Showing 9001 words to 11741 words out of 11741 words
Chapter 4 - TUZURU 1-2 Book Complete Document by Mrs Sadauki .txt
fyaɗe wasun su ma an haukatar da su wasu kuma an kashe su gudun tonon asiri,an kaiwa ƴan sanda case sun yi shiru ba tare da ɗaukar mataki ba ,babban baƙin ciki kuma hodar da suke amfani da ita mai taken manta uwar ka in an shaƙawa mutum ita shikenan hankalin sa zai guje sai abinda aka ce yayi zai yi in kuma tayi ƙarfi dayawa ta taɓawa mutum kwanya"ya ida maganar ya na furzar da huci.
Knowking aka yi Faruq ya dubi ƙofa yace "Yes"da rangwaɗa ta shigo office ɗin ta na wani karairaya ta aje coffe shayi ta na mai sara masu ,kawar da kai Waleed yayi Faruk ya jinjina mata kai.
Cike da jin haushi Maryam ta fita,Faruk ya murmusa ya na shirin magana Waleed ya ɗaga masa hannu tare da zirar makulin mota ya fita.
Direct gidan su Faruk ya nufa,a falo ya tarar da su Nabeela na kwance bisa cinyar Momy.
Cike da girmamawa suke gaisawa da Momy,ya na mai tambayar mai jiki Momy tace "ta warke ai sai dai abinda ba'a rasa ba"Waleed yace "masha Allah"ya na mai yiwa Nabeela kallon ƙasan ido sarai ya san ba barci ta ke ba lura da yadda ta ke turo baki.
A zuci yace "haba yarinya za ki san wa kike turowa wannan tsuntsun bakin na ki zan kama ki ne"a fili kuwa yace "Momy zan wuce dama na zo ne na duba jikinta tare da yi mata tambayoyi a tasheta sai ta same ni a waje"ya na gama faɗar haka ya miƙe Momy kuwa murmurshi kawai tayi.
Ya na fita Nabeela ta tashi zaune ta na sauke ajiyar zuciya kafin ta turo baki "wlh takura min ne kawai zai yi"ta faɗa ta na saka hijab ɗin momy.
Tsaye ya ke ƙarƙashin innuwar lemu ya kafe ƙofar fitowar da ido,kawar da kai gefe yayi ganin shatin nipples ɗin ta sun fito raɗe-raɗe ta saman hijab ɗin da ya liƙe mata a jiki.
Har ta kusa ƙarasawa kusa da shi ta nufi bayan ɗaki ta ɗauko kujerun roba biyu,"ina kwana?"ta faɗa ta na mai aza masa kujerar shi kallon yaushe kika raina ni ya ke yi mata.
Fuska ta shagwaɓe tace "mon général gaishe ka fah nayi"murmushi ya saki ba tare da ya shirya ba,ƙadangare ya faɗo daga saman iccen ya dira bisa kan Nabeela....
[21/12 à 15:05] Mrs SADAUKI 💫: *TUZURU*🙊
```Love
and
romantic story```
```MRS SADAUKI 💫✍🏻```
☀️ *FIRST CLASS WRITERS ASSOCIATIONS ☀️*
_______________________
Thank you for contacting Sdeendtm! *BUY DATA FROM THE AFFORDABLE PRICE*
*I selling MTN data with this cheap price*
*MTN DATA PACKAGE*
500MB@===200
1GB@=====300
2GB@=====600
3GB@====900
5GB@====1,500
Dial *131*4# or *460*260# to check Data balance.
*Validity 1 month*
*Airtel,9mobile and Glo* *also available.*
*Subscription for DStv gotv star time electric pay bills* *Whatsapp OR
Call 08066268951*
*PAGE 13-14*
Ihun da tayi gami da tsalle yasa ƙadangaren faɗuwa,sai kuma yayi cikinta ta ruga nan suka shiga ƴar tsere Nabeela sai kuka ta ke cincin ƙarfinta.Mi Waleed zai yi in ba dariya ba,kujera ya ja ya zauna ya na kallonta a gun da tayi tsaye ta na goge hawaye da hijabi tuni ƙadangaren kuma ya haye katanga ya gudu.
"In kin gama kukan sai ki zo matsoraciya"Waleed ya faɗa ya na ɗaga murya yadda za taji saboda tayi ɗan nisa da shi,ta na tafe ta na shafar ido kamar tsohuwar kuturwa ta ƙaraso gun shi ta ja ta tsaya.
Ɗago kai yayi ya kalleta kafin ya mayar da shi ya na latsa wayar hannun sa,gajiya tayi da tsayuwar ta zauna kan kujera.Ba tare da ya ɗago ba yace "na zata ai ɗaukar sojojin bana har da ke a tsarin"baki sake ta ke kallon shi a zuci tace "amman mutumen nan bai da mutumci yanzu ko jajanta min ba zai yi ba?"ta tsuke fuska tamau irin ka ji haushi.
"Général Waleed ya kamata ka kama kan ka wannan ƴar ƙwailar yarinyar na son raina ka kawai dan ta gani ka sake mata fuska kwana biyu"Waleed ya baiwa kan sa shawara a zuci lokacin da ya karanci Nabeela kamar raini na son shiga tsakaninsu ne.
"Keee!"ya daka mata tsawar da ta sa ta zabura kaɗan,gabanta ne ya faɗi a take tsoro ya bayyana kan fuskar ta,Waleed ya cigaba da cewa "ni sa'ar ki ne da za ki aza kujera ta na kallon gefe?"kai ta shiga girgizawa da ƙarfi kafin ta gyara zaman kujerar ta na mai fuskantar shi kai sunkuye.
"Tun yaushe ne kika fara kula Mr Omar?da ina da ina kuka taɓa haɗuwa kafin kuje makaranta?"idonta ne ya ciko da ƙwalla saboda abinda tunaninta ya bata Waleed na zargin ta ne,kai ta girgiza tace "ka tambayi Balkis ta san komi dan ita ke bani shawara,wlh tallahi babu inda mu ka taɓa zuwa kuma duk text ɗin da mu kayi da shi suna nan ban goge ko ɗaya ba "ta ƙarashe zancen ta na mai fashewa da kuka.
Murya a dake yace "je ki ɗauko min wayar na gani"jiki na rawa ta miƙe saura kaɗan ma ta faɗi ƙasa,yadda jikinta ke motsawa yasa shi furzar da huci a fili yace "dan iskanci babu hijab ta ke yawo to a da hijab ɗin ma ya aka ƙara dubi yadda ta ke rausaya kamar ceɗiya,mtws in ma dai da gayya kike motsa jikin zan kama ki ne "yayi ƙyaci tare da harar hanyar da ta wuce ta shiga ɗaki😹
Babu jimawa ta dawo,karɓa yayi ya fara karantawa daki-daki rabin text ɗin duk gaisuwa ce in an fidda ɗaya wanda ya tambaye ta ko ta na fitar dare ? kuma sai ya kasance shine na ƙarshe ba tayi kuma reply ba.
"Kin taɓa fitar dare?"Waleed ya jefo mata tambaya ta ɗago ido ta na kallon shi "ki na fitar dare?da ya tambaye ki miyasa ba ki bashi amsa ba koko goge sauran text ɗin kika yi?"nan ma kai ta girgiza tace "ban maida ba dan ban gane mi ya ke nufi ba kawai sai na shiga harakar gabana sai zuwa dare ya kira ni"
"Yace maki mi?"Waleed ya tambaya cikin tsare gira "sake tambayata ne yayi akan tambayar nace ban gane ba shine yace ya na nufin wai gidan rawa club ko boîte"
"Wai ne kenan?"ya tambaya ta bashi amsa da "eh mana tunda ban taɓa zuwa ba kuma ba za'a barina na je can ba"
"Au kenan ki na sha'awar zuwa?"kai ta girgiza,yace "a'a ki na son zuwa tunda har kika yi ƙorafin ba za'a bar ki ba ne tashi ki ban waje stupide"ya daka mata tsawa «A DUK LOKACIN DA YAYI MAKI WANI ABU NA ALAMAR KIJI TSORON SHI TO KE KAR KI NUNA KINJI TSORON,A'A FIRGITA ZA KIYI KI FAƊA JIKIN SA»huɗubar Balkis😹cike da iya shege duk ta firgice ta faɗa jikinsa ta na kuka,baya suka yi suka faɗi😂Waleed ke ƙasa ita kuma sama kujerar robar kuwa tuni ta kare saboda nauyin lukutaye biyu🤣🤣
Ɗare-ɗare Nabeela ta yi bisa ƙirjin Waleed zuciyarta na dukan tara-tara saboda taji lokacin da kan shi ya bugi ƙasa ƙummm,so ta ke ta yunƙura ta tashi amman babu dama saboda hakan ba za ta faru ba doli sai tayi zaune.
Waleed kuwa ba zafin faɗuwar ya ke masa ciwo ba a'a tabbacin yau da ciwon mara zai kwana saboda ya san babu shakka tunanin moment ɗin ba zai fita daga kwanyar sa ba ga taushin dukiyar Fulaninta da ya ke ji ƙarin daɗa kuma yunƙurin da ta ke na tashi sai ta cira sai kuma ta ƙara manna masa na shanunta.
Ganin kwanci bai yi yasa ta daure ta zauna daram bisa cikin sa🤣da sauri ya rumtse ido ita kuwa tayi azamar miƙewa ta bi ta kan shi ta wuce tare da rugawa a guje ta nufi ɗaki.
Duk da idon shi na rufe bai hana sa sanin ta kan shi ta wuce ba saboda ƙamshin miskin pant ɗin ta da ya bugi hancin sa,wanda kuma al'adar Nabeela ce saka miski a kullum in za ta saka pant.
Wuntsilawa yayi ya tashi ya kakaɓe tenue shi ya ɗauki wayoyin su da suka faɗi ya nufi ƙofar fita ba tare da ya yiwa Momy sallama ba,dama motar shi a waje ya barta, direct gidan su ya nufa.
Mami na ganin sa ta shiga tambayar lafiya mi ya samu tenue ɗin ko wasar ƙasa yayi,bai bata amsa ba ya wuce part ɗin sa.
****GHANA
Yau Fannah ta cika sati biyu cif da auren Abbas a kanta wanda yanzu wata irin shaƙuwa ta shiga tsakaninsu saboda rabin rayuwar ma'aurata da suke gudanarwa duk dare na Allah.
A tsanake ta ke yin komi ganin goshin magrib ya gabato,so ta ke ta shiga tayi wanka amman shinkafar da ta ke dafawa har yanzu ta ƙi tsanewa.Gajiya tayi da jiran ta tsane ta shige toilet ta fara wanka kamar ba gobe,duk wani lungu da saƙo na jikinta ta ke bi ta na wankewa murmurshi kan fuskar ta tuna nan da ƴan awani za su kasance da abokin rayuwarta.
Ana kiran sallah magrib Abbas ya shigo gidan,da sauri ya paker babur ɗin sa ya nufi madafar gas ɗin ya kashe ya buɗe tukunyar shinkafar da ta ƙone sarai tayi baƙi.
Kai ya girgiza ya na jinjina ƙurciya irin ta Fannah,ƴar ƙaramar tukunyar ya buɗe wacce tayi miyar kifi sai ƙamshi ta ke.
Toilet ɗin waje ya shiga sannan ya fito yayi alwala ya tafi masjid,ko da ya dawo hannunsa riƙe da ledar burodi.Da sallama ya shiga amman ba ta amsa ba alamu sun nuna sallah ta ke,kan table ya aje ledar ya wuce bedroom a tsaye ya tarar da ita bakin drower ta na duba kayan da za ta saka.
Huging nata yayi ta baya ya kwantar da haɓar shi bisa wuyanta,a shagwaɓe tace "Allah ka ban tsoro"ya janye kan shi ya zagaye ƙugunta yace "tsoro kuma baby?daman bayan dorina ta akwai abinda kike tsoro?"da sauri tace "dan Allah bari faɗi ina da alwala so na ke nayi sallah isha'i da ita"dariya yayi dan ya gane abinda ta ke nufi hakan yasa ya ɗauki towel ya fita.
Sai da ta shirya tsaf cikin doguwar rigar lèche sannan ta tuna da shinkafar da ta bari kan gas,da gudu ta fito Abbas ya tare ta yace "ina zuwa?in dai shinkafa ce ta ƙone"waro ido tayi yace "Yes dan haka yau ke za ki maye gurbin abincin dare"kafaɗa ta maƙe saboda jiya da ya samu ya fara shigarta taji zafi kaɗan.
"Wasa na ke yi maki fah ga burodi can na sawo sai mu ci da miyar,je ki zuba kafin na shirya"Abbas ya faɗa tare da sakinta ita kuwa ta fita ta juye miyar a kula sannan ta zuba masu wata a tray.
Su na ci su na hira har Abbas yayi mata alƙawarin gobe zai saka mata antenne da kayan kallo ita kuwa sai murna ta ke,ana kiran sallah isha duk suka je suka yi alwala shi ya wuce masjid ita kuma tayi a gida.
Bisa tapis ya tarar da ita ta na lazimi,kayan jikin sa ya rage ya hau bed ya na shafar ciki.Ta wutsiyar ido Fannah ke kallon sa,ita sam ba ta son su fara shafe-shafen nan da wuri haka kwanaki wata ƙawarta ta zo bayan isha'i ta tace ta tarar har sun rufe gida shi kuwa Abbas ya cika zanzana.
"Baby ke fah na ke jira"ya faɗa ya na ɗan ɗago kai ya kalleta,miƙewa tayi tace "toh bari na canza kaya na saka na barci"Abbas yace "no da kin bar su ki zo kawai haka nan tunda ko kin sa sai na cire"Fannah na turo baki ta zo ta kashe hasken ɗakin sannan ta cire kayan jikinta,hauro gadon tayi Abbas ya jawota zuwa jikinsa ya ɗorata a saman ƙirjin sa.Kamar kullum shafar ta kawai ya ke ita kuwa ba ta yin komi sai ɗaukar darasi😹 ta na jin ya fara nufar can ta buɗa baki kamar za tayi kuka tace "ina jin tsoro" "a hankali zan yi"ya faɗa ya na mai fara gogarta luf sandar girman ta kwanta ta fara barci🤒
*Mai son cigaba zai turo 200 cakal ta wannan account ɗin*
3184721842
Bala Maryam Mikailu
First bank
Sai a turo da shaidar biya ta wannan number +22795045822
*Dan Allah ga detail nan na bada kawai ki tura ki turo da shaida ina dubawa zan saka ki paid group*👏🏻
Ƴan Niger za ku turo carte ɗin airtel ta 300f ku kankare ku ɗauki hoto ku turo ta +22795045822
Jikar Rabo ce 😎
[22/12 à 08:17] Mrs SADAUKI 💫: *TUZURU*🙊
```Love
and
romantic story```
```MRS SADAUKI 💫✍🏻```
☀️ *FIRST CLASS WRITERS ASSOCIATIONS ☀️*
_______________________
Thank you for contacting Sdeendtm! *BUY DATA FROM THE AFFORDABLE PRICE*
*I selling MTN data with this cheap price*
*MTN DATA PACKAGE*
500MB@===200
1GB@=====300
2GB@=====600
3GB@====900
5GB@====1,500
Dial *131*4# or *460*260# to check Data balance.
*Validity 1 month*
*Airtel,9mobile and Glo* *also available.*
*Subscription for DStv gotv star time electric pay bills* *Whatsapp OR
Call 08066268951*
*PAGE 15-16*
"Innalillahi wa'inna iley raji'un"Abbas ya furta ya na mai kama abar sa,tabbas ta kwanta kuma ba ta tashi yin haka ba sai da ya zo zai kusanci Fannah kamar kullum.
Jawota yayi jikinsa ya manna bakin sa kan na shanunta ya kama ɗaya saboda babu abinda ya ke saurin bashi erection tamkar ƙirjin ta.
Sumar kansa ta fara shafawa wanda ba ƙaramin taimakawa Abbas yayi ba,karon farko kenan tun auren su da Fannah ta taɓa kai hannu ga jikin sa lokacin keɓewar su.
Cire bakinsa yayi daga nipple ɗin ta ya mayar da shi ga lips ɗin ta,shan alewa ya fara yiwa laɓanta ita kuwa sai ƙasa da bisa ƙirjinta ke yi saboda yadda saƙon sa ke ratsa ɓargon ta.
Cikin ƙanƙanan lokaci suka fita hayyacin su,bananar Abbas ta kuma miƙewa cike da son tabbatarwa ya gyarawa Fannah kwanci ya shiga tsakiyar cinyoyin ta,ya na aza kan bananar damshin gun kawai yaji abar ta kwanta luf ta fara barci😹da mugun tsoro ya tashi zaune tare da kai hannu ya kunna hasken ɗakin.
Murzata ya kuma yi ya na kallo sai ya ga kamar ta ɗan ƙanƙance ta rage girma,"na shiga uku ni Abbas "ya furta da ɗan ƙarfi wanda yasa Fannah saurin tashi zaune ta ƙurawa masu ido da shi da mai sharar barci😆
*Shin mi ke faruwa ne?mi ke damun Abbas?ko akwai buƙatar ya ga likita ne?*😰
***MARADI
Ya na fitowa daga wanka ya haye gado, wayar ta ya jawo ya fara kallon hotunanta uwanda suka so haukata shi.Lumshe ido yayi ya sake buɗe su ya zuba pic ɗin ido wanda ta ke daga ita sai wata riga iya cibiya da wani dogon wando har gwiwoyi,zoom ɗin hoton yayi ya na kuma sake kallon ramen cibiyarta wanda ya lotsa ciki.
Leɓen ƙasa ya ciza kafin ya lashe sa,wani zirrr ya ke ji kamar tafiyar tsutsa cikin bananar sa ga wani ƙululu da marasa ke yi masa.Kiss ya mannawa wayar sannan ya kai hannun sa ga mararsa ya na ɗan dannawa,hakan da ya ke yi ne ya ƙara hutar sha'awar sa sosai bananar ke kuma miƙewa ta na neman abincin ta.
Wasu hawaye ne suka cika idon Waleed,ji ya ke kamar yayi ihu tsabar azaba da raɗaɗin abinda ya ke ji,a haka wani wahalalen barci ya ɗauke da.
A ɓangaren Nabeela kuwa ta na farga ya tafi da wayarta ta azawa Nabeel ziza doli ya goyata bisa babur ya kaita gidan su Waleed.
A mutunce suke gaisawa da Mami kafin Nabeela tace "ina général ɗin?"
"ya na can sama room ɗin sa"cewar Mami ta na mai shiga kitchen,kallon step ɗin Nabeela tayi kafin ta miƙe Nabeel ya riƙo hannun ta yace "ke ina za ki?"fuzge hannunta tayi ta ƙarasa da gudu ta haye step ɗin,a hankali ta buɗe ƙofar ta shiga ɗakin babu kowa a falo sai ta wuce bedroom.
Cak ta tsaya ta na ƙarewa Santala-santala jambes ɗin sa ido wanda suke ɗauke da gashi baƙi ƙirin a ko ina ga shi ya kwanta luf da alama bai daɗe da fitowa daga wanka ba,ido Nabeela ta waro yayinda jikinta ya fara tsuma ta na kuma sake kallon abinda ta ke ya ziro ta ƙafar wandon sa gudan ƙatoto da shi.
Wani yammm jikinta ya fara ta na kuma ƙara kallon kan bananar sa da har wani damshi ya ke fitarwa,tuni ta fara jin wani abu na tsirga mata abun ka da mai sha'awa kusa ga shi kuma abar masoyin ta ce wanda ta ke burin kullum su kasance tare saboda da sha'awarsa ta ke kwana ta ke tashi.
Gadon ta haura ta kamo abar wacce daman kusan a miƙe ta ke,wani zullo tayi cikin tafin hannunta daidai nan Waleed ya farka jin wani azababen daɗi ya dire sa lokaci ɗaya....
🤒🤒🤒 *A nan zan tsaya da free page mu haɗe a PAID BOOK uwanda suka yi payement ku jira next page*🥲
3184721842
Bala Maryam Mikailu
First bank
Sai ki turo shaida biya ta WhatsApp ta wannan number +22795045822
200₦ ne
Ƴan Niger carte ɗin airtel za ku turo ta waccan numéro na sama
*Dan Allah duk wacce ba ta shirya saya ba kar ta yi min magana👏🏻 sannan kawai ki tura kuɗin kiyi screenshot da kin turo sai na saka ki PAID GROUP*
+22795045822
Jikar Rabo ce 😎