Showing 3001 words to 6000 words out of 8033 words

Chapter 2 - Fatalwar Budurwar Mijina Complete Hausa Novels by Mujaheeda.txt

kansa wani iri yake masa Karo na farko daya Fara sab'awa Ubangijinsa,



Washe gari ita ta had'a musu breakfast dakanta koda ya fito palourn ya ganta tana had'a kayan Abuncin ko kallanta baiyi ba ya nufe hanyar fita,


Da saurin Tasha gabansa tace"yanzu komai yagama wakana Mustapha Ishaq so ka sake ranka zaifi kawai muzama d'aya, Sunana Zeeza Kuma Tinda naganka nakamu da sonka zanso ka Aureni Dan Allah saboda na Aure ka yasa nabi wannan hanyar Amma ni ba Y'ar iska bace wallhi,"


Tsabar takaici baice mata komai ba ya zaga yata zai wuce, Caraf ta rik'e k'afarsa tana kuka tace"ka yarda Dani Wllhi bantab'a zina ba kuma yarda kasameni zaka gane kawai saboda Ina tsananin sonka ne shiyasa na Aikata hakan Wllhi idan baka Amince wa soyayya taba saina fad'awa Duniya kaine Wanda kaneman Kuma kamin fyade ta k'arfin tsiya"




Chakkkk ya tsaya, Abu d'aya ya fad'o ransa Falmata Akwai Randa suna fira take fad'a masa"Natsane mazinacin namiji mustapha kasancewarka kamili Wannan kawai zantuna na godewa Allah, da Ace kana zina Randa zan kamaka da wata wallhi daga Ranar zamu rabu Koda ba inda zani saidai nabi duniya Amma bazan iya Zama da fasik'i namiji ba"
Yana kawowa Nan ya zame ya zauna k'asan tiles d'in duk da sanyin Ac da itatuwan gidan baihana shi zubar gumi ba sosai.



Zeeza kuwa ganin ta Ambace B'ata Masa suna yayi sanyi saitayi murmushi A ranta tace nasamu lagonsa,



"Kazo muci Abinci ko Honey"


Baida zab'i dole yabiye mata,


Koda yaje Aiki ma ganin k'arin missed call na Falmata jikinsa k'ara mutuwa yayi baison mata k'arya kuma baisan mezaice mata ba Amma koma yayane tanada laifi data biyosa da hakan Bata faru ba ai, Haushi yaji Sosai saiya Kashe wayar duka,




Ahankali Zeeza Saida tagama siyen Mustapha ya koma kwartonta dama can tabar gidansu tashiga duniya ne, Saidai har yanzu takasa yin nasarar ya Amince da Aurenta,



Mustapha kuwa ya sauya Saidai yasa photon Falmata gaba wasu lokuta yayi kuka Amma baisan dalili ba haushi take bashi tinda tak'i binsa, yanzu ba kasafai yake kiranta ba wani lokacin saita kirashi idan kuma Yana tare da Zeeza bazai d'aga ba, Wani lokacin har Abbas yake kiransa ya Masa fad'a Kan yadawo saidai yace zaidawo Ahaka har Akayi Shekara,..



Wannan shine silar Falmata tasoma Shan magunguna na rage damuwa da saka bacci saidai inba Zahra ba Wanda yasan tana Sha, Yanzu sun zame mata jiki batama Jin dad'i saitasha,..

_MUNDAWO CIKIN LABARIN_



Zaune suke A Gardiner d'in gidan nashi kasancewar yau weekend bai fita office ba tana kwance kan cinyarshi suna fira wayar sa tafara ringing tana hannun Zeeza sunan da tagani ne yasa ta mik'e A razane tana rawar Baki "My soulmate wifey"

"Da..da...da....dama kanada Aure ne,"?..............................





_BASEEERATA ITACE ARZIKINA😍_



WhatsApp number


07064904617

Or

07068956952

*FATALWAR ☠️ BUDURWAR MIJINA*

_PAID BOOK #300 ONLY_



*MAY 5/2023*







_RUBUTA LABARI DA TSARAWA MUJAHEEDAH MATAR MLM AMMYN KHAUSAR 🤱..._

```MARUBUCIYAR... (1)Fahat hot-luv Free book, (2) Barrister khalee Free book, (3) Zuciyar namiji Free book, (4)Saina kashe mijina Free book, (5) Akan pre-wedding pictures free book, (6)Shagala Free book, (7) Silar d'a namiji Free book, (8) Maizaman kanta paid book, (9) Abbakar sarakeey paid book, (10) doctor Heesham paid book, (11) jinin Mulki paid book, (12) Bak'in kishi paid book, (13) Raunin macce baya hana d'aukar fansa free book. (14) ZAYYAN 💞 ZEEYAT PAID BOOK. (15) MAKARANTAR KWANA FREE BOOK. (16) SHAGALA FREE BOOK,, (17) SO SIRIRIN ZUCIYA..... And Other's BUT NOW (18) SAURAYINA.. (19)D.S.P ANNUR PAID BOOK....(20) SAKACINA PAID BOOK.... (21) SO!!! FREE BOOK... (22) FATALWAR ☠️ BUDURWAR MIJINA PAID BOOK..
loading..... Dika na Mujaheedah Matar Mlm Ammyn khausar 🤱```

_Alhamdulillah godiya ta tabbata ga Allah mad'aukakin sarki Mai bayarda baiwa gawanda yaso Kuma sanda yaso Ina godiya ga Allah Allah daya sake bani dama had'ida baseerar sake kawomuku sabon littafina maitaken *FATALWAR☠️ BUDURWAR MIJINA!!! PAID BOOK #300 ONLY* Ina fatan yabada darussuka ga kowacce macce Kai hardama mazan baki d'aya Allah ka k'ara shiryamu dukanmu_

*INAYIN LITTAFAINA DOMUN BADA DARASI DA FAD'AKAR DA AL'UMMA BAKI D'AYA....... AKODA YAUSHE ALK'ALAMIN MUJAHEEDAH MATAR MLM AMMYN KHAUSAR 🤱 BAYA RUBUTA SHIRME KO BATSA KO LALATA RAYUWAR AL'UMMA SAIDAI INA K'OKARIN WAYAR DA KAN AL'UMMA DAMA DAWO DAMU KAN HANYA MADAIDAICIYA ALLAH KA TSAREMU DA AIKATA AIKIN DANA SANI.. INASONKU MASOYANA ADIK INDA KUKE NID'IN CE DAI TAKU HAR KULLUM MAISON GANIN FARIN CIKINKU MUJAHEEDAH MATAR MLM AMMYN KHAUSAR 🤱*







*Free 🅿️ 16 to 20*


..... Ganin tana neman d'aga Kiran yasa ya fisge wayarsa da sauri Yana fad'in "bakida hankali Zaki d'aga? Idan ta tanbaya ke wace wace Ansa zanbata, banaso kada kisake min hauka irin wannan," dogon tsaki yaja Ya Mik'e Yana Shirin barin wurin,




Kamar wata ma haukaciya haka ta koma cikin Y'an Seconds"Kabani Ansar tanbayata mustapha dama kana da Mata,"?



"Ke ficemin Agaba kilaki kawai waima natab'a cemiki Ni saurayi ne banda mata,? To da matata Kuma yau ma nakeson komawa Abuja na duba Abuta Domin yau gaba d'aya missing d'in ta nake,"



Cikin k'araji da d'aga murya Had'ida ficewar Hayyaci tace"Wllahi Wllhi baka isa ba Mustapha! Kayi kad'an kagama yau dara ta Alhalin kanada Mata ka b'oyemin kasa na fad'a sonka Wanda bazan iya fiddashi ba Wllhi kodai kasake Matar ka ka Aureni ko na kasheta Wllahi," ta k'arasa maganar tana jan gaban rigarsa




Cikin fushi ya wanketa da maruka kyawawa guda Uku, cikin zafi yace"Ke Matar tawa Zaki kashe? Ashe bakida Hankali bansani ba,? To kisani ko ciwon Mai matana tayi saina d'au mataki kanki, maganar saki Kuma kada ki yaudari kanki Domin koda yankan Naman jikina matata take to Wllhi bazan iya rabuwa da itaba, Saboda inason matata Sosai,'"




Wata k'ara tasaki tana fisge d'an kwalin kanta tana kuka sosai"Wllahi baka isaba mustapha Kai nawane har Abada duk wadda tace zata rabani dakai Wllhi nice Ajalinta Mustapha zan kashe kaina! Wllh mustapha kashe kaina zanyi zan mutu Kuma saina Zama bala'i ga Rayuwar matarka Kai kanka saina saka tashin hankali, Mustapha zan kashe kaina bazan jure Rashin kaba,"





Mtswwww dogon tsaki yaja yana barin Gardiner d'in,


Kalle kalle tafara can tahange wani tsini jikin wani k'aton iccen, batayi tinanin komai ba ta ruga gurin tana kuka tana fad'in "zan Kashe kaina mustapha" kiffffffff Uhunmmm wani wahalallen numfashi taja Had'ida wani Ihu Mara dad'in saurare Wanda saida gidan ya Ansa duka,.



Bashi da ke k'ok'arin fita daga Gardiner d'in ba hatta Joseph dake can bakin gate Yana bawa flowers ruwa Saida yajiyo ihun A razane yanufo Gardiner dagudu, cikin sauri mustapha ya dawo baya yaga Abunda ke faruwa tinda idanuwansa sukama masa tozali da ita tana jikin iccen rataye jini nabin ko wane sashe na jikinta,. Dask'arewa yayi inda yake tsoro fargaba tashin hankali rud'ani damuwa suka Masa dirar Mikiya lokaci d'aya,



Joseph Yana kawowa yaganta hatta idanuwanta da bakinta jini kefita "Yeeee Ogerh what's is happening to her? Yayaya hakan yafaru,"? Cikin gurb'atacciyar hausar sa yake maganar




Ganin bakinta Yana motsi Alamar magana yasa cikin sauri ya nufeta "Saina ...Zama.. Ajalin matarka... Zandawo d'aukar fansa Mustapha saina ra...ba..ku..." Tana Gama fad'in hakan idanuwanta suka kafe but still har lokacin bakinta da idanuwanta na zubda jini,




"Yeee Ogerh Ya mutu fa? Idan police sukaji zamu bani fa Ogerh," Cewar Joseph,




"Innalillahi wa'inna ilaihin Raju'unn," Sai yanzu Yasami damar furta kalmar,


"Kaga Joseph Dan Allah ka rufamin Asiri kada kowa yasani hatta Sani kada kabari yaji wannan labarin, ka taimaka mufita da ita mu binneta,"




"Ah Ogerh ba Wanda yaji I swear, but bazamu iya fita da ita cikin Wannan gidan ba Asiri zai toni nima zanfad'a bala'i, kawai mu rufeta Anan tinda Yanada girma,"




"Eh kabada shawara maikyau Joseph hakan za'ayi d'auko kayan gyaran flowers d'in can muyi Aiki dasu,"



"To Ogerh"


Cikin lokaci kad'an suka Gama ginar, bedsheets fari Mustapha ya d'auko suka nad'eta ciki sannan suka sata ciki suka rufe, gyara wurin sukayi,


D'aki Mustapha ya koma kayanta yaci karo dasu ya d'auko yafiddasu waje ya Cinna musu wuta saida ya k'one komai nata sannan ya koma d'akin zaune yayi shuru kunnu Wansa na maimaita kalmar Zeeza"Zandawo d'aukar fansa Mustapha saina ga bayan Matar ka,"






Falmata kuwa sanda takirasa har fad'an ya Afku tsakaninsu dabai d'aga ba damuwa tashiga, maganin ta d'auko Tasha Rabin robar duka ko ruwa Bata shaba take maganin yabata Reaction tafad'i wurin bakinta na fidda wata irin kumfa,




Zahra kuwa Jin shurun Falmata yayi yawa yau tacewa mijinta yabari tadubota, tana shiga taganta kwance k'asa Baki na fidda kumfa, Ihu tasaki tana k'walawa Abbas Kira cikin tashin hankali yazo suka d'auke ta sai Asibiti, Emagency Aka shiga da ita


Tinda Aka shiga da ita yake neman layin mustapha da k'yar yasamu tashiga,




Zaune yake bakin gadon yajima da lulawa duniyar tunani k'arar wayar tasa ma Saida yad'an tsorata shi, Kamar zai shareshi kuma sai yad'aga


Cikin fad'a Abbas yace"Yanzu ai saika Aje aikin inzaka iya kazo ga matarka Falmata ba Lafiya Yanzu haka tana Emagency room"



Cikin k'arin tashin hankali ya mik'e tsaye Yana fad'in"ya Allah meya sameta? Wani Abu Aka mata ne,"?




"Eh idanma da Abunda Aka mata baiwuce bak'in Cikin kaba, katafi kusan 1 year ba labari kabarta muma Haka kawai muka sameta d'aki tasuma tana k'asa bakinta na fidda wata kumfa so likitoci suna kanta bamusan mezai faru ko yake damun taba,"


"Ya salam Dan Allah ka kulamun da ita kada kabari wani Abu ya sameta konawa Za'a kashe Akashe ganinan zuwa yanzu zanbiyo jirgi," kashe wayar yayi cikin tashin hankali yashirya yafito Nan yake fad'awa su Joseph Yawuce Abunka da maishi take ya haye jirgi ya nufe Abuja, cike da zullumi da tsoron inba da gaske *FATALWAR ☠️ BUDURWAR SACE TAKAIWA MATARSA HARI BA*............





_(Hunmmmmmm Niko nace idan ma ba ita bace to nasan tana Nan zuwaaaaa........... Yanzu ne zamu shiga Ainahin labarin FATALWAR ☠️ BUDURWAR MIJINA so kiyi gaggawar biyan kud'in ki inkinason Ayi tafiyar dake dakai Free page zai k'are Nan bada jimawa ba....... Ina godiya sosai gadikan masoyan Alkalamin Mujaheedah Matar Mlm Ammyn khausar 🤱 QUEEN OF WRITER 📝 CHAMBER)_






_BASEERATA ITACE ARZIKINA😍_




WhatsApp number 07064904617


Or

07068956952

*FATALWAR ☠️ BUDURWAR MIJINA*

_PAID BOOK #300 ONLY_



*MAY 5/2023*







_RUBUTA LABARI DA TSARAWA MUJAHEEDAH MATAR MLM AMMYN KHAUSAR 🤱..._

```MARUBUCIYAR... (1)Fahat hot-luv Free book, (2) Barrister khalee Free book, (3) Zuciyar namiji Free book, (4)Saina kashe mijina Free book, (5) Akan pre-wedding pictures free book, (6)Shagala Free book, (7) Silar d'a namiji Free book, (8) Maizaman kanta paid book, (9) Abbakar sarakeey paid book, (10) doctor Heesham paid book, (11) jinin Mulki paid book, (12) Bak'in kishi paid book, (13) Raunin macce baya hana d'aukar fansa free book. (14) ZAYYAN 💞 ZEEYAT PAID BOOK. (15) MAKARANTAR KWANA FREE BOOK. (16) SHAGALA FREE BOOK,, (17) SO SIRIRIN ZUCIYA..... And Other's BUT NOW (18) SAURAYINA.. (19)D.S.P ANNUR PAID BOOK....(20) SAKACINA PAID BOOK.... (21) SO!!! FREE BOOK... (22) FATALWAR ☠️ BUDURWAR MIJINA PAID BOOK..
loading..... Dika na Mujaheedah Matar Mlm Ammyn khausar 🤱```

_Alhamdulillah godiya ta tabbata ga Allah mad'aukakin sarki Mai bayarda baiwa gawanda yaso Kuma sanda yaso Ina godiya ga Allah Allah daya sake bani dama had'ida baseerar sake kawomuku sabon littafina maitaken *FATALWAR☠️ BUDURWAR MIJINA!!! PAID BOOK #300 ONLY* Ina fatan yabada darussuka ga kowacce macce Kai hardama mazan baki d'aya Allah ka k'ara shiryamu dukanmu_

*INAYIN LITTAFAINA DOMUN BADA DARASI DA FAD'AKAR DA AL'UMMA BAKI D'AYA....... AKODA YAUSHE ALK'ALAMIN MUJAHEEDAH MATAR MLM AMMYN KHAUSAR 🤱 BAYA RUBUTA SHIRME KO BATSA KO LALATA RAYUWAR AL'UMMA SAIDAI INA K'OKARIN WAYAR DA KAN AL'UMMA DAMA DAWO DAMU KAN HANYA MADAIDAICIYA ALLAH KA TSAREMU DA AIKATA AIKIN DANA SANI.. INASONKU MASOYANA ADIK INDA KUKE NID'IN CE DAI TAKU HAR KULLUM MAISON GANIN FARIN CIKINKU MUJAHEEDAH MATAR MLM AMMYN KHAUSAR 🤱*





*Free 🅿️ 21 to 25*




_Secon to the last page in Sha Allah, So inkina kana buk'atar saika saiki gaggauta biyan kud'in ki ba yawa lura da wannan yanayin damuka Samu kanmu ciki so 300 kawai zaki zaka biya Allah kaimuna BUD'I NA ALKHAIRY Ameen_




Fitowa likitan yayi Yace"Waya kawo wannan Matar,"?


Cikin sauri suka nufeshi Abbas Yace"Mune likita badai Abunda ya sameta ko,"?



"Eh to Alhmdllh Amma Kaine mijinta,"?



"A'a doctor Ni D'an Uwan mijinta ne dai,"



"Amma Ina mijin nata,"?




"Ya d'anyi traveling ne but Yana hanya Dan nayi waya dashi kuma jirgi ne ma zaibiyo nasan koda wane lokaci yanzu zai iya isowa Nan d'in,"





"Okay idan yazo ku sameni office"



"Amma Yanzu zamu iya shiga ganinta doctor,"?



"Eh zaku iya Amma kada Ayi hayaniya,"



"To doctor mungode Gama shinan ya k'araso," yanuna Mustapha daya shigo A rud'e har yana tintib'e,



"To kusameni Office" Yawuce



K'arasowa yayi Yana fad'in"D'an uwa tana Ina ne,"?



"Tana ciki Amma Yanzu likitan Yace Yana son ganinka, Ai Zahra tashiga gurin ta zo muje gun doctor d'in kawai,"


Binsa Yayi suka shiga da Sallama suka shiga,


Ansawa yayi had'ida nuna musu gun Zama yace"Bismillah"



Zama sukayi
Cikin damuwa Yace"doctor ko Angano matsalar matata ne,"



"Kaga kwantar da hankalin ka, Amma kafin Nan ya kamata nama fad'a gaskiya, A yarda bayanin d'an uwanka ya nuna Kai ba mazauni Nan bane kana tafiya kana barin matarka gaskiya hakan bai dace ba Sam in shout Dai Matar ka tana Shan magunguna ba bisa k'a'ida sun mata yawa sune suka bata Reaction tafad'i Kuma kad'an su tab'a k'wak'walwarta Had'ida neman yiwa mahaifarta illaha,"




"Innalillahi wa'inna ilaihin Raju'unn doctor magunguna kuma tona meye,"?



"Eh na kore damuwa, Wanda idan mutum Yana cikin damuwa ko tinanin wani Abu saiya Sha to daganan Komai zai shafe yasaka bacci Mai tsawo, nayi mamakin inda tasa mesu Gsky Domin konan Hospital ba k'aramin Issue yakesa mubawa mutum irin wannan maganin ba saboda had'arinsa,"




"Yanzu doctor meye mafita,"? Cewar Abbas Cikin damuwa shima




"Eh to mafitar d'aya ce dole tadaina Shan magunguna d'in gaskiya, kuma A kula da ita sosai sannan tana buk'atar miji kusa da ita"



"to doctor mungode, yanzu zamu iya ganinta muma ko,"?



"Eh data farka ma zaku iya Tafiya in Sha Allah,"



Zahra na Zaune kusa da ita ta rauka Uban tagumi tana kallanta,



Shigowa sukayi da sallama k'arasawa yayi kusa da ita Had'ida Kama hannunta yad'an murza




"Sannu da zuwa Ina wuni," Zahra tafad'a



"Lafiya qlu Alhmdllh nasaku wahala ba kuyi hak'uri Dan Allah, kuma Ina matik'ar godiya gareku, yanzu kutafi gida kawai ku huta kuma data farko muma zamu dawo,"




"A'a mudai jira kawai," Cewar Zahra"


"A'ah madam kema kina buk'atar ki huta kuma kin manta bada Husna kuka zoba? So tanada buk'atar ki kusa Dan Haka ku koma muma tana falkawa zamu zo, idan kukaje kinga sai ya fad'a miki me doctor Yace d'in,"




"Eh hakane to Allah yasawwak'e sai kun iso d'in,"



"Ameen"



Sallama sukayi suka wuce,


Basu jima Sosai da Tafiya ba tafarka,

Ware manyan idanuwanta tayi sai kansa suka fad'a, Rintse idanuwa tayi tasake bud'ewa still dai shine



Murmushi Yayi Had'ida Kama hannunta Yace"ki daina wahalar da idanuwanki nine dai mijinki mustapha nadawo kuma Yanzu in Sha Allah ba Abunda zai hana mu koma tare jos,"




Ya mutsa fuska tayi Had'ida kauda kanta daga kallonsa, ita fushi ma take dashi ai,



"Sannu wife yanzu me kike buk'ata,"?



Shuru ba Ansa,


K'aramar dariya yayi ganin yarda tawani Sha mur"To wifey ba laifi bane naso zuwa dake tinfarko kika k'i, Amma Yanzu komai ya k'are tare zamu koma, wifey," cikin serious tone ya Kira sunanta




Maida kallonta da saurarenta duka tayi kanshi

Yace"daga Yanzu kada kisake Amfani da wad'annan magunguna gashi sune silar zamanki Nan Kuma suna barazanar rabani dake,"



"Uhunmmmmm inda bada suba Taya zankawo yau? Inda badasu ba ai da bakazo Nan d'in ba, so ni duk buk'atar shansu ta motsa saina sha,"




"Shikenan Kisha nagani ai muna tare, kitashi muje gida Koda inda Yake miki ciwo ne,"?



"A'a bakomai Kuma fa Ni bazani Jos ba,"




"Au Baki sami darasi ba,"?




"Darasi name,"?


Ganin Yana Shirin Tona kansa sai yayi shuru


Saida yabiya gun doctor yak'ara Masa tini sannan suka wuce,



Cikin kwana biyun Sosai take samun kulawa daga gurinshi harsu Zahra ma,

Sati d'aya sukayi mustapha yace yau zasu wuce jos, taso gardama Amma Wannan lokacin sauya Mata Yayi b'acin Randa Batasan Yanada ba yanuna mata harda Zahra suka Mata fad'a dole tabishi suka nufe Jos...




Tinda suka sauka jirgin suka shiga mota gabanta ke fad'uwa zuciyar ta saiwani rawa take,


Suna shiga cikin gidan gabanta ya buga da k'arfi, Saida ita furta nashiga Uku A fili,


Kallonta yayi ganin duk tayi wani iri yasa ya kama hanunta suka fito motar


Joseph da sani suka iso wurin suna gaidasu,


Ansawa Yayi kafin ya gabatar musu da Matarsa,


Sosai su Joseph sukayi mamakin Wai Ashe yanada mata,


Cikin gidan suka nufa, duk tawani sukuku da ita tarasa meke damunta sannan bakinta ya Mata nauyi takasa Anbaton Allah tinda tashigo gidan,


Nuna mata komai yayi kafin yashiga da ita d'akin sa bayan yanuna Mata nata, zama tayi gefen gadon, shikuma ya rage kayan jikinsa yashiga ya watsa ruwa, inda ya barta Nan ya sameta,


"Haba Wifey Wai meke damunki ne kije kiyi wanka,"


Kwantawa tayi kawai Kan gadon tana Rintse Ido,"Inajin badad'i kamar wani Abu zai iya samuna"




"Haba mezai sameki bayan gani kawai kina damuwa ne tinda bakison garin Amma zansa kiso shi very soon, Bari nazo namiki wankan tinda najima banyima Y'ar matata wanka ba," Ya k'arasa maganar cikin zolaya Had'ida nufota,

Da saurin ta mik'e tana dariya tafice A d'akin tana fad'in"Banaso zanyi da kaina,"

Dariya shima yayi, Yaji dad'in ganin tasake shifa yanzu yama manta Sam da Maganar Zeeza Dan yanzu Anyi wata 2 ma,



D'akin nata yana jikin Gardiner d'in

1
2
3

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login