Showing 6001 words to 9000 words out of 11750 words
Chapter 3 - IZZAR MULKI Book 4 End Complete BY AUTAR ALHERI.txt
dad'in naji zamu tafi Amma baranagan shi kadan kinsanfa bantab'a kallon sa da kyauba Kinji dad'ina.nide gaskiya ah,ah tafada tana turo Baki gaba.pls Mana Autar mlm Dan nunamin kad'an kinji.yafad'a Yana kallon kyakkyawar fuskarta..dariya tasaka Masa tanafad'ar to naji zanbari..okk to jaye hannuki.
Jaye Hannuta tayi shiko yaduko dakansa wurin Yana kallan yanda abun ke lumfashi shafa wurin yakeyi sosai Yana sauke lumfashi jiyakeyi kamar,yacinyeshi Dan so da tsantsar Sha,awa bashiri yakafa bakinshi wurin Yana zuk'o ni,imar deke b'ulb'ulowa yadad'e Yana tsotsa kamin yacire bakinshi yaseta kosashiyar burarsa cikin hanzari jikinshi duk rawa yakeyi yashiga buga Mata gwatso Kamar ingarman doki.
Hummmmm ikon Allah se kallo yau Wanda akeroka shiya dawo rok'o wannan jaraba haka Dr Faisal π
Bashi yasahirta mataba seda yasake samun natsuwa sosai duk ya fitarda abunda kecutarda shi. Sa,Annan sukayi wanka anan kana suka runtuma Pat dinsu makale da juna.
Fauzan kuwa wunin ranar ahaka yayishi wahalce seda dareyayi fawas dayaga beganshiba tu lokacin dasuka shigo shine yabiyo sawunshi.yana shiga bedroom din shi yahangoshi yashe akasa se birgima yakeyi Yana yunk'urin amai. K'arasawa yayi cikin sauri yanafadin kaima bakada lpy ne shene baka kiranib...bekasaba sabida jindayayi jikin Dan uwan nasa yasaki..salati yasaki dakarfi Yana me fita aguje se Pat d'in su Dr Faisal.
Zaune yasamesu aperlo yasmeen tayi matashin Kai dacinyarshi.shiko Yana yamutsa sumarta waiseyayimata kitso.itako sefaman tura hancinta takeyi cikin tsakanin cinyoyinshi tana shakar k'amshin dakefita awurin tanajin wani bala,in Dadi naratsata jitakeyi data janye hancinta kamar tayi hauka.shigowa fawas yayi cikin sauri yanafadin ya Faisal..d'agowa sukayi atare suna kallon shi.
Na,amm miyafarune fawas? Wlh fauzan ne bashida lpy tund'azu haryasuma. innalillahi wainnailaihiraji un yafad'a Yana mik'ewa tsaye.yasmeen kuwa rik'e hannusa tayi tana kwab'e fuska Kamar zatayi kuka..tsayawa yayi yace miyafarune dad'in..kutttπ³fawas yace aranshi dad'in yamemeta sunan.."zanbikane.muryar ta takatse Masa tunani.okk
Jekidauko hijab sekizo da fawas kusameni acan.to tace tajuya bedroom dinta dantadauko hijab din
Shiko fawas biyarta yayi da kallo hartashige saurin dafe wandonsa yayi setin joystick dinshi aranshiy yake fad'in taf,ay dolinema ya Dr yayi ihu irin wannan kayan marmari haka wayyyyyoooo Allah yabani Mata irinki anty yasmeen. Itako tana shiga tad'au ko hijab din tafito sukatafi.
*Hattara kareku samarin zamani dama magidanta kusani wannan abun kuskurene babba wanda akegani Kamar wayewa kafita kabar matarka da abokinka wuri d'aya azaune ko k'ane ka ko yayan ka duk shedan ze iya kawata musu San kasancewa da juna in ba Allah yatseba se afara tabka b'arna acikin gidanka Wanda kaida kanka kabada kofa Allah ya karemu Baki daya ameen*π€²π€²
Dr F A nashiga Pat din yawuce bedroom din inda fawas yabarshi Nan Dr F A yasameshi.karasawa yayi gareshi cikin k'warewar aykinshi yafara bashi temakon gaggawa.
Cikin ikon Allah ko yafarfad'o.arlurar rage k'arfin Sha,awar yayi Masa data bacci tuni bacci yadaukeshi.koda su yasmeen sukazo har yayi bacci.kozama batayiba sabida wani yamutsawa dazuciyarta keyi tunda tashigo dakin.duban fawas tayi tace Allah ya bashi lpy. Ameen ya ce atak'aice domin shima yanzu bayason ya yawaita kallon ta dan gudun karyakasa danne zuciyarsa. Yayi abinda zedawo yanadana sani.
Juyawa tayi cikin hanzari zatabar d'akin jin amai nataso mata.riko hannuta Dr yatafiyi Amma Ina hartakai waje.tashi yiyi shima yabi bayanta cikin sauri abakin barandarsu yasameta Duke tana kwara amai.hankali atashe yarik'eta seda tagama yad'au keta cak yashiga da ita
Bedireta ko inaba se bathroom ruwan dimi yahad'a yayi Mata wankan dakansa yasake d'auko ta yadire akan bed shiryata yayi cikin atamfa d'inkin riga da sket tayi kyu sosai kamar kasaceta kagudu.
Juyawa yayi zeyi wankan shima Amma tarikeshi tanashirun yimasa kuka.yasalammmm miyafarune dad'in? Komai batace dashiba tasauko taduk'a kasan k'afafuwansa shi Yana atsaye.kanta tatura tsananin cinyoyinshi tana shakar k'amshin dakefita awurin. Dudda haka,jitakeyi beyimataba. Seda taballe wandonshi tayi k'asa dashi kana tajanye boxes d'in tatura kanta cikin tsakanin cinyoyinshi da joystick dinshi tana shakar k'amshin tana lunshe Ida nuwanta.
Shidai tsaye yayi Yana kallon ikon Allah Dan yadauka ko tsotsar abonne zatayi kokuma tace zata tayashi wankane.. kallon ta kawai yakeyi itako sefamar shinshinarsa takeyi.
Ganin abunnata bana kare bane yasa yarankwafa yad'ago ta Yana Kare Mata kallo.. kwab'e fuska tayi tana kallansa. "Pls fifina kabarni nashinshinaka Allah inbanyiba zan iya koma yin amai.takarashe zancen tana zubda k'wallah.
Shiko Dr F A yad'agotane Dan karta durmuyardashi dumin yafarajin yanayinshi nasauyawa..kyaleta yayi bece komaiba tacigaba da shinshinarshi.har takai datasa harshenta tana Dan lasar matse matsen cinyoyinshi zuwa 2 bowls d'inshi.wani mugun Dad'i yaji yarufeshi.kafafuwanshi sufara kar,karwa jikinshi se tsima yakeyi.kasa daurewa yiyi yajanyota dak'arfi Yana mik'eta tsaye.bakibta yacabka nantake suka Koma lulawa duniyar ma,aurata.
Seda komai yalafa kana yayi wankan yasake yimata tayi natsarki sa,annan suka shirya sukafita.
Basu darje ko inaba se hospital dakanshi yace abashi kayan ayki zeduba matarshi.hakako akayi yadubata sosai inda gwajin far yagano tanadauke daciki natsawon wata biyar
Hamdala yafari acuyarsa har afili yanajin wani matsanancin farinciki yarufeshi.kenan tun had'uwarsu tafarko cikin yake Amma beganeba.
Rungumeta yayi tsam ajikinshi Yana jinfarincikin marar misaltuwa.tun anan yafara Kiran mutane ummty yafarakira cikin farinciki yagayamata sultan zesami k'ane ko k'anwa.ummty tashiga farinciki sosai dajin wanna albishirdin.
Haka yaketa kiranmutane harsuka dawo gida.
Wannan cukinde na Yasmeen yak'ara susutarda Dr F A domin kuwa Kamar kar,agani akwaishi yafara wahalarda ita da laulayi kala,kala.kahama k'amshin jikinshi kuwa duk abunda takeyi inde Yana gida tofa bawani sukuni tana mak'yale acinyoyinshi tana shakar k'amshin jikinshi
Sabida hakama yanzu inde Yana gida tobaya saka wasukaya masu nauyi dankoya saka setacere wandon wanilokacinma ko boxes seyayi dagaske take barmasa Wannan daliline yasa yadena sakawa Baki d'aya.
Bankaren yrm Ali kuwa abin duya duk yadameshi domin wata muguwar jarabace kecinshi kuma yanzu du yanda yayi sex bayajin biyan bukatarsa sema karuwar fitinar dayakeji.
Kuma haryanzu bawanda yace komai dangane da auren Dr F A da Samira gawani sabon Bala,in dayakonnokai cikin gidan nasu domin kuwa Samira ma watafitinace kedawainiya da,ita tason kasancewa da namiji kotayaya kullun cikin tsarki takeyi daruwan zafi Amma abunsegaba yakeyi haryanaso finkarfi iyayen.yanzu kowane namiji yashigo gidan sotakeyi tatabashi yayi amfani da ita
Ko yayunta maza sundena shigowa Pat din sabida cewa takeyi sesun kwanta da ita. Akwai watarana da ma,aruf yashigo tana zaune aperlo tagaidashi .yatsaya Yana gaida gimbiya suwaiba jikawai yayi tafad'a jikinshi tana shinshinarsa fisgota yayi cikin zafin zuciya ya faffallamata Mari Amma ko,ajikinta.haka tak'ara yicikinshi tana kamo joystick dinshi tana kuka tana rokar ya kwanta da ita .bashiri gimbiya suwaiba tamek'e tana kuka tajata sukabar wurin. Yanxu kullun dakalar abinda suke gani.
Ahaka rayuwa taci gabadatafiya inda yasmeen da Dr Faisal suke Renon cikinsu cin so da k'aunar juna
Dr bayaso ko kuda sutaba mashi ita.gaya tana samun kulawa awurin Dr da ummty da Fulani domin ganin cikin suke Kamar cikin fari awun Dr. Sultan ma yayi wayonshi Kuma yanzu Yana Abuja wurin ummty sedai suzo sukoma acewarta bazata barshiba seta haihu tamayarmata dashi.cikin yasmeen yashigo watan haihuwa.
Yau tunsafe takejin batada lpy Amma tadaure takibari kowa yafahimta.har Dr F A yadawo gidan domin yanzu baya nisa da ita.kwance suke akan bed bayan sungama harkokinsu.setamik'e dakyar tasauko.kallanta Dr yy yace Ina zakije dad'in.komai batace dashiba tawuce bathroom tayo fitsari tafito takawo tsakiyar d'akin kenan mararta tayiwani mugun mird'awa. saurin duk'awa tayi tana salati da duk addu,ar datazo bakinta.
Dr F A Dake kwance yaji tana addu,oi mik'ewa yayi yadiro daga kan gadon bakomai ajikinshi sabida jintafara Nishi dakarfin gaske.
Kanta yayo cikin rud'ani yakekiranta Amma Ina nak'uda tarigada tazo gaggab.ganinhakan yasa yajawo boxes d'inshi saka yajuya yadauko jallabiyar daze sakawa kenan yaji tayi Masa wata muguwar damk'a ak'afa.juyiwa yayi gareta cikin sauri ganin yayi duk ilahirin jikinta rawa yakeyi.rankofowa yayi danufin d'aukar ta hakanan yawuce da,ita hospital aybashiri ya,ajeta jin gaba d'aya jikinta yak'ara kar,karwa se gumin azaba take had'awa ga addu,oin datakeyi.duk tacukuykuyeshi yahanashi dagatan.
Wani nishin tasakeyi mekarfin gaske sekodai ga.......
Autar alheri.........βοΈβοΈ
π€΄π·
π³π¬
π€΄π·
*IZZAR MULKI*π³π¬
π€΄π·
π³π¬
π€΄π·
By Yasmeen Ahmad
(π₯° Autar alheriπ₯°)
*ALHERI WRITERS ASSO*
A*W.A
https://www.facebook.com/10798008594602?referre,whatsap
Page 59 & 60
___sekodai ga baby girl tafito d'aukar baby yayi cikin farinciki Yana hamdala ga ubangiji talikai.yasmeen kuwa tayi lak'was tana mayarda lumfashi.daukar abunda zeyi amfanidasu yayi yazo yayankewa baby cibinta dudda mabiyiyar batazoba nad'eta yayi ya ajiyeta gefen yasmeen.
"Dad'in sannu kinji nagode sosai da wannan kwautar da Allah yayimana nago... bek'arasaba sakamakon wata damk'a da yasmeen tasake yimasa jikinta sefaman zari yakeyi addu,a ko duk wacca tazo bakinta ita takeyi tajigata sosai. Shikuwa Dr F A duk hankalinsa yatashi matuk'a.dudda zamansa likita Amma yaji tsoro Dan gani yakeyi kamar zatayi yanda yayarta tayine.
Shikanshi yanzu jikinshi rara yakeyi Fadi kawai yake kiyi Nishi kinji dad'in kiyi Nishi sosai..bazan iyaba Fifi k'arfina yak'are Allah katemakeni kafidda min komiye acikina..rudewa ya idayi jin tace k'arfin ta yak'are.
Dukowa yayi yak'ara tale k'afafuwanta yasaka hannu yabud'a gabanta kad'an cikin sauri yake fad'in daure kiyi Nishi dad'in Dan ga baby Nan yakawo Kai yi Nishi kinji. Bazan iyaba Fifi.yasalammmm pls dad'in kidaure kiyi Dan Allah kirufamin asiri karna rasaki Kamar yadda narasa yayarki wlh Ina rasaki Nima mutuwa zanyi Dan Allah kidaure kinji..mutuwa tanakan kowa fifina bamuda hurumin tsiratarda rayuwarmu aduk lokacin da Allah yaso karb'ar ta inlokacinaney...bebari tak'arasaba yarufe matabaki Yana girgizamata Kai almar tadena fad'ar hakan.
Murmushin k'arfin halin tayi kana tace tokaroka Mana Allah yarabani da kominene lpy..ameen dad'in Allah katausayawa wanna bawar taka kafidda Mata koma minene acikinta lpy Dan alfarmar annabi da Al,QurAni. Nan yacigaba dajero addu,oi ba kakkautawa..ay ko komin 2 beyi dafarawaba wani Nishi mai k'arfi yaxowa yasmeen yunk'urin mik'ewa tayi.yayi saurin danneta yanata addu,a .
Seko ga wani baby yafito katoto dashi baby boy tareda mabiyiyarsa hamdala yarik'i Yana godewa Allah yad'auki yaran duka biyu yarungume yanajin sansu naratsa kowane lungu dasak'o najikinshi.
Seda yayi masu addu,oi masu tsayi kana ya,ajiyesu.duk'awa yayi yadauki yasmeen cak bedireta ko inaba se bathroom ruwan dimi yahad'a yayi Mata wankan dakansa.Yana gayamata kalamai masu dad'i daratsa zuciya seda yawanketa fas kana yafito yad'auko Mata Pant da Pat yakawo Mata yasaka.yakoma d'aukota yadawo da ita bedroom din yadireta kan bed yad'auko Mata tufafin dazata saka.
Juyawa yayi gayaranshi dakansa yagyarasu yasakamusu suturarsu tajarirai yakaisu gefen mamansu ya,ajiyesu suka fito ras dasu gwanin Sha,awa
Dawowa yayi yagyara wurin dakansa Kamar ba haihuwa akayi awurinba.yasaka turaren wuta Dan barno d'akin duk yagauraye dakamshi medad'in shaka.
Shiga yayi shima cikin bathroom yayi wanka yafito yasaka kayansa.zuwa yayi yazauna yajawosu duka yarungume daga uwar har baby's yanasakin murmushin farinciki.
Ganin da yasmeen tayi bashida niyya gayawa kowa ne yasa tace fifina..na,amm dad'in mikikeso? yafad'a Yana shinshinar wuyanta."kagayawa fulani mun Sami wasu baby's kaji.
Au Kinga farinciki yasa Mana manta wlh bara nafara gayawa ummty na tukunna.yafadi hakan tareda Kiran ummty yak'ara akunnesa. Yakoyi sa,a bugu daya ta daga cikin farinciki dayakeciki yafara gayamata.ummty tayi farinciki sosai tayi musu addu,a Kuma tace insha Allah gobe zatazo.
Haka yakira Fulani yagaya Mata zokuga murna Kamar tatake kan jarirai. Haka lbr haihuwar yasmeen yazaga ilahin garin yola gaba daya domin duk wani Dan uwa ko amini seda Fulani tasaka akgaya masa.
Fauzan da fawas da ma,aruf kuwa seyada pic din Yara sukeyi a socialmedia ba,inda ba,aga wanan haihuwa da,akayiwa Dan shugaban k'asar Nigeria ba alhaji Abdul Kareem habibullah.
Dr Salim yazo tun washigarin haihuwar hakama ummty.
Yasmeen kuwa tunda Dr F A yagayawa Fulani tazo tasakata gaba tamayarda ita Pat dinta.Dr yaso yabotsare Amma yanda akagayawa ummty Dole yabar zancen. Yau kwana biyu da haihuwa Kuma har yanzu yasmeen Tak'i bawa Yara abincinsu
Sedai tafakin idanuwan mutane tabasu Madara gimbiya Habiba ce tafara ganeta wato matar yrm maneer.
Ita tagayawa fulani.tazotayi Mata magana Amma Taki tabasu ummty tayi nata Amma tak'i dazarar ta,aza musu abaki setadauke Wai zafi takeji
To dasukaga abun nata nayine Gaya Yan uwanta Basu k'arasoba haryanzu dama anty safeeya ce zatazo. Shiyasa suka gayawa Dr F A
Shigowa yayi d'akin yasameta itada Fulani da gimbiya Habiba sedirama akeyi Taki Basu haryanzu.karasowa yayi d'auke da sallahma abakinsa.amsa Masa sukayi atare. Yawwa gara dakazo cewar fulani.kayimata magana Kai inzata bawa yaran abincinsu ace yau kwana biyu da haihuwa Amma anhana Yara mama sedai ayita abasu abincin nasara aykin banza kawai.
Tafice tana mita gimbiya Habiba ma ficewarta tayi.
K'arasowa yayi kusanta yaduko Yana hura Mata iskar bakinshi. "Dad'in bazakibawa Yara abincinsuba unm? Baki tatura gaba kana tace to ay zafi nakeji.. murmushi yayi kana yace haba dad'in nasu haryake na abbansu suda suke jinjiraye kidaure kibasu Mana kinji.
Yafada cikin sigar lallashi."wlh Allah ah,ah naka bazafi..
Allah koπ€¨.eh Mana to shikenan bara muga zuge zip din rigarta yayi mayan Mayan nonu wanta suka bayyana.kallansu yatsatayi Yana hadiyar yawu.gaya sunk'ara girma da cikar jego.
D'auko baby girl d'in yayi yadora Mata ita acinya yakamo nono dakansa yasaka Mata abaki. Ayko tacabka tafara tsotsa.k'ara yasmeen tasaki tanakarbe nono ta daga bakin baby.itama baby kuka tasaki jin ankarbe Mata abincinta.
Rankafowa yayi yasaka dayan abaki Yana tsotsa ahankali Yana lailaya nipple d'in da harshensa.lumshe Ido tayi tana Kara bank'aro masasu tana shafa sumar kansa.ga baby Kuma se kuka takeyi.
Shiko ganin abin yafara shigartane yasa yajanyo baby yasaka Mata daya abaki.tako Kama tanasha.saurin Bude idon ta tayi zata mek'e. yayi saurin saka hannusa cikin kasan rigarta Yana shafa cibiyarta zuwa mararta. D'aya hannu Kuma yanadan matsa nono.tuni yasmeen tayi lak'was tana karb'ar sakon Dr.har baby tak'oshi yajanyeta yadora baby boy din shima hakan yayi Masa sukarinka shatare izuwa yanzu koshifa yafara kauce layi domin Sha,awar matarsa tagama rufesa yajawo Hannuta yayi yad'ora saman joystick dinshi.hakako tarik'a murza Masa Nishi kawai yakeyi Suma manta dayaro sukebawa nono har yakoshi shima yasaki nono Yana masazuba yayi bacci amma basusaniba.
Fulani cetashigo karb'ar yaran amusu wanka taga abunda sukeyi.shi Yana Shan nono d'aya baby yagama Shan d'aya ga hannusa cikin cibiyarta d'ayan Kuma Yana Masa nono dashi itako Hannuta cikin wandonsa tana shafa burar sa.
Salati Fulani tasaki tanafad'in nashiga ukku ni khadeja da danyen jegon zaka hak'ik'an cemata.
*Kai Fulani sunyi nisafa basa jinki*
K'arasowa tayi tadunk'ule hannuwanta biyu tanad'a Masa dundu abaya.sedayagantsara d'agowa sukayi arazane suna dubanta.
Harara tagallamasa kamin tace wlh maza tashi kabar d'akin Nan karna k'ara ganinka kashigo daga cewa kayi Mata magana tabawa Yara abincinsu shikenan sekabige da k'wak'ular yarinya harda shanyewa jinjiraye mama katan banza da wofi.
Murtuke fuska yayi domin yaso tad'an yimasa shocking Koya Sami natsuwa Amma Fulani tawani zo ta kwafsa Masa."Wai granny miyasa Kika cika sa ido ne? Eh anyi saka idon zo kawuce kamin nagayawa uwar taka abunda kayi...jekigayamata din Wai mutun da matarsa baza,barshi yahutaba kinsan matsala nane haba dallah.
Eh nadaiji zo kaja sandarka kafice Kuma kabi sashen takawa domin nanne bamutane dayawa karkafita ahaka katsoratasu da wannan zandameme Abu naka ayko matar taka Dan batada tsorone take biyema gaka da halittar samudawa.
Ak'i aja wlh Allah inkika dameni kezan turmushe bancin da kar tsohon mijinki yayi kuka Dani yace nakashe Masa Mata Yar sa,ido kawai. Yana kaiwanan yafice daga d'akin yanabin gini.
Yasmeen datun shigowarta tadukule sabida kunya seda tayi dariyar diramarsu.juyawa Fulani tayi gareta tanafad'in ay sekitashi yafice Kuma wannan inkika biyemasa seya dirkamiki wani cikin ko suna ba,ayiba.tana kaiwa Nan tadauko yaran tafice.
Tofa tunwannan lokacin Fulani tasaka matakan tsaro tsakanin yasmeen da Dr Faisal.
Ahaka aketa kulada mejego da yaranta anty safeeya ma ta iso Kuma anasora kwana daya ayi suna Hafiz yadiro garin
Nan suka had'u Hafiz,Dr Salim,Dr F A sukashiga shir,shiryen suna.
Yautakama ranar suna inda macen taci sunan ummty wato Maryam namijn Kuma sunan mlm wato Ahmad. Anakiransu *mufid da mufida*
Taro yayi taro anci anshi mejego ansha kyaututuka itada yaranta har tarasama yazataidasu d'aki d'aya akabude dan arink'a sakawaciki.masha Allah taro yatashi lpy semuce Allah yaraya mufid da mufida
Washeri kuwa yawatse nanesa yakoma gidansa inda akabar anty safiyya da ummty ba inda sukaje sunce se mejego tayi sati biyu tukunna sukoma tare.
Dr Salim ma da Hafiz sunkoma.yanzu gidan yarage sukadai ne aciki Kuma haryanzu tana Pat din Fulani.su anty safeeya da ummty Kai harmada Fulani gyara sukeyiwa yasmeen banawasaba.
Yrm maneer da yrm sadam sunsaka Dr F A yasaki Samira acewarsu bazasu hanashi aureba inyana so Amma ba irin wannan ba.memartaba kuwa yaji dad'in hakan matuk'a domin shima yanzu bayason acigaba da wannan auren yayiwa kowanensu addu,ar fatan alkhairi.
Sameera da yrm Ali kuwa tsalarsu se,abinda yaci gaba domin yanzu se anrufeta adaki sabida yanda take bibiyar du namijin datagani.Allah yakyauta
*Hattara garemu iyaye Mata Kai harma da mazan yanzu kusani bagata bane kukeyiwa y'ay'anku inwata matsala tasamesu ko suna bukatar wani abun mununa,masu hanyar biyar bokaye da miyagun malamai musani duk hanyar damuka D'ora yaranmu akai da ita zasu ginu azuciyarsu.munu,namusu ba meyi se Allah ba me hanawa Allah musaka masu tsuron Allah azukatansu domin musami tsira gobe kiyama abisa kiwon da Allah (s.w.a) yabamu Allah yasa mudace ameen*
Yau kwanan Yasmeen 45 da haihuwa Kuma haryau Basu Kara keb'ancewa da mijintaba.domin Fulani tasaka matakan tsaro namusamman tsakaninsu.gyara kuwa tashashi in Yana yawa toza,a iyacewa yayi yawa domin kozama tayi seta jika inda tazauna gabanta kuwa har k'aik'ayi yakemata yanzu tamatsu matuk'a takeb'e damijinta.fangaren Dr F A kuwa abin Yama zarta nata dumin shi kunlun wahalce yake kwana sabida Sha,awa Kuma cikin Yana shanmagani Yana allura. Sau shida Yana zuwa satar yasmeen fulani na kamashi takoroshi.kuma tace bazata bashi matarshiba se anyi wata hud'u Dan tasan data bashi ita wani cikin zemata da jinjiraye ahannu.
Su anty safeeya da ummty sunkoma tunbayan sati biyu da haihuwa.
Yau yasmeen nazaune itada Fulani aperlon sallama ne yashigo yace wani saurayi naneman ayi mashi iso yashigo.Jekashigo dashi cewar fulani.
Ko minti 2 sallama beyida fitaba yadawo tareda wani matashin saurayi Zama yayi yagaidasu bayan sungaisane yace tare yakeda mlm shi ya aykoshi baban Yasmeen
Washe Baki sukayi atare fulani tacewa yasmeen taje tayi Masa iso sashen memartaba tunda Dr bayanan.to tace tamik'e cikin hanzari tafita.saurayinnan yabi bayanta suna fitowa barandar Pat din Fulani yashiga waige2 ganin bakowa awurin sabida yamma tayi kowa Yana fada semasu tsaron babban get kawai.kiranta yayi ta amsa tana juyowa yawatsa Mata wani Abu afuska sekawai tayi baya.saurin tareta yayi.. shiko Wanda suke tare yak'araso da bak'ar motarsu awurin suka sakata aciki suka bar wurin.sunzo bakin get ne Sukadan sosamun matsala Amma dayake kwararrin barayine haka suka yimasu wayo suka Sami damar fita daga masarautar.....
Taku har kullun mesan farin cikinku ππππππππππππ yasmeen Ahmad
I love all my fansππππππ
No comment πno fosting π€·
Autar alheri.......βοΈβοΈ
ο»Ώπ€΄π·
π³π¬
π€΄π·
*IZZAR