce har sautin ta ya fita tace ah haba ai kasa a ranka tund daga yanzu na zama taka rayuwa ta har abadan babu guda babu ja da baya" Da sauri ya tare nufashinta da cewar indai hakane nima zan zame miki tamkar dattijo zaki ga matarshi nima kaunta gareki babu Iya domin wallahi tunda HAFSAT ta yimin albishir akanki naketa faman tunananiki duk da ko hotonki ban gani ba amman zuciyata tana hakaitomin kedin kyakyawace dan Allah ki taimaka ki turomin hotonki ta wannna number "amsawa ZAINAB tayi da cewar karka da damu batada matsala da Kai indai akan bukatarka ne babu abinda bazan maka shi ba" amsawa yayi da cewar hakika na k'ara amenta da ke a azuciyata 100%dan haka ki sakawa ranki da zuciyarki ni nakine babu abinda bazan miki ba matuk'ar Ina raye " wani dadine ZAINAB taji a lkc da yace mata haka" ta amsawa da cewar nima haka sai da fatan Allah yabarmu tare mu dade muna shan kodimo"dariya yayi da cewar Anya kuwa? Kisan ni tsohuwar motace b3 din yayi sanyi sai da tuni " dariya ZAINAB tayi da cewar karka damu zan baka chaji mai kyau Iya karfina dan haka ka cire duk wani shakku a ranka" dariya yayi da cewar kai zazzafa da gaske!!? Amsawa tayi da cewar Allah " amsawa yayi da cewar ai kin kama zuciyata tun daga yau dan haka karki bar idona da zuciyata ta ga abinda bata so daga gareki" dariya ZAINAB tayi da cewar Kamar yayi?"amsawa ZAINAB yayi da cewar gaskiya Ina da kishi sosai abu na farko kenan, abu na gaba kuwa banaso macen da batada sirri dan haka ko HAJIYA HAFSAT bana son tasan komai akanmu daga yanzu, wannna hujjarce take rabani da duk macen da na fara nema matuk'ar bazata boyen sirri ba toh zan Barta " hmmm!! ZAINAB tace sannan ta k'ara da cewar gaskiya ne maganarka zama da mutum mara sirri ai banyi ba, A.G indai dan sai nice sai nace ka kwantar da hankalin ka Kamar ka shiga jirgen sama mai ya k'are" wata uwar dariya ALHAJI GARBA ya sakarwa ZAINAB da cewar kinsan me?" a'a ZAINAB tace masa" amsawa yayi da cewar a gaskiya kin k'ara tafiya da zuciyarta domin hauswa sunce wanda ya iya magana ya huta, kinga kema dole zaki tafi da zuciyar duk wanda ya saurari kalamanki ba iya ni kade ba, domin sautin muryarki tayi Kamar ta amaryar da take jiran angonta a daren farko domin har kinsa zuciyata tana harbawa da sauri ji nake Kamar na fara cikin ta waya"ji ZAINAB tayi jikinta yayi yar Kamar an yi mata waiwayi" dariya tayi da cewar ashe munyi biyu da Kai nima wallahi ji na nake Kamar na fasa wayar na shigo mu fara fafatawa" wuuuuuuusss ALHAJI GARBA yace sanna ya k'ara da cewar karfa ki rikitani da kalamin ki nakasa sarrafa zuciyata, domin idan hakan ta faru zan iya shiga damuwa, gaskiya tunda HAFSAT ta gayamin yadda tsarinki yake, naji na kagu nasake jin muryarki, sai kuma gashi kin kirata ni, Kiran da yasa naji nagoge duk wata mace daga zuciyata yau din nan, ke ta musammance dan haka kiyi kokarin turomin pic Kamar yadda na buk'ata dan Allah " amsawa zai tayi da cwwa nagode da shigar bazatan da nayiwa zuciyarka kuma insha Allah zan turo maka yanzu2"godiya yayi mata da cewar sai yaga sakonta zai kira zuwa jimawa" amsawa tayi itama da tagode hadi da gaya masa cewar kar ya kirata koda yaga shigar pic har sai tayi masa flashing " toh yace mata hadi tambayata dalilin fadin haka" dariya ZAINAB tayi da cewar Sabida samun error " dariya shima yayi da cewar Nagano karki damu sai na jiki" amsawa ZAINAB tayi da cewar ok" bye yace mata hadi da kissing dinta ta waya " martini ZAINAB ta mayar mishi da cewar OK bye hadi da yi masa kiss itama."
Yana kashewa wayar ta bude data ta zabi pic ta tura masa, masu kyau guda uku ta tura mishi tare da kalamai masu ratsa zuciya ta ajje masa.
"Wanna kenan shi kuwa RABI'U tun daren da yabar gidanshi ya tafi gurin JAMCY bai taki sa'a ba.Domin da yaje kaiwa JAMCY kudin ta wulak'ance takar6a da cewar ba girmanshi bane ya bata iya abin da ta tambayeshi wannna dalilin ne yasa ko godiya batayi masa ba haka ta kwanta tana korafi"sam RABI'U bai iya yi mata musifa ba, hasali ma rarrashinta ya dinga yi amman tai Kamar bata san yana yi ba" tai kwanciyarta hadi da juya masa baya ba tare da tace komai ba. Ganin haka yasa RABI'U zagayawa bayanta ya Kwanta tare da kama hannuta ya daura akan burarshi wacce ta mike ta zungurar da cewar dan Allah ko ita ki ta6a min mana na dan Sami sasauci"shiru ya sake jin JAMCY tayi masa Kamar kurma " juyo fuskanta yayi da cewar ko bakya jinana my JAMCY" daga mishi hannuta tayi da cewar dan Allah ka barni nayi bacci" yace Sanna ya k'wak'umeta hadi da tura mata burarshi tsakiyar cinyatar ta baya, banza tayi dash bata sake tanka masa ba, jin tayi ta sake yi masa shiru ne yasa ya shiga rarrashinta babu k'aukautawa a tunaninki ko zata sakko ta saurareshi amman abin ya gagara haka dai yayi ta fama da ita aman taki yadda yayi sex da ita " rasa yadda zaiyi ya domin tun lkc da sukayi waya da JAMCY ta sanar miki da cewar sau goma zai hauta yasa shi Kamin ya k'araso kawo mata kudin ya biya shigon sayar da magunguna ya sayo (man power) maganin da zai k'ara masa kuzari wajan sex tunda yaji tace. masa hakan, Allah Allah yake ya k'araso gurin ta amman yana zuwa ta bullo masa da wancan maganar da banyi tsammanin ba" haka ya kwana yana rarrashinta amman bata amince ta bashi yaci ko sau daya ba" a haka ya kwana da burarshi a tsaye ba tare da ta kwanta ba, wannna hujjarce ta sashi jin zafinshi JAMCY sosai a zuciyarshi "gudun bacci ranta ne yasa ya danne nash fashin da rarrashinta Kamar bai damu ba." Haka dai yayi ta yi har kusan sallah asuba ba tare da JAMCY ta yadda da ba, ganin asuba ta kusane yasa JAMCY kulawa RABI'U markircin fara cutar karya ta fara nishe2 tana kamoshi hadi da rike cikinta ta faman zubar da kallah karya" ganin JAMCY a wanna halin ne ya rikita hankalin RABI'U da tambayata abinda yake damunta kuka ta sake fashewa dashi da cewar cikinta ne yake ciwo hadi da jin amai da tashi zuciya" kara rikicewa yayi da cewar Kamar Yaya?" yana shirin mikewa daga Kan katifar da sauri " Kamin ya farga har JAMCY ta zura dayan hannuta a baki ta k'ak'aro amai ta she masa a gadon baya" juyawa yayi a firgice da cewar wai meye haka ne dan Allah?ki rasa gurin da zakiyi amai sai jikina!!?"amsawa tayi da cewar toh waye yaja min?"kallonta RABI'U yayi da cewar meye hadin amanki da ni " wani kallon banza ta wurga masa da cewar kafi kowa sani daman tunda ka nace a nan nasan sai kayi min ciki hankalinka zai kwanta" a firgice ya sake kallon ta da cewar ciki fa?" daga ido tayi da cewar kwarai abinda kaji haka nace" hmmm kawai yace mata hadi da cewar amman da bani Kadene nake nemanki ba ko?" amsawa JAMCY tayi