Showing 3001 words to 6000 words out of 11741 words
Chapter 2 - TUZURU 1-2 Book Complete Document by Mrs Sadauki .txt
ya na fitar da numfashi na baƙon yanayin da ya ji ya saukar masa bai jima ba barci ya ɗauke da.
Shiru Fannah tayi ta na kallon sa tare da ƙarewa doguwar fuskarsa kallo,fari ne irin mai jan nan ya na da hanci har baka da matsakaicin baki idonsa madaidaita ne ba su da wani girma haka gashin ido.Bai da saje sai gemu wanda ya kewaye bakin sa sai yayi tsawo daga ƙasa a tsakiyar goshin sa ya na ɗauke ƙaton tambarin sallah wanda yayi baƙi ƙirin,numfashi ta sauke lokacin da ta gama ƙare mashi kallo tabbas Abbas kyakyawa ne bai da makusa sai dai daɗewar auren sa.
Sauka tayi daga bed ta nufi falo,toilet ta shiga ta ɗauro alwala ta zo tayi sallah kafin ta kwanta a nan bisa tapis amman sam barci ya gagara ɗaukar ta saboda yunwa.Juyi tayi taji ina cikinta fah bai san babu ba,tashi tayi ta ɗauko ledar da ta faɗi ɗazu daga bisa gado,ta na buɗewa gasasun kaji suka yi mata lale marhaban ai da sauri ta daɗa gyara zama ta fara ci sai da taji tayi nar ta hauda madara budo sai barci😹
Washegari ko da ta farka ba ta ga Abbas ba,sallah tayi sannan ta fita tsakar gida inda kitchen ta ke.
Dankalin turawa ta ɓere ta soya,babu mayonnaise doli ta dawo ɗaki ta fara cin sa haka nan.
"Assalamu alaikum"cewar Abbas ya na mai shigowa,ta ɗago kai ta kalle tare da saurin mayar da su ƙasa saboda wata ƙimar sa da ta gani yau.
"Wa'aleykum Salam ina kwana?"bai amsa ba ya wuce bedroom,tsayawa yayi ya ƙarewa ɗakin kallo "watau ya na nan yadda na bar sa ko tsinke ba ta gudda ba?mtsw matsalar auren ƙwaila kenan"ya faɗa a bayyane ya na jin haushin ganin bed a turmuje.
"Kayi haƙuri yanzu zan gyara"Fannah ta faɗa daga bayan sa,fita yayi ta gyara shimfiɗar sannan ta ɗauki tsintsiya ta fara share ɗakin ledar kaji a hannu har ta gama da ƙurya ɗakin.
Kan ƙaramin table ta aje ledar hannunta sannan ta ƙulle rideaux ta kakaɓe kujeru ta share ɗakin gami da tsakar gida,turaren tsintsiya ta saka dandanan ɗakin ya ɗau ƙamshi.
Rigar jikinta ta cire tayi ɗaura gaba ta nufi toilet,sam ba ta ji motsin ruwa ba balle na mutum shiyasa kawai ta buɗe toilet ta shige "Innalillahi wa'inna iley raji'un!"ta furta a razane ta na fiddo ido waje,tuni jiki ya fara mazari da sauri Abbas ya saki sandar girmansa da ya ke ƙarewa kallo Fannah kuwa doguwar abar ma'abociyar girma da kauri ta ƙurawa ido ta na rawar sanyi.
Wani baƙin ciki ne ya turniƙe Abbas ,shikenan ƙaramar yarinya ta ga sirrin sa.Baya tayi za ta fita yayi saurin fincikota tare da zare zanen jikinta ya na cewa "wa za ki kalle a kyauta?yarinya nima sai na rama"rataye zanen yayi inda ya rataye kayan sa kafin ta cire pant ɗin jikinta.
Wani yammm ya ji lokacin da hannunsa ya gogi gabanta,bai san lokacin da ya sake kai hannu ya shafi gun ba.A tare suka sauke numfashi ba kamar Fannah mai sha'awa kusa,jikinsa ta shige ba tare da ta san tayi haka ba jin ya na mai cigaba da shafar ta ya na kuma yin ƙasa da yatsun hannun sa.
Wata ƙanƙama tayi mashi ta na ɗan ware ƙafarta wanda ya bashi damar... Ai ba ta san lokacin da ta saki wani wahaltacen numfashi ba,bakinta ta ɗora kan ƙirjinsa yawunta da ɗumin bakin suka saukar masa da wata muguwar kasala kawai sai ya kunna shower ruwa suka fara zuba jikin su.
Brush ya ɗauko ya zuba maclean ya kai bakin ta babu muso ta buɗe bakin ya wanke mata sannan ya wanke na shi duk da brush guda,ruwa na dukan su yayinda suke kallon juna ta ƙasan ido.
Soso ya jawo ya jiƙesa da ruwa ya gogo sabulu ya fara yi masu wanka,Fannah sai sauke numfashi take yadda ya ke cuɗar ƙirjin ta sai taji kamar ya na massaging su ne.
Shower ya kashe ya ɗauke ta cak suka fito ba tare sun ɗaura towel a jikin su ba dan babu ko ɗaya a toilet ɗin,kan bed ya direta ya zura hannu ya kashe hasken ɗakin ya na mai yi mata rumfa da ƙirjinsa...
***MARADI
Banda juyi babu abinda Waleed ke yi bisa gado,sam idonsa sun kasa ɓaɗa zubin surarta da ya rumtse su ita ya ke gani haka ma in ya buɗe.
Duk jin sa ya ke a takure ga erection ɗin sa sam babu sauƙi sai ƙara gaba ta ke yi,hannunsa ya kai bisa marar sa ya na ɗan daddanawa wani irin ɗaɗi ya fara ji ya na jin taurin da tayi ya fara raguwa ya na yi ya na sauke numfashi har barci ya ɗaukesa.
Bai farka ba sai wuraren ƙarfe uku da rabi na rana,cikin ƙyanƙyamin abinda ya fita daga jikinsa ya nufi toilet wanka tsarki yayi ya wanke wandon da ya ɓata sannan ya ɗauro alwala.Jallabiya ya saka da gajeren wando ya nufi masjid,ko da ya dawo ya tarar da anty Jamila a falo ta na shirin komawa gida.Kawar da kai Mami tayi daga kallon sa ta na mai miƙama Jamila wata leda,Waleed ya kwaɓe fuska ya kalli Jamila haɗi da yi mata nuni da Mami wacce ganin sa ya sa ta canza fuska.
"Ɗan gaban goshi ni zan wuce ko za ka aje ni a gida?"cewar Jamila "Mami zan kai anty gida in na dawo akwai magana mai daɗi da zan sanar da ke na san daga yau an bar fushi da ni"ya faɗa ya na mai murmurshi mai sauti,da sauri Mami ta kalle sa ya jinjina kai anty Jamila tace "in dai haka ne bari na zauna ayi hirar da ni"da sauri yace "no ai ke tun a hanya zan faɗa maki da ke zan neman shawarar yadda za'a yi sai na sanar da Mami hukuncin da mu ka yanke"ya kai ƙarshen maganar ya na mai jin kunya.
Mami ta saki ranta ta yi masu addu'ar Allah tsare hanya,sun yi nisa kaɗan Waleed yace "anty ni ban san so ba dan ban taɓa soyayya ba amman alamu sun nuna kamar na kamu da son ta"anty Jamila tace "wace ce?"
"Wata ce,dama dai na san ta tunda ina ɗan zuwa gidan su jefi-jefi lokutan baya ina yawan tambayar kaina ko miyasa na ke ganin kamar ta fi ko wace macce kyau?sai kuma yau da na ganta sam hoton fuskar ta ya ƙi fita raina har fah mafarkin t.."sai kuma yayi shiru ya kasa idawa.
Murmushi anty Jamila tayi tace "tabbas ka na mugun sonta kawai ka shaidawa Mami ka ga sai ayi bikin ku cikin congé"dariya Waleed yayi yace "haba anty ni fah ko gaya mata ban yi ba ina son ta saboda yarinyar ta cika rawar kai,ba ta jin magana ga tsokana da jan faɗa sai kuma tsoro"ya ida maganar ya na murmurshi tuna yadda ta ƙanƙame sa ta na kukan kar Nabeel ya dake ta.
Anty Jamila na shirin yin magana suka ji gwajab an faɗo a gaban motar su da sauri Waleed ya taka burki ya fito,wa zai gani Nabeela ce ta haye gaban motar sai waro ido ta ke kamar wacce ta yiwa sarki ƙarya.
Da mamaki ya ke kallon ta rigar jikinta duk ta ɗame ta rabin gashin kanta a waje "keee!"ya furta jin muryarsa ya sa Nabeela saurin direwo daga mota ta rungume sa tare da fashewa da kuka.
Ƙoƙarin cireta ya ke daga jikinsa saboda mutanen da suka fara tsayawa kallon su, amman ina Nabeela sam ba ta cikin nutsuwa.Bayanta ya shiga bubugawa saboda yadda zuciyarta ke bugawa da ƙarfi ya tabbatar masa ba ƙalau ba,an ɗauki kusan minti goma sannan a hankali ta ɗan zare jikinta cikin kuka tace "mon général wlh kashe ni zai yi in ban yarda ba mun yi,mun yi yiii"cak numfashin ta ya tsaya tayi baya za ta faɗi ya riƙeta sosai.
Anty Jamila wacce ke tsaye tun ɗazu tace "wai ka san ta ne?"kai kawai ya ɗaga kafin ya buɗe bayan mota ya saka ta doli anty Jamila ta koma baya ta tallabe kan Nabeela.
[20/12 à 11:22] Mrs SADAUKI 💫: *TUZURU*🙊
```Love
and
romantic story```
```MRS SADAUKI 💫✍🏻```
☀️ *FIRST CLASS WRITERS ASSOCIATIONS ☀️*
_______________________
Thank you for contacting Sdeendtm! *BUY DATA FROM THE AFFORDABLE PRICE*
*I selling MTN data with this cheap price*
*MTN DATA PACKAGE*
500MB@===200
1GB@=====300
2GB@=====600
3GB@====900
5GB@====1,500
Dial *131*4# or *460*260# to check Data balance.
*Validity 1 month*
*Airtel,9mobile and Glo* *also available.*
*Subscription for DStv gotv star time electric pay bills* *Whatsapp OR
Call 08066268951*
*PAGE 7&8*
Ba'a wani ɗau lokaci ba ta dawo hayyacin ta,ƙarasawa yayi a gadon da ta ke kwance idonta na zubar da ƙwalla.
Dogayen yatsun sa ya sa ya shiga goge mata hawayen,ido ta sake ɗan buɗewa kaɗan a karo na biyu sai kuma ta yunƙura ta tashi zaune ta na mai rungumesa ƙyam.
Ido ya rumtse ya na jin zuciyar sa na bugawa da ƙarfi,cikin murya kuka tace "Malamin mu ne ..."sai kuma tayi shiru ta na jin wani barci na son ɗaukar ta,"yayi mi?"Waleed ya tambaya jin shiru ba ta amsa ba ya sa shi cire ta daga jikinsa luuu tayi kamar ƴar maye.
Kwantar da ita yayi kan bed nan Dr ta zo ya miƙawa Waleed takarda tare da cewa "Allah yayi sa'a hodar da aka shaƙa mata ba ta shiga kwanyarta da kyau ba,ba dan haka ba ƙila ta mayar da ita ruwa biyu sai dai yanzu doli tayi ta barci tunda kamar ta taɓa hancin ta"tunda Dr ya fara magana Waleed ya tattaro dukan nutsuwar sa ya na sauraron Dr daki-daki,a take kuma ya samu bakin zaren.
"Na gode Dr yanzu za mu iya tafiya gida ko kuwa?"Waleed ya tambaya "eh za ku iya tafiya sai dai gobe ku maido zuwa ƙarfe goma na safe"Dr ya bashi amsa godiya yayi mashi.
"Dubeta dan Allah ƙatuwa da ita ko yaya zan yi na ɗauke ta ?"Waleed ya tambayi kansa a zuci,fusjarta ya kalla wacce tayi jajur gefe da gefe wajen kumatun ta,hoton ta ya ɗauka kafin ya mayar da wayar aljihu.
Cak ya ɗauke ta ya saɓa a kafada ya fito da ita harabar asibitin,gidan gaba ya saka ta ya jawo ceinture ya ɗaura mata ya na mai yin saurin janye hannunsa saboda marar ta da ya shafo.
Direct gidan su ya nufa da ita,ya na gama parking ya zagayo ya ɗauke ta.Miƙewa Mami tayi tsaye ta na kallon ikon Allah ba tare da yayi mata bayanin komi ba ya nufi step ɗin ɗakin sa,Mami ta take masa baya.
Bisa lafiyayen bed ɗin shi ya kwantar da ita kafin ya juyo ya kalli Mami,kallon Nabeela tayi ta kalle sa.Ƙeya ya sosa ganin kamar kallon tuhuma ne Mami ke bin sa da shi "mi za ka yiwa Nabeela da ka kawota nan?"hannun Mami ya ja suka fita sai da suka zo falon ƙasa yace "Mami wani babban case ya auku amman alhamdullah babu abinda ya sameta,yanzu ina son fara bincike ne "
"Kaji tsoron Allah Waleed kar ka cutar da ƴar mutane,ka tuna matsayin ka idon duniya na kan ka kar ka sa zukatan da suka yarda da kai suma su yarda da zargin da ake yi ma"ido Waleed ya zubawa Mami ya maimaita kalamar"zargi?"Mami tace "eh sosai ka san mutane da dama su na zargin duk soja malalaci ne to balle kai *TUZURU* wanda ya ƙi aure sam,to mi mutane za su yi tunani in ba na mutum na biyar mata ba ne a waje"
Idon Waleed ne suka rikiɗa suka yi ja cikin raunatatar murya yace "Mami zargina kike da yin zina?ni Waleed ni zan kusanci macen banza?Mami..."sai kuma yayi shiru ya kasa furta komi saboda maganar Mami ta yi masa ɗaci.
Kan shi Mami ta shafa tace "Waleed ɗina da ko mata bai cika kallo ba ta yaya zai yi fasiƙanci?ina baka misali ne saboda mutane suna saurin yanke hukunci ba tare da bincike ba musamman a irin ku uwanda suka jima babu aure shiyasa ni ke matsa ma kayi aure kafin akai da faɗar wata kalma marar kyau a kan ka"
Kai kawai Waleed ya jinjina,dan sam ba zai iya yin magana ba wayar shi ce ta ɗau ruri ya fiddo ya duba Faruk ne "Mon général wani tashin hankali ne ya auku yanzu mai kusan shige da case ɗin da mu ka fara bincike watanni uku na baya,sai kuma yanzu ya sake faruwa duk da ban shaida ba abokiyar Nabeela ce ke gaya min malamin su ya so yiwa Nabeela FYAƊE (Haj Maryam Sakatare) sai dai Allah ya kuɓutar da ita babban tashin hankalin kuma a gaban ƙawarta ta wani mai mota ya sungumeta ya sakata a ciki duk da dai mu na zaton asibiti ne zai kai ta amman har yanzu bai kira mu ba"ido Waleed ya lumshe kafin ya motsa baki dakyar yace "ni ne ai motar ga kuma Nabeelar gidan mu akwai binciken da zan yi shiyasa ban kaita can ba,am sannan kar ka shaidawa kowa ka dai kwantarwa da Momy hankali zuwa dare ina shigowa"ya na gama faɗar haka ya kashe ba tare da jiran jin abinda Faruk zai ce ba.
A'isha ce ta fito daga kitchen fuskarta duk fulawa ido ɗaya rufe ta na cewa "Mami duba ki ga abinda autar ki ta yi min ,sai in an buge ta kuma ki yi ta faɗa"kallo ɗaya Waleed yayi mata kafin ya haura sama,Mami kuwa haƙuri ta baiwa A'ishah ta na hararar Amal wacce fitowarta kenan daga kitchen ta na dariya.
A can sama kuwa fuskarta ya ƙurawa ido ganin jan ya fara ragewa sai wani abu kamar birdi,numfashi ya ja ya kuma ƙare mata kallo yadda ta saka riga ɗamama kuma ta fito babu hijab ba tare da hakan ya dame ta ba sam.
Shatin nipples ɗinta da idon sa yayi tozali da su ne ya sa shi saurin kawar da kai ya naji wani yarrr,toilet ya nufa ya yo wanka sannan ya fito ya na tsane jikin sa.
So ya ke ya ƙara bincikar lafiyarta amman yanayin shigarta na haifar masa da kasa da wani mugun feeling,tsuki ya ja ƙasa-ƙasa haɗi da hararen ta ya na duban sket ɗinta na uniforme ɗin makaranta yadda ya tattare wajejen ciyoyin ta duk ya fitar da halittarta ta ɗiya mace ga tudun marar ta nan shi ma ya fita daban kasancewar ba ta da tumbi.
Haushi ne ya kama sa da ya tuna Allah kaɗai ya san iya adadin Mazan da suka kalleta a yau kaɗai banda sauran ranaku dan kuwa Nabeela ma'abociyar kwalliya ce da son gayu shiyasa ba su haɗa hanya da hijab tsakaninta da shi sallah ce.
Goshinta ya dungure ya na sake hararta wacce kusan a wofi ne tunda ita barci ta ke "mi zai hana yayi ƙoƙarin kusantar ki kin wani fito tsirara sai kace ƴar tsana"yayi maganar a fili tare da ɗaukar ta hoto.
Jin muryar sa yasa Nabeela farka cike da furgici ta na suratai "wayyo dan Allah Mr ka bar ni kar ka cutar da ni"ganin sai nanata LAFAZI (Miss flower)guda ta ke yasa shi fara yi mata video ai bai kai ga idawa ba tayi wani yunƙuri ta tashi zaune ido rufe daidai nan kuwa masu nepa suka ɗauke huta cikin tsoro ta buɗe idonta ta na ganin duhu ta fara lalube ba ta kai hannunta ko ina ba sai kan cinyar Général aka yi rashin sa'a sandar girman da ta fara tashi na kusa,ihu ta runtuma ta na kuma sake damƙe abun da taji a hannunta wanda ya sa Waleed sakin numfashi tare da ƴar ƙara kadan.
Da sauri ya kai hannunsa kan nata yace "Nabee..."sai kuma yayi shiru saboda muryar shi da ta ɗan shaƙe,Nabeela kuwa jin muryar sa ya sa ta saurin sakin sandar ta na mai faɗawa jikin sa ta fashe da kuka ta na cewa "mon général ?"hannunsa ya kai bayanta ya fara bubugawa ya na sauke numfashi dan sam babu bakin rarrashinta.
Zuwa can kuma barci ya ɗauke ta,cireta yayi daga jikin sa ya shimfiɗar da ita.
Toilet ya kuma shiga ya na mai kunna fitilar wayar shi,gajeren wandon ya cire ya haska sosai yaji tsoron ganin yadda abar tayi ja ga shi kuma duk ya ɓata wandon.
Bai fitar da abinda ke wajabta wanka ba,amman kaiwa sai yayi wankan tsarkin.Ko da ya fito har an maido huta,shiryawa yayi cikin riga da wando jeans ya fita zuwa masallaci domin tuni an fara kiraye-kirayen sallah magrib.
Da ido Mami ke kallon sa ya na fita ta nufi part ɗin sa dan sam zuciyarta ta ƙi nutsuwa kaɗaitar mace da namiji waje guda namijin ma *TUZURU* .
Kallon tsaf ta yiwa Nabeela ba ta ga alamar abun zargi ba,ajiyar zuciya ta sauke saboda lokacin da ta ji ihunta sam hankalinta bai kwanta ba sai kuma ta ga Waleed ya fito fes alamar yayi wanka😹
Fitowa tayi ta koma ɗakinta tayi sallah ita ma kafin ta fito falo.
Waleed na dawowa daga masjid ya kira Faruk babu jimawa ya zo,cike da tausayi ya ke kallon ƙanwar ta sa kafin ya dubi Waleed yace "yanzu ya ne za'a yi?"sai da ya rufe system yace "ita abokiyar Nabeelar na ke son gani akwai tambayoyin da zan yi mata ,sannan ya kamata a nemo likitan ƙwaƙwalwa ya duba min Nabeela kamar abun ya fara zame mata physichique ne"ya ida maganar a raunace wanda hakan yasa Faruk kafe sa da ido karon farko kenan da ya taɓa ganin ogan sa cikin yanayin rauni.
Ajiyar zuciya Faruk ya sauke yace "in shaa Allah,yanzu ita Nabeelar nan za'a barin ta?"Waleed yace "a'a hôpital za mu kai yanzu doli a duba kwanyarta ni sam ban samu nutsuwa da wannan yanayin na ta"ya na maganar ne tare da satar kallonta kafin ya miƙe tsaye ya buɗe drower ya fito da wata rigar sanyi,kanta ya tallabo da hannu ɗaya ya saka mata rigar sannan ya cirata sama ta miƙe tsaye amman idonta a rufe "Beelaaa,Beelaaa"ya rinƙa faɗa ya na bubuga kumatun ta luuu tayi ta ida faɗawa jikin sa "ka gani ko?har yanzu ta ƙi tashi"ya faɗa ya na mai saɓata da kafaɗa ya nufi waje Faruk na take masa baya.
Mami da Su Amal duk suka miƙe su na kallon ikon Allah,cikin motar shi ya sakata ba tare da ya jira Faruk wanda ke yiwa Mami bayani ya fita a guje bai zarce ko ina ba sai babbar asibiti ta Maradi...
***GHANA
Cike da zallar haɗama irin ta *TUZURU* ya ke romance ɗin ta,Fannah kuwa an yi tsit duk an