Showing 1 words to 3000 words out of 18827 words
Chapter 1 - KANKANA Ruwar Ruwa book 2 end COMPLETE by oum Apnan.pdf
*_KANKANA..._*
_(Uwar ruwa)_
Na
Oum Aphnan
2025®
_____________
Last free pages
Zakiyya
Juyi take a gado ta gaza tantance meke damunta , scrolling chats dinta take da qawayenta
amma yau ko daya ta gaza bude messages dinsu da suke turo mata ta Dm.
Tom in ta bude taga me? Suna mata fatan alkhairi mijinta yayi mata kishiyoyi har uku ringis ko
ko ,suna bata baki da dannnan kirji tunda dai batayi taro ba bare ace ta danne haushi ?
Message din senata ladan ne ta bude _Babe mu hadu a hilton yau in kashe ki da dadi ,yau din
nan aka kawo mun kaya daga Sudan kizo insha in baki kisha mu kwana muna kashe arna"_
Wani malolon ɓacin rai ne ya cakan mata zuciya taja wani mitsiy*acin tsaki "Duk kune sila,kuka
gama iskantani yanzu ga abunda ya jawo mun jin kunya cikin qawaye da wanda nike jin na fi
su"
Tana kaiwa nan tayi wulli da wayar ,ta hade tafikan hannunta biyu ta cusa a qarqashin kanta ta
lula duniyar tunani ,lokacin datake ganiyar iskancinta tana budurwa ,yanda ta hadu da Adam
,har yanda akayi auren .
_Formularn en matan wannan zamanin,yanda suke iskancinsu daga qarshe su samo zuqeqen
miji ,mai tarbiyya kuma Gawurtaccen mai kudi , wanda ita kintsatsiyar mai sa hijab da nikab
bata iya samun su ,hmmm yana cikin labarin Zakiyya ,matan aure a kula plz...._
*A wani lokaci da ya wuce*
"Qawata i'm feeling my feminine energy ,ji nakeyi ba abunda nake buqata sai namiji ,su kuma
mazan ba tamu suke ba ,abun gwanin ban mamaki ,saidai muyi tayin anko ma qawaye muna
qawata masu bikinsu suna auren su suna barinmu mu kuwan kullum muna jaɓe kamar munsha
hatimin jaɓa.....kowani shege yazo ba da niyyar aure ba saidai ayi iskanci yayi gaba wannan
wani irin rayuwa ne ,tun muna halartar auren sa'oin mu ynzu saura mu 4 muka rage mun koma
zuwa bikin qanne wannan wani irin masifa ne"
Khady kallon Zakiyya tayi da birkitattun idanuwarta wanda suka rine da ɓacin rai "Humm ai mu
dai tun farko iyayen mu su suka cuce mu da daga tasowan mu sun mana aure ai da ba haka ba
,saida suka bari muka shiga jami'a idanuwar mu suka bude muka ga maza maza suka ganmu
,suka ɗanɗana mana yanda ake kauda maitar sha'awar da namiji ...to me ya rage? Qawata
Alhajin nan na kwanan nan fa da yace zai aure Ni ,bakiji na daina maki tadin sa ba ? To rannan
daga ya tambaye Ni aina nike so in zauna a gidansa na Kaduna ko Abuja ,nace kadunan dai
yafi mun kusa da iyaye na ,yace to in shirya muje inga gidan....Ni wai na yarda dashi muka je
gidansa to dai ban fito ba saida akayi komai akan er iska miliyan daya da na cinye ta a anko da
cin daɗi ,to yanzu dai bai fito yace ya fasa ba amma ya koma yi mun yawo da hankali wai
rannan na ce masa feelings ya dameni namiji kawai nike so a matsayina fa na mace na cire
kunya nace ya fito muyi aure ,kinsan me ya kawo mun?"
Girgiza kai Zakiyya tayi
"Wallahi Dildo"
Dafe qirji Zakiyya tayi "Dildo !!! Kici uwar me da Dildo ? Sai kikace masa me"
"Nace masa gindin namiji nike so na mutum me rai ba roba ba...wai shine yayi zuciya yamun
kyauta ban gode ba ,dama yana neman hanya ya fake da dan wannan rigimar da mukayi ya
waske"
Rafka tagumi Zakiyya tayi "humm mudai muna ganin rayuwa khady amma bakomai lokaci ne
,amma Ni na rantse da Allah alqawari na dauka na bar sake yin ma wata shegiya anko don
zatayi aure ko wai in bata gudunmuwa ina! Ba sarai ta haife Ni ba,kuma wallahi duk wacce
mijinta tayi sakaci ya shiga komata wallahi sai na qwace mata shi ,ko ya aure Ni ko in iskanta
mata shi "
Dariya khady ta fashe dashi "kin mun daidai qawata nima shawarar ki zan dauka ,kinma san wai
menene ? Nifa na hadu da wata mata ina gaya maki bazawara ce daga mun hadu a wajen aiki
na matar fa class ce ta gaske ga kudi ga body ,tana gani na wai tana sona ,nace tnk U wai
wajen nan fa akwai manyan kaya very fresh ma,nace ban gane ba ,wai baki gani arnakun
motocin da suke Safa da marwa ne a ma'aikatan nan ? Dont tell me baki da crush?" Na caɓe
baki nace babu......shine fa tace karki damu kina aikin ai baki da matsala ,kawai in kin shirya ki
samo ko 50k ne a jakan ki zan kaiki wajen wani malami ,wallahi inma kina da wanda kike so bai
sonki ki kawo sunanshi aure streght ...ke in ma baki da saurayin amma akwai wanda kika ga ya
maki ,ko number motarsa ki kawo ko number wayarsa an gama magana....Ni kin ganni jiya ina
tare da senate president da daloli yake sallaman mata jiya akwatin dala na dawo dashi gida ,a
gabana kuwa sai da ya raba ma mata 25 motoci sababbi,ku kuna nan ba aure kuna shan wuya
kuna bin qananun yara suna cinye maku dadi .....wai kuma sai tace kuma fa ba laifinku bane sai
kiga kyakkyawar da ta fiki komai ta bude an ci an bata 20k to ke me aji da muni wani banzan zai
ganki ya aura ai saida asiri .....Tom dai na amsa numberta qawata meye dabara?"
Lumshe ido Zakiyya tayi sai sannan ta zare hannunta daga tagumin da ta zabga "khady ai dole
Musan ma kanmu mafita nifa gorin rashin aure ya dameni ,wai rannan babane yake cema
mama wai ke kina lissafin Zakiyya zatayi aure? To wallahi idonta ya bude ba lissafin aure ma a
rayuwarta...kinji fa wai iyayenka kenan....kuma abun haushin fa in ka zauna a gidan ma ba iya
ciyar dakai sau uku a rana za ayi ba ,kaine ma ake jira ka fita ka roro ka kawo ayi cefane aci da
qannenka ,ka lulluɓe da hijabin kana zuwa aiki ,nawa ne albashin? Dubu arba'in ne fa,in baka bi
maza ba taya zaka tsira? ....kai mudai Allah ka aurar damu inda zamu fi qarfin ci da sha.....
Haka dai suka cigaba da tattauna matsalar da ta dame su har lokacin tashi yayi suka kama
hanyar gida ,khady ne ta tafi gida itakuma Zakiyya tace zata shiga makoftan su gidan Alhj Isuhu
mai gold, da suke shirin bikin ershi sati na sama
****
Ta qofar bayan gidan ta shiga ba ta gate ba saboda bata son en gidan su su hadu da ita aje a
gaya ma mamansu gata can tana yawon makofta
Garba ta hango drivern su A'isha yana shanya towel din motocin gidan a backyard din ga
alamu dai wanke su yayi .
Yanayin garin na zafi yasa ya fito da er singileti da gajeran wando.
Qurr ta masa da ido har saida yazo daf da ita ,yi nata mata murmushi ma bata ko gani ba .
"Malama Zakiyya " ya kira sunanta ,gigif tayi kamar wacce aka tasa daga barci .
"Garba ya garin?yajin dadinka"
"Wani jin dadi ai jin dadi sai ku manyan kai"
"Humm duk buge ne Garba ,Garba ko zan samu indian Hausa a wayrka ka tura mun ta
bluetooth? Don dai nasan wayarka bata daukan xender ko flatshare "
"Eh akwai su amma yana daki yana chaji" ya fadi yana sosa kai da alamun kunya
"Tom muje ka tura mun in rage rana in na shiga gida"
B.Q dinsu suka shiga ta shiga dakin sai hamamin maza yake taje kan er katifan sa ta zauna ta
sauke gyalenta ta aje a gefe ta ɗan turo kirji gamida yin mika
"Innalillahi wallahi na gaji " ta saki hamma
Kamar ance Garba ɗaga ido ,wata sheɗaniyar rigace ta saka me V-neck ,zunduma zunduman
nonuwanta da suka cika qirji dam suka bayyana sosai sun tara ruwa ,kamar ba qirjin budurwa
ba dukda tasa braziya amma ya shata ta jikin rigar wanda dakyar ya rufe kan nonuwan nata.
Karaf idanuwansu suka hadu da na juna ,ta sakin masa wani murmushi ta kashe masa ido guda
.
Wani tsirrrr tsauuuuuu yaji duk kafan gashin jikinsa sun amsa lokaci guda yaji alhajin wandonsa
yana harbawa fim fim fimyana wani toroqo yana turowa ta gefen gajeran wandonsa . Da
sauri ya sunkuyar da kai ya cigaba da daddana wayarsa .
Wani murmushin en duniya Zakiyya tayi mai nufin fatsa ta ta kama kifi duk ganin burar Garba a
miqe tana leqowa ta karkashin wandon. Bai ankare ba yaji ta cafki kan kaciyar dake
leqowa cikin hannunta. A gigice ya dago zai zunduma ihu amma sai ya hadiye saboda maganar
da ta soma
"Me ka gani wanda ya sa burar ka tashi "murmushin dole ya qaqalo "uhm ahhh dama dama"
Duk ya daburce gashi ta tamke kan buran sai tsalle take a hannunta don haka duk inda inda ya
kama yi ya kasa maganar gabadaya,amma dukda haka idanuwansa
akan nonuwanta yanda suka buntsulo kamar zasu
fito waje ya giriɗa shi gabadaya ya tayar masa da maitarsa. Sosai ta fahimci Yaren amma sai ta
kalli inda idanuwarsa suke kalla ya kasa ko qyafta su
Still burar sa sai haniniya take yi tana zillo cikin hannun ta.
Tace "Ayyah Garba wai Nono? kana so ne? Ayyah karka cuci kanka Garba zan iya baka su
Ka marmatsa mun su ka
murza min kaciyar nonon. kai kama tsotse mun su Kaji nima a matse nake ,so ka saki jikinka
dani kaji".
Dama neman hanyar taba su yake, nan da nan ya kai masu wani kukan kura ya damqe su ya
tura Zakiyya akan bayanta ta kwanta sosai,ya haure saman kanta ,ya mika hannunsa karkashin
bayanta ya ɓalle hook din bra dinta ya zareshi gefe, nonuwan
suka fito fili. Kan nonon har wani tsuwwa suke suna tattare wa sunayin kamar zasu firzo ruwa
waje ,tsinin nonon ya tokaro yayi tauri ya mike kamar kaciyar maza taji taɓi.
Wani irin matsa Garba ya soma masu . Yana matsawa, ya rufe idonsa ya saki gurnani
"mmmmmmmhmm".
Ita ma Zakiyya a kidime ta gantsare ta Dada turo masa kirjin gaba tace "wash! dadi".
Nan da nan Garba ya dora bakin sa akan nonon
Zakiyya , ya fara liliya kan nonon da harshensa yana
tsotsar nonon cikin bakin sa yana sakin iska firrrrrr yana fita ta bakinsa yana daɗa zuqarsu.
Hannunsa kuma na
matsa cikon dayan nonon . Wani irin dadi ne ya kamasu dukkansu, domin nonuwan Zakiyya dai
akwai laushi ga cika hannu . kuma duk wannan girman nasu,luqa luqa Kamar sabin biredi
amma basu ko ranqwafa ba bare su zube. Don haka Garba yina matsasu har wani shigewa
yatsun sa suke ciki ciki saboda yanda yake masu matsan Allah ya tsine uwar gajiyayye.. Ga
tsinin kan
nonon yana sukan tafin hannunsa wanda hakan yake qara masa shauki haka yake zuqan kan
nonon kamar sabon jariri don haka akwai, ji
yake kamar yana tsotsar alewa cikin bakin sa.
Zakiyya kuwa, wani dadi ke ratsa
ta,ji take kamar ba'a taba shanye mata nono ba a duniya ba sai yau . tana jin wani irin zirrrrrrr
duk in ya zuko har cikin kunnenta , daga nan ya wuce har kwanya
,zabura ta fara yi tana zullo ,tanajin wani ruwa mai kauri yana gangarowa zuwa gindinta,tuni
ya fara jiqe mata pant yana manne mata da vagina lips dinta .Ji take kamar ana mata cakulkuli
a cikin gindinta
idan yana wasa da kan nonon ta cikin bakin sa.
Murnin take tana sambatu, "washhh!
uhuuuhmmm! Ahhhhhhhh.....wallahi wallahi Garba ka iya shan nono tunda nike ban taba jin
gardin shan nono irin na yau ba". Tana wannan nishin tare
da qara dannan kansa akan nononta.,har yana furzo numfashi da qyar saboda yanda nonon ke
toshe masa hanci .
A take burar garba ta fara yoyo tacikin wando, tana daɗa zillo tana cuno kai ta saqon gefen
wandon . A sukune ya zame bakinsa akan nono ta ya fara wasa da halshensa akan fatar cikinta
kamar yana mata waiwayi
haka ya gangaro da bakinsa har saman hujin cibinta ya danna tsinin halshen a ciki yana
lashewa ,hannayensa yana mormotsasu har ya zare skirt dinta qasa ,wasu lafiyayyun cinya ne
suka bayyana ,haka yasa hannu ya maka masu duka sukayi wani sauti mai qayatarwa ,nishi ta
saki ahhhhhh .....ahhhhhhhhh". Pant din dake jikinta ya jiqe sosai,har kan er kaciyar durinta na fiddowa a jikin pant din .
Jikin Zakiyya har rawa yake ta mika hannu ta janye wandonta qasa "Garba ci Garba yi kaci
,Garba zo kaci kaji..."
Qarasa gigicewa Garba yayi sakamakon arba da faffadan durinta da yayi ta ko'ina ya cika da
tsoka , Burar Garba da tayi wani mika sai ga abu ta fito fit ta wando ta tsaya carrrrrrr kamar
icce,ga kauri kamar kai an buga masa rawani, wani ruwa ne mai sarai sarai ya ciga dirsowa
daga bakin Kaciyar sa.
Haka take haniniya tana harbin iska. Tuni Zakiyya ta kai hannu can kasa ta tattaro harajin
tsuuuuta fara shafashi
Da ta gama mulmula ta cikin hannunta, sannan
ta dora burar akan ramin durinta.Garba bai jira
komai ba, ya tura burar sa cikin gindin
Zakiyya ta ware cinya, tace "ohhhhhhh, washhhhh".
Garba ya rufe idonsa, wani dadi na ratsa shi.
Gindinnan ya kama shi tsantsa, Tom kullum suna aikin yin matsin da sari-sari wnada ko matan
auren basa iya siya.
Cikin Vg din wani irin dumi ga tsantsi saboda tana sha evening primerose.
Don haka ya kasa cinta a hankali kawai karaf karaf raf! "ahhhhh".
Ya kwantar da kansa akan kirjin ta ya hade qugunsa da nata yana mata cin ciki ciki . Burar na
shiga tare da fita cikin durin
nata.
"Ahhhhhh! Ohhhhh! Garba ka iya cin duri! Wayyo
burar ka dadi". Zakiyya ta rikice sai sambatu take ba
Shima Garban bai ma san ina yake ba, muryar shi
kawai ke tashi yana cewa "huuuuhhhhh!
Uhhhhhmmmm! Ahhhhhh! Zakiyya Giindiii Zakiyya gindi akwai dadi!
Wassshhhhh! Ahhhhh!"
Oum Aphnan
Wannan shine page na karshe
Duk wacce ke son cigaba ya biya ta nan
9065990265
Opay
Mohammed Hassana
7782217014
Fcmb
Mohammed Hassana
Shaidar biya ta nan
09065990265
Sai kunzo
Suna gama qwaqular junansu ta ɓingire a wulakantaccen katifar Garba sai bacci ,bata farka ba
sai goshin magrib .a tsorace ta kwashi kayanta dankwali a hannu,ta sadada ta fice ta qofar baya
sai gida .
**
Haka rayuwar Zakiyya da qawayenta ta cigaba da gungurawa yau fari gobe tsumma, saidai ayi
wankan cin kai ita da qawayenta basu airport basu joint joint na coffee da wajajen shaqatawa
duk don a samu samari masu kuɗi ,kuma suna samu din amma duk en shan minti ne . Su kuma
iziwa wannan lokacin na aure suke nema saidai na auran ya gagara . It was One evening suna tasowa daga aiki ita da qawarta da take service dinta ta gama Degree
wato lawisa
Lawisa ce ke roqon ta da ta rakata basket ball club tanaso ayi mata approving zata zo suyi
picnic qarshen wata a wajen na murnar gama bautar qasanta
Zakiyya bata Musa mata ba qafa na qaiqayi bare kuma Lawisa nada er motarta 206 ba keke
zasu hau ba .
Basu debi lokaci ba suka isa wajen saidai wajen cike yake da arnakun motoci masu jahilan kudi
sports cars motocin tsere .
Zakiyya zare ido ta farayi ,ai da sauri ta ciro madubi a jaka ta fara gyara kanta ta Farfesa turare
kana suka fito tana kwarkwasa tana juya ukkwu .
Adamu shine baqon da ido yafi zuwa kansa ,saboda kasncewarsa fari qwar ga jikin hutu yasa
sport wears jajaye da dan ratsin fari Boot fari da p-cap fari sai sun shade.
Kallon farko Zakiyya taji ta mace a kansa .dafe kafadar lawisa tayi
"Qawata....Qawata kina ganin abunda nike gani kuwa?.... Innalillahi Ubangiji yayi halitta ga kyau
ga ƴaƴan banki Wagga Ubangiji ya sallameshi"
"Humm ke dai bari. jiba ko a cikin masu kudin yanda ya fice dabam "
"Hmm ki bari kawai lawisa ban taba yarda akwai Soyayya in first sight ba sai yau....Nidai wallahi
na kamu"
"To komun maitanki nan gani nan bari ,don ba abunda zaiyi dake"
"Oh haka kikace ? To zan jaraba sa'ata "
"Allah ya taimaka ai dama kun saba zubar dakai Ni kinga ga wanda nazo nema can jirani inje in
dawo "
Jan ajiyar zuciya Zakiyya tayi "hmmmm " ta qyaleta anan ta wuce ,haka ta zabga tagumi ta fada
duniyar tunanin yanda zata sameshi ma ya kulata .
Batayi aune ba ta hango gungun maza sunyo masa Rakiya wajen wata flashy car itama ja ,irin
na tseren dai , tuni wani dabara ya zo mata ta kama daukan plate number din motar hoto tana
zooming dinsa ,da yike babbar wayace a hannunta rangandau ta fito ,tayi saving a gallary.
Wani murmushin nasara tayi "Hummm saura in nemi khady ta hadani da wannan qawar tata
muje wajen malamin nata ,soyayya faka faka"
***
Aure hadin Allah ko da boka ko ba boka in Allah ya nufa ayi sai anyi ko jama'a basa so .
Sai ga Adamu a qofar gidansu Zakiyya bayan ta dire ma malaminsu dubu arba'in na albashinta
na watan sannan ta bashi kansa ,aiko aiki kamar an qyasta ashana kwana 3 saiga Adamu
kamar an wirgoshi wai yana neman Zakiyya ,tayi mamakin me neman da wannan yammacin
don bata da ajenda da kowa .
Abun mamaki! Fuskar da bazai taba goge mata ba ko cikin mafarki ba shi ta gani a a gabanta
,fuskarsa kadahan kadahan ba murmushi ba daure fuska .nutsuwa tayi ta kama kanta tana
gaishe shi kamar saliha.
Kamar wanda aka cusa ma goriba a baki haka yake amsa ta